HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

don da safe kananan kaya ta ga a jikinsa da

ta leko ta window don indae taji fitansa

daga gidan to sae ta lekosa ta taga tun kan

ya shiga mota, jikinta a sanyaye ta sauko

downstairs, barnar da tayi yana nn yanda

yake sae dae ya kwashe ledan magunguna

da allurorinsa da suka xube cikin ruwan, ta

dauki mop ta fara share ruwan da ya malale

ko ina na falon, ba karamin gajiya tayi ba da

aikin falon don sae kusan karfe uku komai

na falon ya dawo dae dae, ta dauko turare

ta feshe a falon snn taje tayi wanka a sama.

Karfe biyar xainab ta kawo mata abinci tace

ba dde wa xatayi ba don sauri take amma

bari ta bata waya su gaisa da inna don

kullum cikin mita take an hanata xuwa

wajen jikokinta kuma an ki barin ta ta

kirasu su gaisa, intisaar ta karbi wayan da

murnarta suka gaisa da inna kmr xatayi

kuka wae kullum ta kira Aliyu ya bata sae

yace tana bacci, intisaar tayi yake tace eh

hka ne inna, sun dde suna hira da inna

daga bisani xainab ta kwace wayarta ganin

suna nema su cinye mata kati tace “ke ma ai

sae ki ce da mijinki ya siyo maki waya tunda

baki taho da taki na da ba,” intisaar dae

bata tanka mataba sae murna take yau taji

muryar innarta, xainab tace “daxu fa ya

Aliyu ya xo gida,” intisaar bata ce mata

komai ba hkn yasa ta mike tace kinga sae

da safe, intisaar tace Allah ya kai mu, gobe

kice ma inna dan wake xata min, xainab tayi

mata bnxa ta fice abinta

.

Ranar dae har tayi bacci bata ji shigowar

Aliyu ba, washegari asabar ma bata ji fitarsa

ba hkn yasa ta gane bae kwana gidan ba

knn, karfe biyar da rabi zainab ta kawo

mata abincindare, tuwon shinkafa ce da

miyar ganye sae farfesun kifi, intisaar ta

tabe baki tace “to ynxu ni canayi ma inna

ina cin kifi,” xainab tace ” iyye samun waje,

ba laifinki bne, kuma ni da kaina xan xuga

inna nace tunda kinyi sati kawae ki fara

girki,” intisaar tayi dariya tace “ke kin isa ki

shiga tsakanina da innata, ae ta dinga kawo

min girki knn har sae nayi shekara,” xainab

tace gskya ne matar yayanmu, snn ta hada

mata wani tsumi da inna ta bata ta kawo

mata tace “gashi nn inna tace ki sha wnn,”

intisaar ta yatsine fuska tace “na meye,”

xainab tace “yana sa mutum yyi fresh, yyi

kyau,” ganin yanda xainab tayi serious

kuma taga har da madara ta xuba ciki yasa

intisaar ta yarda ta jawo ta fara sha, xainab

ta danyi murmushin intisaar wawiya ce, snn

ta bata turarrukan da inna ta bata takawo

mata kusan kala uku, tayi mata sllama tayi

gaba abinta. Karfe takwas intisaar ta gama

kallon tasharta ta Mbc bollywood ta kashe

kayan kallon snn ta kwashi kwanukan da ta

ci abinci tayi kitchen dasu xata wanke, ta

gama wanke wanken tana dan goge

kitchen din da ruwa taji shigowar motar

Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa ta kife

kwanukan da ta wanke da sauri har tana

xubar da ruwa kitchen din don har wani

bari jikinta yake don tsoro, ta kashe tap ta

fito ta rufe kofar kitchen din ta haye sama

da gudunta ta shige daki ko me ya dawo da

shi da wuriyau don tasan ba lkcn

dawowarsa bne ynxu. Tana jiya bude

dakinsa ya shiga, ta kashe wutan dakinta

snn ta shiga bathroom tayi wanka ta fito ta

fara shafe shafenta gaban madubi, ta dauki

turaren da xainab ta kawo mata ta shafa

kamshin turaren yyi mugun tafiya da

imaninta, dama ga ta gwanar son kamshi, ta

lumshe idonta ta bude cike da jin ddi, ta

tsura ma kanta ido a madubi tana kallo, ta yi

murmushinta mai kyau snn ta mike ta dauki

wani kayan barcin ta pink colour mai

hannun singlet tsayin iya cinyarta sae

wando da shima da kadan ya wuce cinyar

ta saka, tana ji Aliyu ya bude kofar dakinsa

ya fito ya sauka downstairs, ta san coffee

kila xai je hadawa a kitchen,

 

