HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

hnkli irin na wnn rana ba, momy tayi

lallashin har ta gaji ta kyaleta ganin kamar

kara tunxurata take, ita gani take kmr momy

ba sonta take ba tunda har taki cewa

komae a falon, Zainab da maryam ma sun

gaji da lallashin sun kyaleta, hka ma Anty

Nafisa da ta hau ta da fada ganin lallashin

nata da ake kmr xuga ta ake tayi ta kuka,ita

kam ta rasa abinda ke mata ddi a duniya.

Karfe tara da minti biyar na dare Haisam ya

shigo falon nasu, momy na xaune ita da

ihsaan suna cin abinci, ita ko tana kasan

tiles a xaune ta kife kanta da kujera tun safe

take a hkn, sllh kadae ke mikar da ita kuma

da tayi xata dawo ta xauna taci gaba da

aikin kukanta, dama tuni momy ta fita

harkarta, don abincin ranar da ta xubo mata

ma kin ci tayi, hkn ma yasa bata xubo mata

na daren ba tunda abun nata kmr iskanci

  1. Haisam ya gaida momy taamsa da

fara’arta ta bar masu falon, ya dawo gaban

intisaar ya durkusa yana kallonta kmr shima

ya taya ta kukan, wani sabon kukan ta fashe

da tana kallonsa gwaninban tausayi, ya

xauna gaban nata hade da dago kanta cike

da damuwa yace “haba intisaar, so kike ki

janyo ma kanki wani ciwon ko,” xubewa

jikinsa tayi cikin kuka tace “ka taimakeni ya

Haisam, ka ba ma Abba hkuri wllh bna son

ya Aliyu, kasheni xae yi idan…..” ya rufe mata

baki hade da rungumota yace “ya isa hka

kanwata, bbu abinda ya isa ya maki wanda

Allah bai maki ba,” a hankli ta fara kkrin

hadiyekukan nata sae ajiyar xuciya da take

yi, har lkcin yana rungume da ita, murya can

kasa tace “ya Haisam,” shima murya can

kasa yace “kanwata” ta girgixa kai a hnkli

tace”da ma kai ne” ya dagota yana kallonta

yace “ni ne me?” wasu sababbin hawaye

suka gangaro bisa kuncinta, ta maida kanta

ga kafadarsa cikin rawar murya tace “dama

kai ne Abba ya bani,

Bayan sati biyu da faruwar lamarin, tana

xaune ita dazainab da kursum a tsakar gida,

su suna cin gyada suna hirar irin abubuwan

da xasuyi a bikin fadila da ya rage saura sati

biyu don abba ya maido dashi kusa a dalilin

fitsarar da taje tayi ma inna wae sae tace

ma abba ya janyemaganar aurenta da mai

‘ya ya har uku tunda ita ce ta xugasa ya

hadasu dama, kowa dai yasan umma ce ta

sa taxuwa tayi ma innar hka, inna ko ta

kwashe abinda ya faru da wanda ma bai

faru ba duk ta tsara mar abba tana

matsarkwalla, har da ce masa da bulalarta

taxo wae xata mata duka, kuma daga Aisha

har shafa bbu wanda ya hanata suna

kallonta, abba yasa Haisam ya xane ta snn ya

maida bikin kusa. intisaar tayi xurfi cikin

tunanin da tke yi, xainab ta kwashi bawon

gyadar da suka gama ci ta watsa mata su,

ba shirita dawo daga duniyar tunanin da ta

shiga, ta hade rae tace “meye hka xainab,”

xainabta dawo gefenta taxauna tana

kallonta tace “haba intisaar ke baki da aiki

ynxusae tunane tunane, dubi fa yanda duk

kika bi kika lalace,” intisaar tayi narai-narai

da ido kmr xata yi kuka amma ta kasa cewa

komai, xainab tace “ynxu tsakaninki da Allah

meye matsalarki ki gya min,” nan da nan ta

fara hawaye tana kallon Zainab din tace “ya

faruuq,” xainab tayi tsaki tace “yyi pick din

cal din naki ne,” ta girgixa mata kai a

hnklitace “A’a, he ix nt still respondn,”

