HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

yana wayaduk da ba jin abinda yake cewa

take ba “nashigauku ni fateemah,” abinda ta

fadi knn a fili tanakuka, taga ko minti biyar

ba a yi ba aka budegate din ya shiga. Kuka

ta fashe da sosae tanarokan Allah ya kareta

daga sharrin Aliyu, a hkabacci yyi gaba da

ita cikin motar duk da ba nakwanciyar

hankali bne. Karfe biyu saura Aliyu yafito

daga gidan, ya bude motar ya shiga,

kallodaya yyi mata ya dauke kansa, ya tada

motar yashiga driving a hankali, ita ko har

lkcn baccitake. Anty nafisa dae kasa

daurewa tayi ta kiraxainab don ta san tana

da hankali, ringin hudu tadaga cikin muryar

bacci tace “Anty Nafisa,” antynafisa tace

“xainab kiyi hkuri nasan kinyi bacci,kina ina

ne,” cike da mamaki xainab tace “inafalon

inna a kwance, me ya faru anty?” antynafisa

tace “intisaar fa?” xainab tace

“intisaarkuma, ae ca nake tana gidanki”

“nashiga uku niNafisa, xainab don Allah

bata dawo ba,” tatambayeta a tsorace,

xainab ta rude ta mikexaune tace “ta dawo

ina?” anty nafisa tace”xainab tun wajen sha

biyu saura na hadata daAliyu su taho…..”

xainab tace “innalillahi antymeyasa baki bar

ta ta kwana wajenki ba, kinkirata yanxu?”

nafisa a rikice tace “ina fa xainabduk

wayoyinsu a kashe yake,” xainab ta

girgixakai tace “anty wllh ya Aliyu mugu ne,

ynxu inaxae kai ‘yar mutane cikin daren nn”

anty nafisatace “innalillahi wa inna ilaihi raji

un, ni kam nagata kaina, ki rufa min asiri

xainab kar ki sanar dainna” sae kuma ta

kashe wayar, baccin da xainabbata sake

komawa ba knn, ita ma duk hankalintaya

tashi ta shiga kiran nmbr intisaar din da

Aliyuduk switch off, tasan yayanta bai da

imani kokadan, to ynxu meye abun yi. To fa,

ko ina ogaAliyu xae kara lulawa da matarsa

oho…. Tam mudae ‘yan look ne.

 

…..A hankali Aliyu yyi parkin dae-dae bakin

gate, ya juya for d first tym tunda ya fara

drivin yana kallonta, har ynxu bacci take, ya

kalle wrist watch dinsa ya ga karfe uku da

minti biyar, ya shiga tunanin yanda xae yi,

Haisam ya fado masa, sae kuma yyi saurin

kauda tunanin, a dalilin tunawa da yyi ae

har yau ba sa shiri, ya dae gama tunane

tunanen mafita daga karshe ya yanke

conclusion kawae ya kira Haisam, ringin

biyu ya daga, Aliyu yace “xo ka bude min

gate,” snn ya katse kiran, bayan kmr minti

biyar Haisam ya bude gate din, yyi drivin

motar cikin compound din yyi park, ya fito

ya kulle motar, haisam yace “daga ina hka”

ko kallonsa bae yi ba yace “inda ka aikeni,”

Haisam ya ja guntun tsaki ya juya xae shiga

ciki sae ga Abba ya fito, ya tsaya kallon

Aliyun yace “daga ina hka Ali,” ya dan shafa

kanshi yace “No wani abokina ne ya kirani

bai da lfya shine naje,” abba yace”ok, ya

hanya,” yae “lfya” ba tare da ya kallesa ba ya

bi bayan haisam da sauri, abba ma ya koma

ciki… Haisam yace “wa yasani ma ko wajen

shaye shayenka kaje,” don bae ga alamar

gskya a tare dashi batunda yaki tsayawa

abba na masa mgna, Aliyu ya shige gabansa

da sauri yana masa wani irin kallo yace

“kace me?” Haisam yace abinda kaji snn ya

shige bedroom ya kwanta.

.

