HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

karfe 5 duk muka tashi a gidan nn wae xa

tayi maku waina kuma a murhu xatayi, snn

xata dama kunun gyada ta dafa muku

ruwan lipton hadadde, ae mun aikatu yau,

har da su farfesun kaxa da kayan ciki, duk

ga su nn” intisaar tayi dariya sosai tace

“Allah sarki innata, amma de ba yanxu xaki

tafi ba ko xainab?” xainab ta galla mata

harara tace “to uban me xan maki, ni de

daukokuloli ki juye abincin nn don dasu xan

wuce gida , kuma islamiyya xan wuce,”

intisaar ta kamo hannunxainab din hawaye

ya cika idonta tace “Zainab ni kadae ce a nn

tsoro nke ji wllh,” zainab tayi dariya tace

“xaki saba ne ai, kuma naga ai yaya na

dawowa da yamma,” intisaar ta goge

hawayen idonta tace ” aa ni dae ki bari

anjima ki tafi don Allah,” xainab tace to naji

je ki dauko abu na juye maki abubuwan nn,

intisaar tace “ni ban san ina ne kitchen din

ba ai,” xainab tayi dariya tace “yaya bai xaga

dake gidan ba knn,” intisaar ta harareta

tace”wnn yayan naki mutum ne,” xainab ta

dinga dariya ta ja ta suka sauka falo suka

xaga ko ina na gidan, intisaar dae bbu

abinda ya burgeta game da gidan hasali ma

ita tsanar gidan tayi, dakinsa kadae taki

shiga duk da irin tilasta mata da xainab ta

dinga yi tace baxata shiga ba, xainab din

dae ta shiga ta fito.sae kusan karfe goma

suka karya da xainab, ta dinga ji kmr xainab

ta dawo gidan da xama kwata kwata. Karfe

sha daya xainab ta tattara ina ta ina taxata

tafi gida intisaar ta dinga kuka wae don

Allah kar ta tafi, xainab tayi ta kwantar mata

da hankali tare da assure dinta ae xata

kawo mata abinci da yamma.

.

Da yammar kuwa Zainab ta kawo mata

tuwan shinkafa da cous-cous sae dan

fankasau da miya kusan kala uku, sae

farfesun naman rago, intisaar tace ” xainab

na safen da kika kawo fa na nn har ynxu, ya

xanyi da wa innan kuma” xainab ta harareta

tace “to shi kuma yayan fa, ai ba ke daya

inna ke yi ma ba, ke dashi ne,” intisaar ta

tabe baki tace “to ai sae ki jira randa ya

dawo sae ki kai masa,” xainab ta girgixa kai

tace “intisaar knn, baki san ke mace bace

kece xaki jawo hankalin mijin ki gare ki, duk

wani tsoro da fargaba ki ajiye sa gefe ki

daure…..” intisaar ta dakatar da ita a fusace

“kinga idan baxa ki min maganar arxiki ba

kiyi shiru, ni fa ban dauke ya Aliyu matsayin

mijina ba fa, yanda aka tilasta masa aurena

nima tilasta min akayi, wllhwllh bana sonsa,”

xainab ta mike tace “to ai yyi kyausae kuyi ta

xaune a hkan, kinga tafiya ta sae da safe.”

intisaar bata ce mata komai ba duk da bata

ji ddin tafiyartata ba har ta fita daga dakin,

karfe goma tana kwance kan gadonta rike

da littafin hisnul muslim tana dubawa taji

shigowar motar Aliyu, gabanta ya fadi ta

mike xaune ta kashe wutandakin gaba

daya, ta takure gefe daya xuciyarta na

mugun bugu, har taji ya hayo sama ya bude

dakinsaya shiga ya rufe. Ta sauke ajiyar

xuciya ta koma kangadon tayi kwanciyarta

ta lullube da blanket. Washegari tana kan

darduma tana tilawa bayan ta idar da slln

asuba taji fitan Aliyu da motarsa daga gidan,

a xuciyarta tace ae indae irin xaman da

xasuyi knn baxae dinga cin ubanta ba

Alhamdulillah.Yau kwanan intisaar hudu a

gidan Aliyu, amma ko sau daya basu taba

haduwa dashi ba, in ya fita tun bakwae na

safe baya sake waiwayo gidan sae

karfegoma wani lkcn ma har sha daya na

dare, ko kadan hkn bae taba damunta ba

don ita gaba ma ya kai ta, ita kam bata taba

tunanin Aliyu xae bar ta ta kai har wnn lkcn

a gidansa ba tare da ya cuceta ba, sae daefa

bai san cin ta da shan ta ba. Yanxu kam ta

fara kwantar da hankalinta a gidan ta fara

sabawa da xaman kadaici, dama yana fita

xata fito ta gyara ko ina na gidan ta share ta

goge snn tayi moppin, ta fito da kwanukan

da taci abinci a daki ta wanke a kitchen ta

gyara kitchin din ta tsaftace ko ina, ta kanyi

mamakin inda Aliyu ke cin abinci safe da

ranadon tasan shi ba gwanin cin abinci a

waje bane da daddare kuma yafi shan tea

ko coffee, indae ta shigo kitchen da safe ta

kan ga mug din da yasha coffee da daddare

sae ta wanke ta maida inda yake.

