HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

masa, kawae mu barsa da…..” inna ta tureta

da sauri rai bace tace ” kaji min muguwar

yarinya, a kan wani daliin xan kyalesa don

uwarki, amma yarinyar nn muguwa ce wllh,

ke idan baxa ki iya dukansa ba ma ni xan

taya ki wllh” ta mike tsaye tayi wajen Aliyun

tana huci, kowa sae hadiya dariyarsa yake a

falon yana kallon inna, ita kuwa tsakani

daAllah take abunta. “Bukar kace masa ya

cire wnn katuwar rigar jikin tasa” abba yace

“aa baaba ki rama a hka, shirt ce ai ” inna

tace “tam,” Nan fa inna ta dage da dukka

karfinta ta dinga xuba masa belt din tana

huci, “mugu… mugu… Axalumi axalumi,

mugu axalumi,” abunda ta dinga fadi knn

tana lafta masa belt din, dariya kam har da

na hauka a wajensu fadila da xainab, abba

kam murmushi kawae yake, haisam ma

kansa dariya yake, hajiya kuwa mikewa tayi

ta fice daga falon fuu, umma ma ta bita a

baya. Aliyu kam ko gezau, sae dae tuni

kamaninsa suka canxa idon nan yayi jajur

kamr gauta, sae huci yake yana kallon innar,

sae da inna ta gaji snn ta juyo tana huci ta

mikawa intisaar belt din “tashi ki rama ke

ma,” intisaar da tuni ta marairaice fuska

tace “ni dae na yafe masa,” inna ta xuba

mata belt din a kafa tace “to don uwarki ni

xan rama maki,” ta koma taci gaba da xuba

masa belt din tana xaginsa, ta gaji don

kanta ta ajiye belt din tana huci kmr warce

tayi tseran gudu, Aliyu ya mike yana kallon

dukkansu dake falon a xaune ya juya xae

fice abban ya daka masa tsawa yace”kuma

na bka sati uku ka miko min sadakin ‘ya ta.”

 

. Intisaar ta dago kai tana kallonsa ya

gallamata harara yace “ba dae ice-cream

xaki sha ba,ki shanye su tas ki bani rubbers

din ynxun nn,” tamarairaice fuska kmr

xatayi kuka tace “Allahyaya karya take min ni

ban ce….” ya batarankwashi mai xafi cikin

tsawa yace “i did nt ask4 ur opinion, i only

ask yhu to finish ol nd giveme d bowls,” ta

jawo roban ice-cream din a hnklita bude ta

dauki spoon ta fara sha, ya mike yakoma

kujera ya xauna yana kallonta, xainab tunita

labe bakin kofa tana lekosu, inna da

kursumdae sae kallon intisaar suke tana ta

tura ice-cream, ita ga ta ba gwanar son ice-

cream ba dontana shan rabi yake

gundurarta, ta dago kai dakyar xuciyarta na

tashi tace “wllh yaya na koshi,”ya galla mata

wani mugun harara yace “xan kofasa maki

kai idan baki shanyesu dukka ba,”

tunihawaye ya cika idonta tana kallon ice-

cream din,inna ta fashe da dariya tace “oho

dae can tamatse maku, ni ai ba ruwana da

lamarinku, kujekuna kunyata ni gaban

Bukar,” kursum ma dariyatake hka ma

xainab shi ko ya hade rai yanakallonta,

yunkurin amae ta fara yyi saurinmikewa ya

janye ice-creams din a gabanta, ya sakafa

yyi ball da ita “don uwarki ciki xakiyi

amanda” ta girgixa kai a tsorace tana kallon

inna, yadauki rabin da ta rage ya kifa mata a

ka, duksuka sauka jikinta, tasa kara don

axabar sanyi ,shi ko ya kwashi sauran xae

fita inna ta mike dasauri ta jawo robar furar

da ke gabanta, yanaganin hka ya fice da

sauri ta ko bishi da guduhar tana neman

faduwa har waje ta bisa dashi takwara

masa amma tuni ya bar wajen don bai

mataba shi ba, “gantalallen bnxa kawae

mugu,” tafadi tana huci ta dawo da robar

furarta, kwancetaga xainab da kursum suna

dariya kmr wasumahaukata, har ita kanta

intisaar din ma dariyartake, xainab tace “ko

ba komai dae kinsha ice-cream yarinya, ina

ma ni na sami hka,” inna nashigowa ta hade

rai tana kallonsu tace “kai dukku tashi ku

bar mun falona wahalallun bnxakawai

tababbun hofi,” kursum ta mike tana

dariyatace “ni ba sae kin xageni ba ma

hajiya inna saeda safe” ta fice, intisaar ta

mike da sauri ice-cream na xuba jikinta tayi

bathroom din inna donma kar ta koreta don

bata san inda xata ba.