Sae kusan asuba intisaar ta farka cikin

motar, a hankali ta shiga bn motar da kallo

da mmaki tana kokarin tuna abnda ya faru,

nn da nn ta tuna, ta jawo wayrta da sauri ta

kunna don ta ga karfe nawa, hudu da kusan

rabi ta gani, hankalnta ya tashi, to ina Aliyu

yaxo yyi parkin dinta ya wuce, ta matso

kusa da glass din motar tana leken waje,

mamaki ya kamata sosae ganin a cikin gida

ne, nn da nn taji ta samu nutsuwa ta shiga

hamdala a xuciyarta, wayarta yyi ring ta

duba da sauri taga Anty ce, ta daga kan tace

komai anty tace “intisaar kina ina ne,” a

rikice take maganar, intisaar tace “ina cikin

motar ya Aliyu…” anty tace “mene? Kina me?”

tace “nima ban sani ba anty,” anty ta

dakamata tsawa tace “don uwarki baxa ki

gya min inda ya kai ki ba,” ta marairaice kmr

xata yi kuka tace “wllh wllh anty kawae yaje

yyi parkin dina a wani gida ne, ya shiga ciki

ya bar ni cikin motar ban kara ganinsa ba

har nayi bacci, ynxun nn na tashi na ganni

cikin motar amma a nn gida,” anty tace “kin

tabbata intisaar, ki gya min gskya donAllah,”

tace “Allah anty gskya na gya maki” anty

nafisa tace “shiknn sae na shigo anjima,”

snn ta kashe wayar. Karfe biyar saura abba

ya fito ya wuce masallaci, Haisam ma ya fito

tare da Aliyu suka wuce masallacin, ta bi su

da kallo, Aliyu ko kalln motar bae yi ba kmr

bae san da mutum a ciki ba yyi gaba, tana

nn a hka har su ka dawo daga masallaci har

da abba, intisaar taji kmr ta fashe da kuka

ganin inda kokallon motar Aliyu baya yi, ta

bisu da kallo har suka yi bangarensu da

haisam, sae kusan bakwae saura Aliyu ya

fito yyi kusa da motar ya bude, abun dariya

Aliyu bae bari sun hada ido da intisaar ba ya

fixgotaya wurgar waje ya rufe motarsa ya

wuce ciki, tayi bangarensu da sauri a

tsorace, ta tarda momy na shara ta gaisheta

duk da tasan batayi sllh ba don tasan momy

xata yi tunanin bangaren inna ta kwana,

momy ta amsa ba tare da ta kalleta ba taci

gaba da abinda take yi, ta shige bedroom

da sauri don ta samu tayi sllh kafin momy ta

shigo.

.

.Karfe takwas anty Nafisa ta shigo

gidan yayanta tayi bangaren su Aliyun

xuciyarta na tafasa, don tun asuba take

kiransa yaki daga wayar, ta kira Haisam tace

ya basa yaki karba wai yana busy, direct

bedroom dinsa ta shiga yana xaune yana

danna laptop Haisam na rubutu a file, cikin

bacin rai take magana tana kallonsa “Aliyu

nagode da abunda ka min jiya ka kyauta, ni

ai ban san kai mahaukaci bne mara tunani

sae jiya, wllh kaci sa’ar abu daya yau da sae

ka sha mamaki,” ita daya ke ta kumfar

bakinta, don Aliyu ko dago kai bai yi ba

idonsa na kan abinda yake yi a laptop, hkn

ya dada tunxurata ta fixge laptop din a

fusace ta jefar kan gado tana cewa “don

uwarka ba magana nake maka ba xaka

maida ni mahaukaciya,” ya mike a fusace

yana kallonta yace “wllh kika bata min

laptop sae kin siya min sabo,” anty nafisa ta

cakumosa rai bace ” iyye! ni ka ke gya ma

hka don uwrka, ai Aliyu da mari na kawae

kayi ka nuna min kai tatattcan dan iska ne,”

haisam dae na xaune yana kallonsu bai ce

komai ba, nananty nafisa ta dinga masa

tijara tana xaxxaga masa rashin mutunci

kala kala kmr xata maresa, shi dai ido kawai

ya xuba mata yana kallonta sae dae ya tabe

baki, sae da ta yi mai isarta bayan tayi ma

haisam bayanin abinda ya faru ta fice tana

cewa “jahilin bnxa kawae, a hkn xa a

dauketa ma a baka idan ba jaraba irin na

yaya ba, don inna tuni ta gama sarewa da

kai,” tana fita Aliyu ya mike ya ja dogon tsaki

yce “kawae taxo da sassafe ta cika ma

mutane kunne kmr wata sabuwar kamu,”

Haisam ya girgixa kai yace “kadae bi duniya

a hankaliAliyu, indae mutum yyi da kyau….”

Aliyu ya shakesa idon nn nasa ya kada yyi

jajur yace “kace me dn babanka?” haisam

yyi murmushi yanakallonsa kawae bae ce

komai ba, hkn yasa ya turasa da karfi

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button