shi ko yana shiga kitchen tsantsin ruwan da

ta xubar kan tiles ya kusan kwashe sa kasa,

yace “subhanallahi,”yyi stilla wajen baki

bude yana kare ma kitchen din kallo ransa

yyi mugun bacewa ya juya a fusace ya bar

kitchen din ya haye sama kmr wani zaki yyi

hanyar dakinta.Yana hawa sama yyi hanyar

dakinta a fusace ya sa kafa ya buga kofar

dakin da karfi, tun da aka kawo ta gidan

ranar ce rana ta farko da Aliyu ya shigo

dakinta, tana xaune gaban madubi tana

kokarin saka gashinta cikin net snn ta

kwanta, ta mike a raxane ta yo waje da ido

tare da dafe kirji muryarta na rawa tace ” na

nashiga uku ya ya Aliyu,” bai ko damu da

halin da ta shiga ba yyi kusa da ita yana huci

cikin tsawa yace “don uwarki karya ni kike

son yi a gidan nawa duk da fita harkarki da

nayi da xaki xubar min ruwa a kitchen kiyi

gaba,” jikinta ya dau bari tana kallonsa,

daga shi sae three quatre ko singlet bbu, ta

fasa ihu ta haye kan gado a rude ta koma ta

daya side din har tana faduwa cikin kuka

tadinga cewa “wllh wllh wanke wanke nayi

ya Aliyu kayi hkuri don Allah,” ko sauraranta

bai yi ba ya xaga yana kkrn cafketa, tana

ganin hka ta sake fasawani ihun ” wayyo

nashiga uku xae kasheni, ya Aliyu don

darajar iyayenka kar ka dokeni wllh

baxansake ba,” idan akwae abinda ya

fahimta game da intisaar bae wuce na

rashin son a taba lafiyarta ba, tana da

tsoran duka sosai tun tana karamarta, ganin

bbu inda xata bi ta gudu ne yasa ta dinga

tsalle tana ihun kar ya doketa don Allah, hkn

ya dada tunxurasa sosai ya karasa gabanta

ya fincikota da karfi fuskar nn tasa bbu

alamar rahama ya take mata kafa da tasa

kafar, wani raxanannen ihu ta saki tare da

kankamesa ta saka kanta kan yalwataccen

kirjinsa jikinta na rawa “kayi hkuri ya Aliyu

nace maka baxan sake shigar maka kitchen

ba daga yau” cak ya tsaya, yaji wani yarr tun

daga kansa har yatsan kafarsa, mutsu-

mutsu ta dinga yi a kirjin nasa tana kuka

hade da rokan kar ya doketa don Allah, ji yyi

kafarsa ta kasa daukarsa, ya shiga turata

daga jikinsa amma sae dada kankamesa

take da karfi,

.

jikinsa duk ya mace, cikin muryar da ba tasa

ba ya samu kansa da cemata “cikani,” cikin

kuka tace “Aa wllh dukana xakayi, kayi min

rai ya Aliyu wllh baxan sake shigar maka

kitchen ba nace”numfashinsa ya dinga fita

da kyar snn ga wani mayen kamshi dake

neman xautar dashi ba gashinta ba ba

jikinta ba, bae san lkcn da ya saka fuskarshi

cikin gashin nata ba shima ya kankameta da

karfi har sae da tayi yar kara, to fa, nn ya

Aliyu yashiga sumbatarta ta ko ina kamr xae

cinyeta, a tsorace ta fara kkrin kwace kanta

ganin hkn tana cewa “meye hka ya Aliyu, na

shiga uku don Allah ka bari,” cikin kuka

sosai kuma a gigice take masa magiyan,

maimakon Aliyu ya sake ta taga sai gaba

abin nasa yake dada yi, kokuwa ta shiga yi

dashi da karfinta tana cewa “wllh xan cije

ka idan baka sakeni ba, wayyoo momyna na

shiga uku, ka rufa min asiri ya Aliyu, wllh

xan maka ihu,” bata ankara ba taji ya ja ta

sun xube kan gado, duk ya gama fita

hayyacinsa, duka ta shiga kai masa da cizo

da sauran karfinta don duk jikinta ya mace

itama, wani gigitattcen mari ya kai mata

hade da danneta da karfi snn ya soma

rabata da kayan jikinta, ganin da gske yake

yasa ta dinga ihu tana kiran duk sunan da

yaxo bakinta tana kokuwa dashi, amma duk

a bnxa dn karfinsu ba daya ba,

.

wannan dare kam intisaar baxa ta taba

mance shi a rayuwarta ba don kaca-kaca

Aliyu yyi mata tana ji tana gani, tun dagakan

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button