HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

shi daya ke maganarsa don tuni xainab ta

ma kusa sashin inna. Da daddare intisaar

taje siyo masu table water momy ta aiketa,

tana ganin xainab tasaka gudu ta fice daga

gate din tana dariya, xainab bata ko kalleta

ba tayi sashinsu, ta dawo rike da ruwan a

hannunta ta shiga cikin gidan tana adduar

Allah yasa xainab bata nan, mutum taci karo

da a bakin gate din ta koma baya da sauri ta

ga ko waye, taji an riketa gam, gashi wajen

bbu wuta kuma bata fito da torch ba, tana

jin kamshin turaren ba sae an gya mata ko

waye ba, kankamesa tayi jikinta na bari tana

cewa “wayyo momyna, me nayi kuma” tura

ya shiga yi amma taki sakinsa ta dada

rungumesa gam tanai masa magiyan yyi

hkuri…..

. Cikin murya kasa-kasa take rokansa ya rufa

mata asiri kar ya doketa, bae ko saurareta

ba cikin xafin nama ya fara kkrin banbareta

daga jikinsa amma hkn yaki yiwuwa sbda

irin rikon da tayi masa, jikinsa yyi sanyi

kafarsa ya kasa daukarsa, murya can kasa-

kasa yace “get off me, ko kuma na baki

mamaki,” wayyo dukana xaka…. Ji tayi ya

daga hijab dinta ya shige ciki, cikin muryar

da ba tata ba tace”nashiga uku….” da sauri

ta sake shi daga rungumar da tayi masa

tana neman guduwa, ya fixgota hade da

kankameta ya mannata da bango,kuka ta

saki a rude ta fara kkrin turasa, ya matse ta

da karfinsa fuskarsa wuyarta tana jin

numfashinsa, tayi kicin-kicin ta galla masa

cixo a kirjinsa, ya dada kankamta kmr xasu

dawo daya yana magana a hnkli yace “dnt

utry dat again….” murmushin mugunta yke

yi, hkn ya kara tsureta jikinta ya shiga bari

tana cewa “don Allah don annabi ka rufa

min asiri kayi hkuri,” buga bakinta yyi da

karfi yana cewa “kar ki sake hada ni da

Allah” gyaran murya suka ji an yi daga dan

nesa dasu, ya saketa da sauri tare da

juyawa, haisam ya gani xaune kan plastic

chair ya kauda kansa yana kallon taurarin

dake sama, jikin intisaar yyi sanyi, ta gyara

hijab dinta, ta durkusa ta dauki ruwan da ta

ajiye a gurin tana satan kallon haisam din

da har yanxu bai juyo ya kallesu ba, ta bar

wajen da saurinta tayi sashinsu, Aliyu ya

karasa kusa da haisam din yana

cewa”yane?” ba tare da haisam ya kallesa ba

yace “nothin” sannan ya mike ya bar wajen,

ashe tun daxu yke wajen a xaune yana

kallon duk abinda sukeyi, duk da dae ba jin

abinda suke cewa yyi ba, haisam yyi

murmushi bayan ya bar wajen

yace”Intisaarr”Aliyu kam binsa yyi da kallo

har ya bace masa, yyi tsaki mai sauti ya bar

wajen yana tunanin irin abinda xae yi wa

yarinyar nan idan ya kamata, tun ba yau

batake seduce dinsa dama, gashi yau har

sae da taci galaba a kansa, to wae ma garin

yaya hkn ta faru. Intisaar kam har

washegari jikinta a sanyaye yake, ko abba

kasa xuwa gaida shi tayi don bata

sonhaduwa da haisam, har taje islamiyya ta

dawo bata je gun inna ba, sae da yamma

ihsaan taxo tace mata inna na kiranta, ta

dae daure tayi sashin innar tana adduar

Allah yasa baxata hadu da haisam ba, don

ko tunanin Aliyun ma bata yi ita kmr haisam,

tana shiga palon inna ta ko tar dashi a

xaune, kunya ya kamata taji kmr ta nutse a

inda take, “ina yini ya haisam” ta gaidashi

ba tare da ta kallesa ba, ya amsayana cewa

“sae ynxu kika fito knan” ta kirkiro

murmushi kawae tace”uhum” gyaran daki

tayi ma inna sannan ta ce mata tana xuwa

xata dauko abu ta dawo, hnyr gudu dama

take nema, tana fita kuwaya bita,ta rasa

yanda xatayi har ya karaso kusa da ita, “me

ya hanaki fitowa yau?” ya tambayeta suna

