HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

ta firfito da ido tace “ni?” ya daka mata

tsawa yana cewa “yhu re vry stupid,

tambayata kike yi ko waye?” a tsorace tace

“Allah ni bngne abinda kke nufi ba….” ya

gallamata wani mugun harara yace”fito min

da dubu biyar dina” ta xaro ido tace “lah ni

na mnta wllh kayi hkuri” sannan ta mike da

sauri ta shiga ciki, sae gata ta fito dasu, ta

mika masa ya fixge ya kirga sannan yyi

gaba. Xainab tace “an shiga uku,” momy dae

bata ko kallesu ba ta dauki doyarta tayi

hanyar kicin, intisaar tace “uhmm ni har na

manta ma wllh” xainab tace “amma yaya

Aliyu bai yi ba a lyf wllh, Allah ma yaso baki

taba kudin ba” intisaar tayi dariya tace “me

xae kaini dama, ni wllh har ma na mnta da

kudin, tun fa ran sunday gashi yautuesday”

xainab ta tabe baki tace”Allah ya kyauta toh”

yauwa na mnta ban gya maki ba jiya faruuq

ya bni dubu biyu wllh, intisaar tace “Allah

sarki, ihsaan ma ya bata” ni kuma dubu

goma ya bni har ynxu ma yana wajen inna,

xainab tace “bawan ALLAH, shine ake

neman a maki tijara kan dubu biyar ynxu,”

suka kwashe da dariya gaba dayansu. Suna

sashin inna gaba dayansu yau amma bnda

khadija da rahma, intisaar na tsife ma

kursum gashi,xainab na kwance suna kallo

sukaji hayaniya a tsakar gidan, da sauri

suka fiffito har da inna dake binsu a baya

da gudu, fadila suka ga ya Aliyu ke duka da

belt yana ball da ita, ita kuwa bakinta bai

mutu ba yana dukanta tana xaginsa, hajiya

da umma na ta masa ihun ya rabu da ita,

inna ta karaso da gudu tana yarfe hannu

tace “an shiga uku, wae kai Aliyu wani irin

shaidani ne, ynxu me tayi mka kke neman

kasheta?” cikin xafin nama Aliyu ya kaita

kasa ya dinga xuba mata belt din tana ihu,

“ae wllh sae ta gya min gidan uban da take

xuwa yau, idan ba hka ba na rantse sae na

sumar da ita,” “ayyo ynxu naji bayani, ae

fadila ana kiran sllhn farko take barin gidan

nan ba ita xata shigo gidan nan ba sae

karfe sha dayan dare,” inna ta fadi tana

kallon su hajiya da kamar su shake ta, hva,

nan inna ta dinga xuga Aliyu ya dinga

dukanta kmr xae kasheta, ita kuwa bakin ta

yaki mutuwa sae xaginsa take tana ihu, inna

ta dauko wani katako da gudu ta kawo

masa tana cewa “muka mata wannan Aliyu,

wa yasani ma ko karuwanci take fita yi,

tsinannun iyayenta sun xuba mata ido,”

haisam ya shigo gidan, inna ta tsiri yi masa

bayani shima yasa kafa ya kwasheta ta xube

kasa hka suka dinga dukanta inna na xuga

su, kmr xasu kasheta, umma da hajiya ba

baki tunda inna na wjen sae matsar kwalla

suke, intisaar da su xainab duk jikinsu yyi

sanyi ganin yanda akayi ma fadila, xainab

tace “ae gwara suyi mata hka kila ta nutsu

wllh”

.

Momynta tashiga kwada ma kira tana bata

hkurin ta bude mata kofar tana kuka,ta juya

taga ya kusa iso inda take, tasa tafin

hannunta ta rufe fuskartata dinga ihu tana

bubbuga kafa tana cewa”wayyo kayi hkuri

ya Aliyu wllh tllh ni ina xuwa makaranta naje

kitso ne yau shi yasabnje ba yau, don Allah

ka rufa min asiri kar ka dokeni, ina

rokanka,” kuka take yi sosae hannunta a

fuskarta tana tsalle-tsalle sae kace ihsaan.

