INTEESAR 2

don da safe kananan kaya ta ga a jikinsa da
ta leko ta window don indae taji fitansa
daga gidan to sae ta lekosa ta taga tun kan
ya shiga mota, jikinta a sanyaye ta sauko
downstairs, barnar da tayi yana nn yanda
yake sae dae ya kwashe ledan magunguna
da allurorinsa da suka xube cikin ruwan, ta
dauki mop ta fara share ruwan da ya malale
ko ina na falon, ba karamin gajiya tayi ba da
aikin falon don sae kusan karfe uku komai
na falon ya dawo dae dae, ta dauko turare
ta feshe a falon snn taje tayi wanka a sama.
Karfe biyar xainab ta kawo mata abinci tace
ba dde wa xatayi ba don sauri take amma
bari ta bata waya su gaisa da inna don
kullum cikin mita take an hanata xuwa
wajen jikokinta kuma an ki barin ta ta
kirasu su gaisa, intisaar ta karbi wayan da
murnarta suka gaisa da inna kmr xatayi
kuka wae kullum ta kira Aliyu ya bata sae
yace tana bacci, intisaar tayi yake tace eh
hka ne inna, sun dde suna hira da inna
daga bisani xainab ta kwace wayarta ganin
suna nema su cinye mata kati tace “ke ma ai
sae ki ce da mijinki ya siyo maki waya tunda
baki taho da taki na da ba,” intisaar dae
bata tanka mataba sae murna take yau taji
muryar innarta, xainab tace “daxu fa ya
Aliyu ya xo gida,” intisaar bata ce mata
komai ba hkn yasa ta mike tace kinga sae
da safe, intisaar tace Allah ya kai mu, gobe
kice ma inna dan wake xata min, xainab tayi
mata bnxa ta fice abinta
.
Ranar dae har tayi bacci bata ji shigowar
Aliyu ba, washegari asabar ma bata ji fitarsa
ba hkn yasa ta gane bae kwana gidan ba
knn, karfe biyar da rabi zainab ta kawo
mata abincindare, tuwon shinkafa ce da
miyar ganye sae farfesun kifi, intisaar ta
tabe baki tace “to ynxu ni canayi ma inna
ina cin kifi,” xainab tace ” iyye samun waje,
ba laifinki bne, kuma ni da kaina xan xuga
inna nace tunda kinyi sati kawae ki fara
girki,” intisaar tayi dariya tace “ke kin isa ki
shiga tsakanina da innata, ae ta dinga kawo
min girki knn har sae nayi shekara,” xainab
tace gskya ne matar yayanmu, snn ta hada
mata wani tsumi da inna ta bata ta kawo
mata tace “gashi nn inna tace ki sha wnn,”
intisaar ta yatsine fuska tace “na meye,”
xainab tace “yana sa mutum yyi fresh, yyi
kyau,” ganin yanda xainab tayi serious
kuma taga har da madara ta xuba ciki yasa
intisaar ta yarda ta jawo ta fara sha, xainab
ta danyi murmushin intisaar wawiya ce, snn
ta bata turarrukan da inna ta bata takawo
mata kusan kala uku, tayi mata sllama tayi
gaba abinta. Karfe takwas intisaar ta gama
kallon tasharta ta Mbc bollywood ta kashe
kayan kallon snn ta kwashi kwanukan da ta
ci abinci tayi kitchen dasu xata wanke, ta
gama wanke wanken tana dan goge
kitchen din da ruwa taji shigowar motar
Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta kife
kwanukan da ta wanke da sauri har tana
xubar da ruwa kitchen din don har wani
bari jikinta yake don tsoro, ta kashe tap ta
fito ta rufe kofar kitchen din ta haye sama
da gudunta ta shige daki ko me ya dawo da
shi da wuriyau don tasan ba lkcn
dawowarsa bne ynxu. Tana jiya bude
dakinsa ya shiga, ta kashe wutan dakinta
snn ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta
fara shafe shafenta gaban madubi, ta dauki
turaren da xainab ta kawo mata ta shafa
kamshin turaren yyi mugun tafiya da
imaninta, dama ga ta gwanar son kamshi, ta
lumshe idonta ta bude cike da jin ddi, ta
tsura ma kanta ido a madubi tana kallo, ta yi
murmushinta mai kyau snn ta mike ta dauki
wani kayan barcin ta pink colour mai
hannun singlet tsayin iya cinyarta sae
wando da shima da kadan ya wuce cinyar