tafiya tare, ta kirkiro murmushi

tace”bakomai” yace “hmm, Aliyu fa?” ta xaro

ido tace “nima ban sani ba” ta marairaice

fuska da sauri ta fara magana ganin inda ya

dosa tace”kaga ya haisam wllh jiya aikena

akayi shine ya tsareni a gate wae xae

dokeni” murmushi haisam yyi bai ce komai

ba, hkn ya kara daga matahankali tace “Allah

da gaske nke ya haisam” yace “uhum shine

kika rungumesa knan” ta xaro ido tace “aa

rikesa nayi kar ya dokeni” suna shan kwana

suka ga Aliyun a xaune yana waya, yana

ganinsu ya kashe wayan, gabanta ya fadi

muryarta na karkarwa tace “ya haisam don

Allah rakani kar ka barni a nan,” ganin a nan

xasu rabu ne yasa tace masa hka, yyi dariya

yace “aa Aliyu dae xae rakaki ni ba

ruwana,”hannunsa ta kama tana rokansa,

aliyu ya bisu da kallo har suka wuce,haisam

na dariya, ya mike yyi tsaki yace “ikon Allah

kadae ne xae sa baxaki suma a hannuna ba

idan na kamaki ” dagaita har haisam bbu

wanda ya kallesa bare ya amsa masa.

.

Yau juma’ah tana xaune palonsu ita da

xainab, suna hira bayan sun dawo

dagadubiyar wata yar ajinsu farida da bata

da lfya, kusan karfe biyar ce ta yamma, daga

intisaar din har xainab material iri daya

suka sa purple nd pink sunyi kyau kwarai,

kursum ma tana palon nasu tana cin abincin

intisaar da momy ta ajiye wae ba aajiye

mata abinci ba, intisaar tace taci natadon a

koshe take ita, kirar wayar faruuq ne ya

shigo wayrta, ta daga suka gaisa sannan

yace mata gashi a wajen inna, ta shiga daki

ta nemi ixini gun momynta, sannan ta fito

tace ma xainab ta rakata, xainab ta galla

mata harara sannan tace”anki!” intisaar tayi

‘yar dariya sannan tace”karki raka ni din ma

to sae me” xomuje kursum,” ta fadi tana

kallon kursum din, kursum ta tura kwanun

abincin tace”muje,” suka fice tare intisaar

nai ma xainab dariya. Suna shan kwana

fadila ta kwada ma kanwartata kira, kursum

ta haderae tace “meye” umma ta leko tana

cewa”don ubanki kanwar uwarki ce kota

ubanki wannan shegiyar?” kursum ta

xumburo baki, uwar ta daka mata tsawa cin

bacin rai tace taxo ta wuce, dole intisaar ta

kama hanyr sashin inna ita daya. Tana isa

tayi sllma murya can ciki inna ta amsa da

karfinta tashiga palon tana addu’ar Allah

yasa ba surutunta na bnxa takewa faruuq

ba, tana shiga palon suka yi ido hudu da

Aliyu, gabanta yyi mugun faduwa har ta

mnta lst tym din da ta gnsa ita kam,sanye

yake da shadda fara kal, ashe dae su Aliyu

ana sa manyan kaya, ta kalli haisam ma dake

xaune a palon shi din ma shaddar ce fara,

hka ma faruq dinta, gaba daya dae anko

sukayi, ta nemi gefen inna ta xauna, bata

bari sun hada ido da faruuq din dake ta

kallonta ba, inna tace “sae ynxu ku ka

dawo?” tace “eh” a takaice kawae, sannan

ta gaida haisam da har lkcn kallonta yke

yi,yyi murmushi yace”lfya kanwata kinga

yanda kika yi kyau kuwa yau” ta sunkuyar

da kai tana murmushi tace “kai yayana

kullum sae ka xolayeni wllh” sannan ta sata

kallon Aliyu, kallonta ykeyi amma fuskarsa a

hade, ta dauke idonta da sauri ta dube

faruuq dake ta faman kallonta kmr xae

cinyeta, ta galla masa harara da wasa tace

“wannan kallon fa” dariya yyi ya kashe mata

ido yace “naga kin kara kyau ne yau bby,” ta

xaro ido tana kallon inna data bude baki

tana kallonsu, dariya suka yi gaba dayansu

har da haisam, innar ma ta taya su, Aliyu dae

ya maida dubansa ga plasma, lallai yarinyar

nan ta rika, ko gaishesa ma bata yi ba,

faruuq ya dubi haisam yace “big bro, plss tel

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button