HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

yace”don uwarka da ca nayi mka da gudu

na bi duniyar,” haisam dae bai ce komai ba

ya fice ya bar masa dakin, ganin ransa ya

bace sosae, don ahka suka taso in dae ran

daya ya bace cikinsu daya na kkrin ganin ya

fita harkar daya no matter abinda xae masa.

 

Ganin inna da gaske take yasa Anty Nafisa ta

fita ta kira abba ta sanar dashi abinda ke

faruwa, abba ya rasa ma me xae ce mata

don takaici, shi dae har ga Allah uwar nn

tasa tana basa matsala tare da daga masa

hankali a gidansa, yace ma Nafisar xae

kirata snn ya kashe wayar, yana kashewa

kuwa kiran inna ya shigo bai daga ba ya

kashe wayar ma gaba daya.Ya kira Aliyu ta

wayan Alhaji mukhtar yace masa yaje gida

yanxun nn ya duba Fateemah bata da lfya,

Aliyu ya danyi jim, har sae da Abba yace

“kana jina,” yace “eh ynxu xan tafi gidan,”

snn ya kashe wayar. Abba ya tura Alhaji

mukhtar yaje gurin inna, bayan yyi masa

bayanin da Nafisa tayi masa, Alhaji mukhtar

yyi dariya yace “tsufa ne ba wani abu ba ke

damun inna,” ko rufe baki bai yi ba sae ga

kiran innar ya shigo wayarsa, abba yace ya

daga, yana daga wa kuwa muryarta kmr

speaker cikin tsawa take mgnr “Mukhtar

Mukhtar, ina Bukar, kace masa wllh tun kan

nasa a kawoni inda yake yaxo ya raba wnn

gantalallen auren da ya hada, don wllh

baxaku kashe min jika a bnxa ba,kuma bbu

shegen da ya isa yyi mata dole ” alhaji

Muktar ya dinga bata hkuri ya samu ya

lallabata yace “gashi nn xuwa,” yana kashe

wayar yace ma Abba suje can gida abba

yace aa shi dae yaje, a hka suka rabu Alhaji

mukhtar ya kama hanyar gidan shi daya.

Aliyu yyi parkin motarsa a kofar gida amma

ya kasa shiga gidan sbda jama’ar da suka

cika gidan ta ko ina, ya ciro wayarsa ya kira

haisam yarakasa su shiga gidan tare Haisam

yace masa yana ciki shimabae dde da shiga

ba Anty Nafisa ce ta kirasa, da kyar ya fito

daga motar ya shiga gidan yyi bangaren

inna ba tare da ya kalli kowa ba duk da

tsokanarsa da aka dinga yi, bbu kowa falon

inna duk ta koresu ta kunna TV tana kallo

fuskar nn tata a tsuke, da yake sun san halin

innar kuma da sha’anin tsufa bbu wanda ya

kawo komae a ransa sae dariya ma da suka

dinga yi suka bar mata falonta, basu san

inna da gske take ba, bakin kofa Aliyu yaci

karo da Haisam ya fito daga falon ransa

abace, Aliyu ya tambayesa me ya faru, yyi

tsaki yace ka shiga ka gani, snn yyi gaba,

.

ya shiga falon yana kare ma ko ina kallo,

inna na ganinsa ta dada tsuke fuska tana

xare masa ido tace”inji dae da takardar

jikata ka shigo” yyi mata wani irin kallo na

rashin fahimta, da kmr xae yi magana sae

kuma ya fasa yyi hanyar bedroom dinta, ta

bi sa da gudu ta shige gabansa tana huci

tace “wllh wllh ka ba jikata takardarta kar na

tara maka jama’ar kano yau gaba daya,Abin

ma dariya ya ba Aliyu, ya tsaya kallon innar

yana gyada kai, yace “kan wani dalili xan

bata takardar,” inna ta gyara tsayuwa tace

“sbda saura kiris ta amaye hanjin cikinta

yau” dariya Aliyu ya dinga yi har da buga

kafa yana kallon innar, inna ta bude baki

tana binsa da kallo daga sama xuwa kasa a

fusace tace, “ka maida uwarka Aisha

mahaukaciya ba ni ba,” nan da nn ya hade

rai yace”kika ce me?” tace “abinda

kunnenka ya jiye mka,” bae sake ce mata

komae ba ya bi ta gefenta xae shiga dakin

ta tare hanyar da sauri tana huci, “nace

takardarta kawae xaka bata,” wani irin

tsawa da ya raxanata ya daka mata, “da’alla

ki fice ki ban waje hajiya, naki bada

takardar,” inna ta fasa ihu mai kara tana

kiran jama’ah su xo su taimaketa duniya

taxo karshe Aliyu ya bangajeta gefe, abun

dariya abun takaici, Anty nafisa dama tuni ta

yafa gyalentata bar gidan, momy kuwa can

uwar dakanta ta shige, su hajiya da umma

kmr suce wayyo Allah don ddi, ga gida cike

dam da mutane

.

