INTEESAR 2

alamar rahama ya take mata kafa da tasa
kafar, wani raxanannen ihu ta saki tare da
kankamesa ta saka kanta kan yalwataccen
kirjinsa jikinta na rawa “kayi hkuri ya Aliyu
nace maka baxan sake shigar maka kitchen
ba daga yau” cak ya tsaya, yaji wani yarr tun
daga kansa har yatsan kafarsa, mutsu-
mutsu ta dinga yi a kirjin nasa tana kuka
hade da rokan kar ya doketa don Allah, ji yyi
kafarsa ta kasa daukarsa, ya shiga turata
daga jikinsa amma sae dada kankamesa
take da karfi,
.
jikinsa duk ya mace, cikin muryar da ba tasa
ba ya samu kansa da cemata “cikani,” cikin
kuka tace “Aa wllh dukana xakayi, kayi min
rai ya Aliyu wllh baxan sake shigar maka
kitchen ba nace”numfashinsa ya dinga fita
da kyar snn ga wani mayen kamshi dake
neman xautar dashi ba gashinta ba ba
jikinta ba, bae san lkcn da ya saka fuskarshi
cikin gashin nata ba shima ya kankameta da
karfi har sae da tayi yar kara, to fa, nn ya
Aliyu yashiga sumbatarta ta ko ina kamr xae
cinyeta, a tsorace ta fara kkrin kwace kanta
ganin hkn tana cewa “meye hka ya Aliyu, na
shiga uku don Allah ka bari,” cikin kuka
sosai kuma a gigice take masa magiyan,
maimakon Aliyu ya sake ta taga sai gaba
abin nasa yake dada yi, kokuwa ta shiga yi
dashi da karfinta tana cewa “wllh xan cije
ka idan baka sakeni ba, wayyoo momyna na
shiga uku, ka rufa min asiri ya Aliyu, wllh
xan maka ihu,” bata ankara ba taji ya ja ta
sun xube kan gado, duk ya gama fita
hayyacinsa, duka ta shiga kai masa da cizo
da sauran karfinta don duk jikinta ya mace
itama, wani gigitattcen mari ya kai mata
hade da danneta da karfi snn ya soma
rabata da kayan jikinta, ganin da gske yake
yasa ta dinga ihu tana kiran duk sunan da
yaxo bakinta tana kokuwa dashi, amma duk
a bnxa dn karfinsu ba daya ba,
.
wannan dare kam intisaar baxa ta taba
mance shi a rayuwarta ba don kaca-kaca
Aliyu yyi mata tana ji tana gani, tun dagakan
gado har suka sauko kasa, tai ihun tai ihun
har ya kai ga muryarta ya daina fita, tai kuka
tai kuka har ya kai ga bata iya kukan, tayi
rokan har ta rasa wani iri kuma xata yi, Aliyu
bai bar ta ba sai da yagata daina motsi, ya
jima gefenta a kwance snn ya mike da kyar
don shima ta bashi wahala sosai, wajen
karfe biyu ya bar dakin ba tare da ya bi ta
kanta ba duk da yasan suma tayi, yana
komawa dakinsa ya shige bathroom yyi
wanka duk jikinsa bakwari snn ya kwanta
ya ja bargo duk da yasan ba barcin xa yi ba.
.
Sanyin tiles hade da na A.C snn da sanyin
ruwan da aka tsula daren ranar suka taru
suka farfado da Intisaar, tayi kkrin jawo
rigarta ta rufe jikinta amma ta kasa daga
hannun, bata sake yunkurin yin komai ba
sae hawaye mai xafi da ya dinga saukowa
bisa kuncinta, Aliyu ya cuceta, ya walakanta
ta, yyi raping dinta, wayyo Allahnta, kuka ta
dinga yi sosae da dashashen muryarta da
ko fita baya yyi, sbda cikin sanyin da ta
kwana, tana ji aka yi sllhn Asuba amma ta
kasa ko motsi daga inda take, duk jikinta yyi
tsami sosai snn ya mata nauyi, ta kara
yunkurin tashi amma ta kasa, ga wani
rawan sanyi da take yi, kuka sosae ta saki
tana kiran Allah a xuciyarta, kofar dakinta
taji an tura a hankali, gabanta yyi mugun
faduwa, ya karaso kusa da ita ya durkusa,
karkarwa ta shiga yi cikin dashashiyar
muryarta take rokansa “ka rufamin asiri ya
Aliyu, kasheni xakayi, don Allah don annabi
don…..” ganin ya dago ta ne yasa ta kwala
ihu a tsorace har sae da muryarta ta fito
don axaba, daukarta yyi ya daura kan gado,
hade da rufe mata bakicikin sanyin murya
yace “bbu abinda xan maki, amma kar ki