. … Tura sa ta shiga yi a tsorace tana

nemankwacewa daga rikon da yyi mata

amma ta kasa,Aliyu kam bai ma san tana yi

ba don idonsa yarufe yyi nisa a abinda yake

yi, ganin Aliyu dagaske yake don har ya fara

canxa salon abindayake yasa ta shiga

dukansa a kirji tana kkrinkwace kanta da

duk karfinta “don Allah ka rufamin asiri ya

Aliyu kar ka min hka ina rokankaplss” a rude

take masa magiyar tana kuka gninabinda

yake shirin yi, bata xata ba kawae taji

yawanke ta da mari ya shaketa yana

numfashi dasauri da sauri, tuni yanayinsa

suka canxa,hawaye kawae take hannnunta

a baki tanagirgixa masa kai, sun kai minti

biyar a tsaye ahkn, har lkcin bae cire

hannunsa daga wuyartaba, amma

numfashinsa ya dawo nml, ita daesunan

Allah kawae take ambato a xuciyarta

tanaduk adduar da ya xo bakinta ga wani

mugunbugu da xuciyarta ke yi, fixgota yyi

ya budebayan motar ya jefata ciki, ya shiga

driver sit yaja motar suka bar wajen, wnn

karon duk iriingudun da ya dinga yi bata

sake gigin cewa komaiba, sae adduar da ta

dinga yi kala-kala axuciyarta gabanta naci

gaba da buga wa, dae-dae wani katon gida

taga yyi park, tsoranta yalinku a kan nada ta

toshe bakinta gudun kar tafasa ihu don hkn

ba karamin aikinta bne, hawayesosai take yi

tana kallon Aliyun, ya bude motarya fita ya

kulle, ta bisa da kallon tsoro ganinyanda

idonsa ya kada yyi jajur don duk

wajenakwae wuta, taga yyi hanyar gate din

yana wayaduk da ba jin abinda yake cewa

take ba “nashigauku ni fateemah,” abinda ta

fadi knn a fili tanakuka, taga ko minti biyar

ba a yi ba aka budegate din ya shiga. Kuka

ta fashe da sosae tanarokan Allah ya kareta

daga sharrin Aliyu, a hkabacci yyi gaba da

ita cikin motar duk da ba nakwanciyar

hankali bne. Karfe biyu saura Aliyu yafito

daga gidan, ya bude motar ya shiga,

kallodaya yyi mata ya dauke kansa, ya tada

motar yashiga driving a hankali, ita ko har

lkcn baccitake. Anty nafisa dae kasa

daurewa tayi ta kiraxainab don ta san tana

da hankali, ringin hudu tadaga cikin muryar

bacci tace “Anty Nafisa,” antynafisa tace

“xainab kiyi hkuri nasan kinyi bacci,kina ina

ne,” cike da mamaki xainab tace “inafalon

inna a kwance, me ya faru anty?” antynafisa

tace “intisaar fa?” xainab tace

“intisaarkuma, ae ca nake tana gidanki”

“nashiga uku niNafisa, xainab don Allah

bata dawo ba,” tatambayeta a tsorace,

xainab ta rude ta mikexaune tace “ta dawo

ina?” anty nafisa tace”xainab tun wajen sha

biyu saura na hadata daAliyu su taho…..”

xainab tace “innalillahi antymeyasa baki bar

ta ta kwana wajenki ba, kinkirata yanxu?”

nafisa a rikice tace “ina fa xainabduk

wayoyinsu a kashe yake,” xainab ta

girgixakai tace “anty wllh ya Aliyu mugu ne,

ynxu inaxae kai ‘yar mutane cikin daren nn”

anty nafisatace “innalillahi wa inna ilaihi raji

un, ni kam nagata kaina, ki rufa min asiri

xainab kar ki sanar dainna” sae kuma ta

kashe wayar, baccin da xainabbata sake

komawa ba knn, ita ma duk hankalintaya

tashi ta shiga kiran nmbr intisaar din da

Aliyuduk switch off, tasan yayanta bai da

imani kokadan, to ynxu meye abun yi. To fa,

ko ina ogaAliyu xae kara lulawa da matarsa

oho…. Tam mudae ‘yan look ne.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button