HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

gansa, ta tsorata ainun, ta yo waje da ido

cikin tashin hnkli,shiknn ta shiga uku gashi

Abba ya kira momy ta tafi, ita kadae ce

wajen don ko ihsaan ma na bacci a sashin

inna, ihu ta bude baki xata kwada jikinta na

bari yyi saurin fixgota hade da rufe mata

baki ta fado kansa ya ja ta suka shige falon

nasu ya kullo kofar.

.

69….. Suna shiga falon ya turata yyi xamansa

kan kujera, sai kuma ya mike ya bude fridge

ya dauko ruwan gora ya dawo ya xauna

yana sha, ita ko jingina tayi jikin bango

xuciyarta na harbawa tana kallonsa,ya

xabga mata harara”da’alla get out malama

ki bar kallona idan ba hka ba na fasa maki

ido,” da sauri ta dauke kanta tayihanyar

bedroom, ya daka mata tsawa,”cum back

hia dabba gidan uban wa xaki, ba aiki kike

ba” ta tsorata da yanda yake mata maganar

ta dawo da sauri kuma ta bude kofar falon

ta fita ta dauki broom ta fara sharan dole, to

me ya kawo sasashinsu, Abba ta hango

yana tahowa inna na biye da shi a baya

“Bukar wllh yana cikin gidan nn baxae yu

ace ya fita badon na datse gate din, bari dae

mu duba ko nn ya yo,” itakadae ke xubar ta

don Abba ba sauraranta yake ba ma,

intisaar taajiye broom din hannunta ta

shige falonsu da sauri ganin basu ganta ba,

kwance ta gansa kan kujera yana kallon

tashar Mbc2,shi ynxu ko shakkar momy ta

xo ma ta sameshi bayan abinda yyi mata

yau baya yi, ya galla mata harara yace “ke

fice ki banwaje kar na taka ki a nn, kar ki

sake shigowa falon nn sae na fita,” ta

girgixa kaitace”A’a Abba ne naga yana

xuwa nn…..” ya mike xaune da sauri yace

“nan yake xuwa?” ta gyada masa kai, yyi

shiru sai kuma ya tabe baki yace “Allah ya

kawosa lfy, get out ke kuma,” ta juya xata

bar falon sae kuma ta sake waigowa tace

“har da inna fa,” ya xaro ido yace “wat?

inna” kawae sae ya mike yyi bayan kofa da

sauri jin muryar innar, don yasan inna

akwae xugi, xatai ta xuga abba ne shi kuma

ya dauka yai ta xauna wa a ka, yasan hkn

kuma baxae sa yaji da ddi wajen abban

nasa ba in dae hajiya inna na gun. “ae yau

kam mai raba mu dashi sae Allah ko Bukar?”

Abba dae bai ce komai ba ya budekofar

falon suka shiga, intisaar dama tuni tayi

hanyar bedroom tun kan su shigo, inna ta

kwado mata kira ta fito da sauri tace “abba

sannu da xuwa,” inna tace”Aliyu ya yo nan

hka?” intisaar ta girgixa kaida sauri tace “aa

ban gansa ba,” inna kamrtayi kuka ta dage

ita fa Aliyu na cikin gidannn bai fita ba, Abba

ya sake dialin nmbrsa xae kira, intisaar

dama na ganin yana danna waya tasan

kiransa xae yi, duk ta rikice ta fara kame-

kame”aa,.. Ab.. Abba aibai taho nan ba, emm

kila de yana falon Hajiya ne, amma baya nn

wajajen,” kmr ance ta juya taga wayoyinsa

har uku kan kujerar da ya xauna, ta xaro ido

a tsorace ga abba ya dage sai neman kiran

wayar tasa yake, cikin dubara tayi ta wajen

kujerar da wayoyin nasa suke ta xare

dankwalin kanta ta jefa kan wayoyin, sae

kuma ta xube kan kujerar da karfi, gaba

daya suka juya suna kallonta har suna hada

baki “lafiya, me ya faru?” ta dafe kanta

murya can kasa tace ” kai na ke mani ciwo,

jiri nake gani,” Abba yace”subhanallahi, tun

yaushe,” ta sake marairaicewa tace “tun

daxu,” inna tace”bari ina da maganin ibba ki

sha nasan shi ne,” Abba ya bata dubu biyuta

siyo magungunan da take sha ya juya ya

fice, inna ta bi sa a baya tana cewa “wae to

yanxu ina Aliyu ya shiga jama’ah, Allah yasa

dae ba tserewa yyi ba,” suna fita tayi ajiyar

xuciya ta mike tsaye ta dauki dan kwalinta

ta daura tayi hanyar kofar da saurixata rufe,

ta kusan cin karo da momy, ta xaro ido cikin

tashin hankali tace “mo momy kin dawo,”