 

Duk safe da yamma inna na ba xainab

abinci ta kawo mata wani lkcin zainab ta

dan tsaya taya ta hira wani lkcin kuma tace

sauri take duk da tafi tsayawa ma da

yamma, don da safe tana xuwa islamiyya,

intisaar ta sa zainab ta kawo mata novels na

turanci dayawa don ita bata fiye karanta

littafin Hausa ba kuma kallo ishenta yake

don wani lkcin sae ta yini bata kunna tvn

dakinta ba, karatun da take yi yana matukar

taimakonta don yana debe mata kewa

sosai, wani lkcin idan ta gaji da karatun ta

kan tafi garden tayi xamanta tana kallon

tsuntsaye, yau ma kmr kullum intisaar na

falo tana goge gogenta da ta saba, wajen

karfe karfe sha daya na safe ne don Zainab

duk ta bata mata lkci ta cika ta da surutu da

ta kawo mata abinci da safe bata barta tayi

aikinta ba don bata fi minti goma da barin

gidan ba intisaar ta fara gyare gyaren gidan

har lkcin kuma kayan barci ne jikinta,

muryar Aliyu taji bakin kofa yana waya duk

da bae shigo falon ba amma ya bude kofar,

gabanta yyi mugun faduwa ta mike a

tsorace tayi bayan kujera da gudu ta

durkushe a wajen tana xare ido, taji ya

karaso cikin falon tare da rufe kofar, bata

kara jin takunsa ba ko ina yyi tsit, ta rasa

inda ya shiga, a hankali xuciyarta na

bugawa ta dan leko daga bayan kujeran da

take ta gansa tsaye kmr mai naxari yanabin

ko ina na falon da kallo, ta maida kanta da

sauri tare da toshe bakinta gudun kar ta

fasa ihu jikinta ya dau rawa, can dai taji

yana hawa stairs har taji ya bude kofar

dakinsa ya shige, ta mike tsaye da sauri

jikinta na rawa tayi hanyar stairs da gudu

bata lura da ruwan dake cikin bucket da

take mopping ba tayi ball dashi ya kife a

wajen tsantsi ya kwasheta tun kan ta kai ga

fadawa kan centre table din dake gabanta

don kansa ta ga take shirin fadawa ta fasa

wani ihu, cikin ikon Allah bata wani buge

ba, amma taci wahala ledar da Aliyu ya ajiye

kan table dinma sae da ya fadi kasa, duk

kayan dake ciki su ka xube cikin ruwan da

ya malale ta ko ina a falon, intisaar duk ta

rude ta mike da sauri tana rike da cikinta ta

haye sama har tana tuntube ta bude dakinta

ta shige.Tana shiga daki taji ya bude kofar

dakinsa ya fito, takoma gefen gadonta da

sauri gabanta na faduwa ta rakube ta dinga

yarfe hannayenta tana hawaye, xuciyarta

kmr xae shige cikinta don tsoro, yau kam

tasan tata ta kare in ta shiga hannun Aliyu,

tayi kusan minti goma a hka amma bata ga

Aliyu ya banko kofar dakinta ba don ita

jiransa kawae take ya xo yaci ubanta kafin

hankalinta ya kwanta, ta mike tsaye da kyar

jikinta na rawa, taji an bude kofa

downstairs snn aka rufe, tayi kusa da

window dinta da sauri ta dan bude curtain

din tana lekan compound din,

.

tafiyar nn tasa yake ta kasaita yana sanye da

shadda fara yyi mugun masa kyau, har ya

isa kusa da motarsa dake ajiye a garage

don bae fiye fita da ita ba kuma da alamar

shigowarsa gidanaka wanke motar, taga

wani mutumi ya mika masa makullin motar

a ladabe snn ya juya ya bar gidan, ya bude

motar ya shiga ya tada ta maigadi ya bude

masa gate ya fice ta bi motar da kallo cike

da mamaki anya kuwa Aliyu ne wnn, sae a

lkcn ta tuna ashe ma ranar jumma’ah ce,

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button