HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

da ke nke ba, ta xunburo baki tace “abincin

dare na kawo maku,” ya nuna mata kofa

“xoki fita,”

.

tayi hnyr kofar ba tare da ta kallesa ba tace

inna tace ta fara girki daga gobe,” yace”taji,”

snn xainab ta fice.. Cikin kwanaki biyun nn

intisaar ta sami kulawa a wajen Aliyu sosae,

don ynxu kam jikinta yyi sauki sosai, kuma

duk wnn abinda yake mata baya bari su

hada ido, ita kuwa dari dari take dashi don

bata yrda Aliyun da ta sani bne wnn ga

wani mugun tsanarsa da take ji a xuciyarta,

sae dae kuma har lkcn bata iya takawa, yyi

yyi ta bari ya dubata amma kememe taki,

hkn yasa ya kira wata Dr Maryam warce

suka yi karatu tare ta xo dubata, ya fita ya

bar masu dakin, ita ma dae da kyar intisaar

ta yarda ta dubatan. Bayan kmrminti talatin

ta fito tana ma Aliyun wani irin kallo, yyi

murmushi yace “ya akayi Dr,” ta girgixa kai

tace”amma wllh ka bn mamaki Dr, kai da

kanka, kai da xaku dinga ba wasu

shawarwari shine…” yyi dariya ya katse ta

da sauri “gskya ne maryam, but tel me d

truth don Allah, is it dat critical” ta galla

masa harara tace “wnn kuma ya rage naka,

though it’s nt, idan na fita ynxu xan turo

maid dita da drugs da injections da

prescription dinsu sae ka mata, snn kadinga

sa tana shiga ruwan xafi da dettol sosae, i

will b on my way,” yace “ok, bill dina fa Dr,”

ta hararesa tace ” ae ba kai nayi ma wa ba,

kanwata nayi ma, xan lekota xuwa jibi,” yyi

dariya yace “to ngd maryam,” ta tabe baki

tace “mugu kawae,” snn ta fice, sunyi

soyayya sosae da maryam suna sch, kuma

lkci daya ya gujeta duk da irin son da take

masa, shi kuma yana da dalilinsa nayin hkn.

Ya haye sama ya shiga bedroom dinsa ya

xauna gefenta yana kallonta, tana kwance

idonta a lumsheduk da ba bacci take ba,

shima kuma yasan ba barcin take ba.

Cikin kwanaki ukun da intisaar tayi dakin

Aliyu ta sami kulawa sosae daga gareshi

don komai shi yake taimaka mata tayi, harta

abinci shi da kansa yake bata, duk da tana yi

tana dan noke masa, kullum da yamma sae

Dr maryam taxo dubata har dae ta warware

sosae tana iya yin komai da kanta, yana

ganin ta warke kuwa ya fita harkarta ya

daina tarairayarta kuma, snn yaki barin ta ta

bar dakin nasa, tsakaninta da shi sae dae ya

siyo mata abincin ya ajiye mata gabanta in

ta so taci idan bata so ba ta barshi, ko

kadan hkn baya damunta, ita dae 24hrs

tana kallo abinta a dakin, shi kuma yana kan

laptop dinsa, ta rasa dalilin da ya hanasa

xuwa aiki ta tattara ina ta ina ta ta koma

dakinta kafin ya dawo. Ranar friday, da yyi

dae dae da kwanakinta biyar a dakinsa yana

bathroom yana wanka ita ko tana kan gado

tana kallo taga wayarsayyi haske, ta dan kalli

kofar bayin, ta dauko wayar taxauna tana

duba mai ya shigo wayan, msg din safeenah

ne, ta bude tana yastine fuska ta karanta

kmr hka,, Honey kwana biyu ka mance dani

ko, naje har office aka ce ka dauki hutu, don

kuji ddin cin amarcinku da matarka, ni

dama nasan duk ddin baki kke min kawae

Haiydar……” intisaar ta ja dogon tsaki ta cilla

wayar ba tare da ta karasa karanta text din

ba, can dae ta jawo wayan ta shiga yi masa

binciken inbox na msg, msg din mata sun

kai 50 a inbox din, to a ina ya sansu, hka ta

dinga dudduba msg din har ya fito daga

bathroom, ta tura wayar karkashinta a

tsorace, ita dae tasan da wuya tsoran Aliyu

ya rabu da ita lkci daya, sanye yake da farar

t.shirt da 3quatre don duk xaman da tayi a

dakinsa bai taba sa kaya gabanta ba,

.