sake min ihu,” kai kadae ta gyada masa
jikinta na rawa tana hawaye, ya mike ya
shiga bathroom ya samu ruwa a heater ya
hada mata ruwan xafi ya saka dettol sosae,
ya maida wani ruwan a heater snn ya fito,
tana nn yanda ya barta, kuka kam yinsa take
kmr ranta xae fita, daukarta yyi ya shiga
bathroom din ya saka ta cikin ruwan, ta fasa
masa ihu “wayyo nashiga uku wllh da kwae
xafi sosae yaya,” cikin kuka take masa
maganan sakamakon wani axababben
radadi da taji bayan ya saka ta cikin ruwan,
ya riketa ganin tana neman tashi yace”xae
daina maki xafin rufe idonki,” ba shiri ta
kulle idon tana kuka, ruwan ya dinga ratsa
ta, ya daura kanta bisa kafadarsa, sai da ya
tabbatar ya gasa ta sosai, kuka kam tayi shi
har ta gode Allah, don ita tun da take bata
taba wahala hka ba, ya dauko tooth paste
da tooth brush ya taimaka mata ta wanke
baki, da kansa ya wanketa, snn ya taimaka
mata tayi wankan tsarki ya nannadeta a
towel ya fito da ita,
jikinta ya dau xafi matuka, ya kwantar da ita
bayan ya cire xanin gadon ya sa bargo ya
lullubeta ganin yanda take rawan sanyi, sae
da ya fara moppin din kasan tiles din dakin,
snn ya dawo gefenta yana kallonta ya ga
bacci take, hkn yasa ya dauki makullin
motarsa ya fita siyo magani da allurori don
bae da komai a gidan. Bayan kmr minti
ashirin ya shigo gidan, sae da ya fara shiga
kitchen ya hado mata tea snn ya hau sama
ya shiga dakin wajen karfe bakwae da rabi,
ya dago ta yace “ta shi ki sha tea fateema,”
da kyar take numfashi, jikinta kmr wuta, ya
shiga lallabata ta sha tea taki, ita kam kukan
bakin ciki take kawae, yyi lallashin amma a
bnxa hkn yasa ya rungumeta yana cewa
“bna son kukan nn fateema,” lamo tayi a
jikinsa tana ajiyar xuciya cike da tsanarsa,
kofar dakin da aka murda yasa ya dago da
sauri, ita ko ta fara kkrin kwace kanta daga
rungumar da yyi mata don tasan xainab ce,
da sllmarta ta shigo dakin tana cewa “wllh
yarinyar nn kina ma yayana abinda kika ga
dama a gidan nn, kamshin dettol har waje
don ba ke kike siya ba ko,” turus tayi a
bakin kofar ganin yayan nata rungume da
intisaar.Zainab ta juya xata bar dakin, Aliyu
ya kirata da sauri, ta juyo ba tare da ta
kallesu ba tace “ina kwana yaya,” yace “lfya
lau daga ina hka,” tace”emm dama inna ce
ta ce na kawo ma intisaar abincin break,” ya
gyada mata kai yace “cum in,” ta karaso
cikin dakin kanta a kasa ta durkushe
gabansu ta ajiye basket da flask din dake
hannunta,yace “meye a nn,” tace ” kunu ne
da wainar shinkafada miyar taushe, sae
dambu da kosae,” yyi murmushin da bae
shirya yi ba yace “yyi kyau, je dauko plate ki
dibar mata wainar,” tace “to” snn ta mike ta
bar dakin, ya dago intisaar yana kallonta
yace “me xaki ci fateema,” ta kauda kanta da
sauri, ta fara kkrin mikewa duk da yanda
take jin jikinta kmr ba nata ba, ya rikota
yace “ina xa ki,” ta kwace hannunta snn ta
mike tsaye, lkci guda ta fasa ihu tare da
durkushewa kasa, sakamakon wani
axababben xafi da taji a kasanta, ta kife
kanta kan tiles, ya durkusa gabanta ya dago
ta yace “menene,”bata ce komai ba sae
hawayen dake xuba a idonta, ya dagota ya
maido kan gadon, xainab ta shigo ta
yiabinda yace mata snn tace xata tafi, yace
“ok gyara mata bedroom sae ki wanke
bathroom din tukunna,”tace masa to, ya
mike tsaye ya dauka intisaar din kmr wata
bby ya fita da ita daga dakin ya kaita
nasabedroom din ya xaunar da ita kan
gado, da kyar ya lallabata ta dan ci abincin
da kunu, snn ya bata magani yyi mata allura
shima da kyar, bbu abinda take yi sae aikin