ta saka, tana ji Aliyu ya bude kofar dakinsa
ya fito ya sauka downstairs, ta san coffee
kila xai je hadawa a kitchen,
shi ko yana shiga kitchen tsantsin ruwan da
ta xubar kan tiles ya kusan kwashe sa kasa,
yace “subhanallahi,”yyi stilla wajen baki
bude yana kare ma kitchen din kallo ransa
yyi mugun bacewa ya juya a fusace ya bar
kitchen din ya haye sama kmr wani zaki yyi
hanyar dakinta.Yana hawa sama yyi hanyar
dakinta a fusace ya sa kafa ya buga kofar
dakin da karfi, tun da aka kawo ta gidan
ranar ce rana ta farko da Aliyu ya shigo
dakinta, tana xaune gaban madubi tana
kokarin saka gashinta cikin net snn ta
kwanta, ta mike a raxane ta yo waje da ido
tare da dafe kirji muryarta na rawa tace ” na
nashiga uku ya ya Aliyu,” bai ko damu da
halin da ta shiga ba yyi kusa da ita yana huci
cikin tsawa yace “don uwarki karya ni kike
son yi a gidan nawa duk da fita harkarki da
nayi da xaki xubar min ruwa a kitchen kiyi
gaba,” jikinta ya dau bari tana kallonsa,
daga shi sae three quatre ko singlet bbu, ta
fasa ihu ta haye kan gado a rude ta koma ta
daya side din har tana faduwa cikin kuka
tadinga cewa “wllh wllh wanke wanke nayi
ya Aliyu kayi hkuri don Allah,” ko sauraranta
bai yi ba ya xaga yana kkrn cafketa, tana
ganin hka ta sake fasawani ihun ” wayyo
nashiga uku xae kasheni, ya Aliyu don
darajar iyayenka kar ka dokeni wllh
baxansake ba,” idan akwae abinda ya
fahimta game da intisaar bae wuce na
rashin son a taba lafiyarta ba, tana da
tsoran duka sosai tun tana karamarta, ganin
bbu inda xata bi ta gudu ne yasa ta dinga
tsalle tana ihun kar ya doketa don Allah, hkn
ya dada tunxurasa sosai ya karasa gabanta
ya fincikota da karfi fuskar nn tasa bbu
alamar rahama ya take mata kafa da tasa
kafar, wani raxanannen ihu ta saki tare da
kankamesa ta saka kanta kan yalwataccen
kirjinsa jikinta na rawa “kayi hkuri ya Aliyu
nace maka baxan sake shigar maka kitchen
ba daga yau” cak ya tsaya, yaji wani yarr tun
daga kansa har yatsan kafarsa, mutsu-
mutsu ta dinga yi a kirjin nasa tana kuka
hade da rokan kar ya doketa don Allah, ji yyi
kafarsa ta kasa daukarsa, ya shiga turata
daga jikinsa amma sae dada kankamesa
take da karfi,
.
jikinsa duk ya mace, cikin muryar da ba tasa
ba ya samu kansa da cemata “cikani,” cikin
kuka tace “Aa wllh dukana xakayi, kayi min
rai ya Aliyu wllh baxan sake shigar maka
kitchen ba nace”numfashinsa ya dinga fita
da kyar snn ga wani mayen kamshi dake
neman xautar dashi ba gashinta ba ba
jikinta ba, bae san lkcn da ya saka fuskarshi
cikin gashin nata ba shima ya kankameta da
karfi har sae da tayi yar kara, to fa, nn ya
Aliyu yashiga sumbatarta ta ko ina kamr xae
cinyeta, a tsorace ta fara kkrin kwace kanta
ganin hkn tana cewa “meye hka ya Aliyu, na
shiga uku don Allah ka bari,” cikin kuka
sosai kuma a gigice take masa magiyan,
maimakon Aliyu ya sake ta taga sai gaba
abin nasa yake dada yi, kokuwa ta shiga yi
dashi da karfinta tana cewa “wllh xan cije
ka idan baka sakeni ba, wayyoo momyna na
shiga uku, ka rufa min asiri ya Aliyu, wllh
xan maka ihu,” bata ankara ba taji ya ja ta
sun xube kan gado, duk ya gama fita
hayyacinsa, duka ta shiga kai masa da cizo
da sauran karfinta don duk jikinta ya mace
itama, wani gigitattcen mari ya kai mata
hade da danneta da karfi snn ya soma
rabata da kayan jikinta, ganin da gske yake
yasa ta dinga ihu tana kiran duk sunan da
yaxo bakinta tana kokuwa dashi, amma duk
a bnxa dn karfinsu ba daya ba,
.
wannan dare kam intisaar baxa ta taba
mance shi a rayuwarta ba don kaca-kaca
Aliyu yyi mata tana ji tana gani, tun dagakan