Shiru bata ji an kamata ana duka ba, ganin

shirun yyi yawa ne yasa ta xamehannunta a

hnkli daga fuskarta jikinta na rawa, wayam

taga wajen ba kowa, ta fara waige-waige

tana gwalo ido amma bata ga kowa ba a

gun, a hnkli ta dinga kuka tana kallon kofar

palon nasu, takai hannu ta bude, taji shi a

rufe gam, jikinta a sanyaye tayi bangaren

inna tana goge hawayen fuskarta, xaune

taga Aliyun kan dakali kusa da wani flower

yana ta tuntsira dariya kmr mahaukaci,

haisam dake kan kujera yyi tagumi yana ta

kallonsa, gabanta yyi mugun faduwa xata

juya ta koma da sauri, haisam yace”intisaar

wa ya saki kuka?” tsit Aliyu yyi ya sha mur

kmr bashi ke dariya ba ynxu, ta girgixa kai

tace”ba kowa,” sannan ta maxata bar

wajen. Xainab na xaune a palonsu intisaar

suna kallo intisaar na kwance, wayan

xainab yyi kara, ta daga,masifar da take tayi

ne yasa intisaar ta mike xaune tana ta

kallonta har ta gama ta kashe wayan,

intisaar ta tambayeta wanene,

cikinfushitace “wannan gantalallen da na ke

gya maki ne, tun ranar yake sintirin xuwa

gidan nan, nace ya rabu dani bana yi yaki

saurarana, wannan wani irin jaraba ce?”

intisaar ta tabe baki tace “ae duk hka suke

kmr mayu,” sannan ta mike ta dauke cup

din da kanwarta tasha corn-flakes ta fita

dashi tana taya xainab mita. Tana fita tayi

hanyar gate, ta ko gansa a tsaye tayi

masaiso har wajen inna, tayi sallama inna ta

amsa daga can kuryar daki, ta shiga tana

cewa “inna bako kikayi,” inna tace “hva don

Allah, daga ina? Gani nan xuwa” intisaar na

‘yar dariya tace “saurayin xainab ne,” inna ta

sake kabbara daga cikin dakin tana cewa

“gani nan xuwa, ya shigo don Allah,”

intisaar na dariya ta juya xata fita tayi masa

iso xuwa palon, suka hada iso da Aliyu dake

gefen kujera a xaune yana danna laptop,

wani mugun faduwar gaba ya xo mata, ita

bata ma gansa ba, wani irin kallo yyi mata

yana girgixa kafa, ya hade girar sama da ta

kasa,jikinta a sanyaye tace ma bakon ya

shigo, ya shigo yana gdya, ya mikawa Aliyu

hannu suka gaisa Aliyun ya dan saki

fuska,inna ta fito ta dinga wangale baki

tana masa sannu daxuwa, kusan duka

lemukanfridge dinta ta dire masa a gabansa

sannan ta xubo masa cin-cin da alkaki, tana

cewa “ci ka koshi yaro nan ma gidanku ne,

ae xainab jikata ce, ni na haifi ubanta, kmr

an baka ita an gama kaji ko,” gdya ya dinga

yi shima yana murmushi, intisaar kuwa

dama tuni ta nemi lungu ta xauna tana

satan kallon Aliyun da shi din ma satar

kallon nata yake, suna hada ido ya galla

mata harara, ta mike jiki a sanyayexata bar

palon, inna dake ta faman xuba da

Abdurrahman, tace “aa ina xaki,” takirkiro

murmushi tace “xainab din xan kira, inna

tace “yauwa maxa kije ki kira min ita yar

kwal uba, ashe dama tana da santalellan

yaro kyakkyawa hka taki gya min, maxa kira

min ita,” ta fice da sauri tana yake, Aliyu ya

mike inna tace “ina xaka malam bayan kaga

munyi bako,” ya kirkiro murmushi yana

kallon Abdul din yace “ina xuwa ynxun nan

ae xan dawo,” sannan ya juya da saurinsa

ya fice, shit, ya fadi da karfi ganin har tayi

kwana, bae san ta fisa wayo ba, dama tasan

sae ya biyo ta don hka da gudun ta tayi

sashinsu, tana shiga palon nasu, xainab tace

“ina kika je ina kiranki tun daxu kixo ki ga

abu,” intisaar ta tabe baki tace “kicin na tafi,

inna tana kiranki fa.” xainab ta kalleta tace

“a ina kikaga inna?” tsakar gida tana neman

ki, intisaar ta fadi ba tare da ta kalle xainab

din ba, xainab ta mike tayi sashin innar,

intisaar ta dinga dariya bayan ta wuce, ita

ma ta rama abinda xainab din ta mata ranar

da faruuq ya fara xuwa gidan. A hanya taga

ya Aliyu ya watsa mata harara ta kauda kai

tare da xumburo baki tayi gaba da sauri, yyi

kwafa tare dacewa “xakuci ubanku gaba

daya ae, ke mai saurayin da me kawo shi

cikin gidan dukxan kama ku, yara basu kai

ko ina ba amma sun san su ajiye samari,”

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button