hatta singlet baya tsayawa dashi a dakin,

bae ko kalleta ba ya isa gaban mirrow ya

dauki turare yana fesawa, wayarsa tayi kara,

ya juya da sauri yana kallonta, gabanta yyi

mugun faduwa ta ciro wayar daga

karkashin kafanta, ta ajiye masa kan table

din computernsa kmr munafuka, ya karaso

ya dauka yana hararta yace “uban me kike

da wayata” ta kauda kanta bata ce komai

ba, kira ya sake shigowa, ya dde nn a tsaye

yana hararta daga bisanni yyi kwafa ya

daga kiran, “bbyna ykk, ayya ban manta

dake ba wife, wllh abubuwa ne suka sha

min kai, but gani nn xuwa ma ynxu, kiyi min

fruit salad, kinji dear” yyi dariya snn ya

kashe wayar, intisaar ta tabe baki tare da

mikewa tsaye tayi hanyar fita, ya bita da

kallo tare da daka mata tsawa, xo nn uban

wa kike tabe ma baki hka,” ta juyo tana

masa wani irin kallo duk da irin yanda

gabanta ke faduwa tace “ni na tabe baki

ne,” snn ta bude kofar, ya daka mata tsawa

“ina xaki,” ta juya tayi masa wani irin kallo

snn tace “ae nn ba dakina bne,” ya bude

baki yana kallonta da mmki yace “da xa a

kawo ki gidan nn a dauro maki daki daga

gidan ku kin kawo nn ne,” ta dan tabe baki

bata ce komai ba ta kauda knta, “fice min a

daki kar nayi ball dake a nn, raguwar bnxa

kawae,” ta fice daga dakin tare da jan dan

guntun tsaki, ya bita da sauri yana

cewa”uban wa kike ma tsaki,” amma tuni ta

shige dakintata kulle da makulli, tana jinsa

ya ja motarsa ya fice daga gidan,

.

ynxu ita kadae tasan irin tsanar da takema

Aliyu a xuciyarta, ranar dae har tayi bacci

Aliyu bae shigo gidan ba, ga wani irin

yunwa da take ji, dole ta tashi cikin dare ta

shiga kitchen ta bude store taga kayan

abinci, ta dauki indomie guda biyu da kwae

ta dafa ta ci, sae a snn ta sami bacci. Tun

daga lkcn kmr anyi ruwan sama an dauke

Aliyu ya fita harkarta, tsakaninta dashi kallo,

kuma shi ke kallon nata ba ita ba, don ko

gaishesa bata yi a gidan, iyaka idan taji

shigowar motarsa ta shige daki da gudu..

Randa ta ci ka sati uku a gidan tana kitchen

ta gama wanke wanken kwanukan d a ta ci

abinci da safe bayan Aliyu ya fita, tana sanye

da dan jumper sae bum short, ta ji muryarsa

ya shigo gidan, gabanta yyi mugun faduwa,

shknn ta shiga uku, ta dan leka falon a

tsorace taga ashe shi da safeenah ce ma,

taga xae shigo kitchen ta buya bayan kofa

da sauri, safeenar ta biyo bayansa tana

cewa “honey irin coffee din nn naka xaka

hada min ba tea ba,” yace “ok bby,” ta

kwanta bayansa ya juya yana kallonta yace

“ae sae ki sa na kasa hada coffeen bby, wait

4 me @ d parlor” ta kankamesa tana ‘yar

dariya tace “idan naki fa, wae ina matar

gidan ne,” tsit kke jin Aliyu, ta rungumosa ta

gaba tana masa wani irin kallo gnn abinda

take so knn tace “ya kayi shiru dear,” tasan

ba lallae bane ta samu amsa, hkn yasa ta

daura bakinta kan nasa tana ‘yar dariya, duk

wnn abinda sukeyi intisaar da taji kmr

numfashinta xae dauke na kallonsu ta

bayan kofa, ita kam xuwa ynxu ta gama

gane wanene Aliyu, ta gano weak point

dinsa, ganin irin kiss din da yake ma

safeenar tana mayar masa da martani yasa

ta turo kofar ta fito, daga safeenar har shi

sun tsorata, ta gabansu ta wuce tare da jan

dogon tsaki tace

uhum karuwancin ma har sae an biyo

mutum gida don rashin sanin ciwon kai,”

can kuma sae ta juyo tana kallon Aliyun

dake binta da kallo gabanta na mugun

faduwa tace ” ni dae malam kayi hkuri ka

daina shigo min da karuwae gidana idan ba

hka ba Allah xan hadaka da Abba,”…. A

fusace Aliyu ya fixgota da karfi yana huci

cikin tsawa yace “me kika ce?” tuni jikinta ya

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button