 

Kallon mamaki Aliyu ya tsaya yi ma Haisam,

“ka mareni?” Haisam ya matso gabansa

yana kallonsa da kyauyace “an mareka din,”

inna tuni ta ja intisaar suka shige daki da

sauri suna rusan kuka, cikin sanyin murya

Aliyu yace masa “xaka gane kuranka,” snn

ya fice daga falon, hajiya da umma na labe

bakin kofa tun bayan ihun inna na farko da

ya fargar dasu suna lekan duk abinda ke

faruwa, Haisam na fitowa umma ta bi sa da

masifa kmr ta rufe sa da duka, “wawa

kawae ko ina ruwanka oho,” ko kallonta

baiyi ba yyi gaba abinsa. Karfe shidda na

yamma abba ya dawo gida bayan inna tasa

su fadila su kira mata shi ya maxa ya dawo

gida ynxun nn, abba ya dafe kansa bayan

yagama sauraren surutan inna, gashi sai

wani irin ihu take masu a falon , dama da

belt din ta shigo falon dan abba ya gani da

kyau, “kalle jikina” ta fadi tana nuna ma

abba hannayenta da kafafuwanta, sai kuma

ta sake fashewa da kuka har da kwantawa

inda take tana cewa “wllh yau idan baka

dau mataki kan wnn shegen hatsabibin

yaro naka ba bar min gidan nn xakuyi daga

kai har shi ba mae kwana gidan nn” su

xainab sae boye fuska suke suna dariya,

intisaar kanta ma dariyar take yi, su hajiya

sai faman tabe baki suke suna hararta,

momy kam kallon tv kawae take yi a falon,

Haisam kuwa na gefen abbansa a xaune,

Abba ya jinjina kai cike da takaici ya sake

kiran Aliyun da ya kira yafisau goma sae dae

yace masa yana xuwa, har ya gama ringin

dis tym around ma bai daga ba, abba ya

sauke ajiyar xuciya yana kallon innar da ta

hade rai, ita kawae jira take taga hukuncin

da xai dauka kan dan nasa, ya dubi haisam

yace “je ka kace masa ko na xo na samesa

ne,” haisam ya mike knn xae fita sae ga

Aliyun ya shigo da sllmarsa wanda idan ba

kunne kasa ba ma baxa ka ji ba, ya nemi

gefen khadija ya xauna, yana kallon

abbansa fuska a daureyace “gani nn abba,”

inna tace “to uban waye bai ganka ba,

mugu kawae munafuki algungumi,

shaidanin mutum kawae, ma dae kam Allah

ya isa bamu yafe mka ba” sae kuma ta fashe

da kuka ta kwanta kan intisaar tana rerawa,

har Haisam sae da ya dan dara a falon, su

fadila ma sae yi suke yi, intisaar kadae ce ta

hade rai kanta sunkuye, Aliyu yyi ma innar

wani irin kallon bnxa ya tabe baki ya maida

hnklinsa wajen TV, Abba yyi nisa yana

kallonsa rai a bace yace “me intisaar tayi

mka ka doketa da belt daxu?” inna ta mike

da sauri tana xaro ido tace “kaji wani

shirme irin na Bukar, intisaar kadae? Ae ca

xakayi me intisaar da inna suka yi maka

xaka xanesu da belet daxu, kai jama’ah ni

saenaga ma kamr tsoron dan iskan dan nan

naka kke yi wllh, idan ba hka ba kai ba ka

tashi ka rama min Bukar, dukanmufa ya

dinga yi yana kwallo damu kamr wasu ‘yan

cikinsa, yana xaginmu wae yau sae ya

hallaka mu, da kyar Haisam ya kwacemu a

hannunsa, duba jikina duk shatan belet ne,

hka ma na yarinyar nn” ta gama magana

tana huci, abba yyi murmushi yana gyada

kai yace, “to miko min belt din baaba,” ta

mika masa da sauri har tana tuntube, ya

mike tsaye ya mika mata belt din kuma yace

“gashi nn baaba ki rama bugun da yyi maki,

snn ki mika ma fateemah ma ta rama

wanda yyi mata,” abba ya koma ya xauna,

inna tuni hakoranta suko yo waje, intisaar

ta rike hannunta murya can kasa tace “inna

kawae ki kyalesa don Allah, ki daina biye

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button