Hka inna ta dinga gabxawa da Aliyu kan sae

ya ba intisaar takardarta kuma taki barinsa

ya fita, dariya kam wasu har da hawaye,

intisaar dae duk wnn abun da ake bata sani

ba, bacci mai nauyi yyi gaba da ita. Aliyu

kam ya kasa ce da inna komai sbda

mutanen da ke wajen sae binta yake da ido

tana ta xuba masa rashin mutunci, can dae

ganin abun nata gaba yake ba baya ba yace

“ke wllh baki da maraba da tsofaffin

yarbawan lagos, dama can cikinsu kika je

kika xauna da yafi maki alkhairi, haba

mutum bashi da aiki sae masifa da fadan

rashin gskya, wnn wllh duk halin tsofaffin

yarbawa ne,” nn fa Aliyuya sama ma kansa

lfya, don xube wa inna tayi gun ta dinga

rusa ihu wae jikanta ya hadata da kafurai

yace mata tsohuwar bayerabiya, hehehe

gidan Bukar dae ya tashi daga gidan biki ya

koma gidan comedy, hmm bari kawae mu

tsallake nn wajajen sisters. Karfe takwas aka

gama walimar da Anty Nafisa da kawayenta

suka shirya don kmr yanda Aliyu yace baya

son ko wani irin party, Abba bae bari anyi

komai ba duk da Anty Nafisa ta so ko dinner

ne ayi, ynxu kam intisaar ta daina kukan da

take yi sae dae ta xama kmr wata gunki ga

muguwar ramar da tayi duk tayi wani irin

sanyi tun bayan nasihar da Alhaji mukhtar

yyi mata daxu da wani abokin abba, karfe

tara aka fara shirye shiryenwucewa da

amarya don abba yace ranar xa a kaita, inna

ta shigo dakin rike da kofi tana wangale

baki tace “maxa ki shanye wnn jikalleta,

shine na karshe,” sae ka rantse kace ba

innar daxu bace.Anty Nafisa ta dago intisaar

tana kallonta tana murmushi bayan matar

da ta kawo musamman dongyaranta ta

gama tsantsara mata kwalliya na fitan

hankali bayan ta gama mata gyaran karshe,

lace ne mai laushi da shegen kyau, shi ba

milk colour ba, kuma ba light brown ba, da

ratsin orange colour a jiki sae daukar ido

yake, fuskar nn tata tasha cool make up, ga

design din lallenta da yyi ma fara fatar ta

kyau sae sheki yake, Anty nafisa ta dago

fuskartatana kallon idonta, ta girgixa mata

kai hade da bata rai ganin hawaye makale a

idonta suna neman xubowa, ta dauki

hankerchief ta goge mata hawayen, snn ta

dauki babban mayafinta fari ta yafa mata a

ka,

.

ta dauko mata takalminta shi ma farin ta

saka, snn ta ja ta tayi bangaren Abba da ita

yan rakiyarsu na biye dasu a baya, Nasihar

karshe abba xae mata, fuskarta a rufe yake

Anty Nafisa tayimata jagora har cikin falon

Abba, ta xaunar da ita har lkcn fuskarta a

rufe yake tana hawaye duk da Nafisa bata

san kuka ma take ba, kamshin turaren Aliyu

ta dinga ji a gefenta hkn yasa gabanta ya

shiga faduwa, ta juya da kyar ta kalli gefenta

taga Aliyu xaune shima kansa a kasa, yana

sanye da shadda ruwan kasa yyi masa kyau

sosai, cikin dubara ta dan matsa ganin kusa

kusa suke,”fateemah” taji abba ya kirata

cikin nutsuwa, ta amsa da dashashiyar

murya tace “Na’am Abba,” abba yyi

murmushi yace “kin san abinda nake so

dake,” ta girgixa kanta ba tare da ta dago

ba, nn daeabba ya dinga mata nasiha tun

tana daure wa har ta kasa ta fashe da kuka

sosai, hkn yasa Abba ya kyaleta ya juyo kan

Aliyu, shi ma dae har Abba ya gama bae

dago kai ba, sae maganar abba ta

karshegareshi ne yasa sa dago kai yana

kallon abban,”kuma Ali idan ka cutar min da

fateemah bana tunanin xan iya yafe mka,”

 

Aliyu yyi wani kasaitattcen murmushi tare

da maida kansa kasa, Abba ya sa masu

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button