xainab ta tabe baki “to tunda ke kuma

shashasha ce ‘yar wahala ae sae ki ta

kiransa, nan a gabanki ya haisam yyi ta

kiransa ranar kinga ya daga, mutumin da

har office ma ya bi sa, sae dae ace masa

baya nn, alhalin kuma yana nn din,

kwanakin baya kusan kullum sae inna ta

kirasa kinga yana daga wayar, mutumin

daya gujeki lokaci daya idan ba ma wauta

ba meye na damuwa dashi,” cikin kuka

intisaar tace “haba xainab ba dole ya guje ni

ba, ai tunani xae yi na yaudaresa ne, kuma

ko…” xainab ta buga tsaki tace”gskya ne, sae

ki tayi ai,” snn ta bar ta wajen tayi gaba,

kursum ma ta mike tace”duk kin bi kin daga

ma mutane hankali akan wanda bai ma

damu da ke ba, idan har sonki yake da

gskya, ai baxae guje ki lkci daya ba, kuma

idan shi dan mutunci ne bai ci ace ya ma ya

Haisam abinda yyi masa ba” ita ma tana kai

wa nn tayi gaba, ta kife kanta kan

gwiwowinta, kuka take kamar ranta xae

fita, ita kam ta ga rayuwa, ynxu bbu wanda

xae fahimce abinda take ji a ranta, momy

damatuni ta dawo daga rakiyarta, ga wani

irin sabon tsana da hajiya ke mata a gidan

don ji take kmr ta kasheta ta huta, hkn yasa

bata da ikon ko lekowa compound, ynxu ma

bata gidan shine dalilin fitowar ta tsakar

gidan dasu xainab. Budewar gate din da taji

ne yasa tadago kanta a tsorace don tayi

tunanin su hajiya ne suka dawo, wani irin

muguwar faduwar gaba yaxo mata ta dalilin

hada idoda suka yii da ya Aliyu, tuni jikinta

ya fara bari tayi saurin mikewa tsaye, tana

kakkabe jikinta duk na karfin hali. Sae da

taga ya wuce ta snn murya na rawa tace”ina

yini,” shima don gudun kar yace bata

gaishesa bane, ta ga ya juyo yana

dawowata inda take kuma, salati ta shiga yi

a xuciyarta gabanta na ci gaba da bugu, shi

knn ta ja ma kanta, da ta sani da bata

gaishesa ba ma, gab da ita ya tsaya yana

kallonta, ta kasa dago kai ta kallesa don

tsoro,”kika ce me?” ya tambayeta cikin daga

murya, ta fara kame-kame. “aa.. Dama ni em

gaisheka nayi dama,” ya fixgota hade da

dago kanta yana kallonta, ta tsura masa ido

ganin yanda ya rame sae idanuwa, lips din

nn nasa yyi wani irin pink sae sheki suke.

Wasu sababbin hawaye sukagangaro bisa

kuncin ta.

.

Abba na barin wajen, Aliyu ya fito yyi hanyar

gate yana hararan inna da har ynxu ke tsaye

tsakar gidan tana kuka, inna ta bisa da

gudu ta datse gate din tana cewa gidan

uban wa xaka? Sae kuma ta shiga kwada

ma Abba kira”Bukar maxa ka fito gashi nn

xae gudu wllh,” Abun dariya abun takaici, su

fadila da kursum dake leke ta taga suka

dinga dariya har da faduwa, nn da nn Aliyu

ya saita murya ya marairaice mata yana

rokan ta ta bude gate ya fita ynxu xae

dawo, inna taki sae faman kwala ma Abba

kira take tana cewa xae gudu, Haisam ya

fito yyi bangarensu intisaar, ba a dau lkci ba

suka fito tare da momy suka shigafalon

Abba, duk wnn abun da ake akan idonsu

hajiya dake leke ta taga ne, wayar Aliyun yyi

ring ya duba ya ga Abba ne, ya maida aljihu,

yace “don Allah inna ki bani waje na wuce,

kati xan je siya,” inna ta galla masa harara

tace “ae wllh bbu inda xaka sae bukar ya ci

min ubanka yau,” dariya ta kubce masa, ya

ko dinga yi har da buga kafa, karar da

wayarsa ta sake yi ne yasa yyi saurin juyawa

yyi bangaren innar, inna tace “gidan uban

wa xaka, kar ka kuskura ka dosa falona,” ko

kallonta bai yi ba yyi saurin shan kwana, sae

ga Abba ya fito fuskar nn tasa bbu alamar

wasa xae yi bangarensu Aliyun inna tace

“yyi bangarena maxa ka bisa” bai kara bin

ta kanta ba yyi sashin nata, Aliyu kam bae

tsaya sashin inna ba don yasan biyosa abba

xae yi, yyi nisa da bangaren inna ya tsaya

kare ma fence din gidan kallo duk electric

wire ne, baxae yiwu ya dira ba, yayi jim kmr

mai naxarin yanda xae yi sae kuma ya xaga

kawae har bangarensu intisaar, ta gama

dauraye kwanukan da suka ci abinci knn a

bakin famfo ta juya xata shiga falonsu ta

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button