INTEESAR 2

ta dafa ta ci, sae a snn ta sami bacci. Tun
daga lkcn kmr anyi ruwan sama an dauke
Aliyu ya fita harkarta, tsakaninta dashi kallo,
kuma shi ke kallon nata ba ita ba, don ko
gaishesa bata yi a gidan, iyaka idan taji
shigowar motarsa ta shige daki da gudu..
Randa ta ci ka sati uku a gidan tana kitchen
ta gama wanke wanken kwanukan d a ta ci
abinci da safe bayan Aliyu ya fita, tana sanye
da dan jumper sae bum short, ta ji muryarsa
ya shigo gidan, gabanta yyi mugun faduwa,
shknn ta shiga uku, ta dan leka falon a
tsorace taga ashe shi da safeenah ce ma,
taga xae shigo kitchen ta buya bayan kofa
da sauri, safeenar ta biyo bayansa tana
cewa “honey irin coffee din nn naka xaka
hada min ba tea ba,” yace “ok bby,” ta
kwanta bayansa ya juya yana kallonta yace
“ae sae ki sa na kasa hada coffeen bby, wait
4 me @ d parlor” ta kankamesa tana ‘yar
dariya tace “idan naki fa, wae ina matar
gidan ne,” tsit kke jin Aliyu, ta rungumosa ta
gaba tana masa wani irin kallo gnn abinda
take so knn tace “ya kayi shiru dear,” tasan
ba lallae bane ta samu amsa, hkn yasa ta
daura bakinta kan nasa tana ‘yar dariya, duk
wnn abinda sukeyi intisaar da taji kmr
numfashinta xae dauke na kallonsu ta
bayan kofa, ita kam xuwa ynxu ta gama
gane wanene Aliyu, ta gano weak point
dinsa, ganin irin kiss din da yake ma
safeenar tana mayar masa da martani yasa
ta turo kofar ta fito, daga safeenar har shi
sun tsorata, ta gabansu ta wuce tare da jan
dogon tsaki tace
uhum karuwancin ma har sae an biyo
mutum gida don rashin sanin ciwon kai,”
can kuma sae ta juyo tana kallon Aliyun
dake binta da kallo gabanta na mugun
faduwa tace ” ni dae malam kayi hkuri ka
daina shigo min da karuwae gidana idan ba
hka ba Allah xan hadaka da Abba,”…. A
fusace Aliyu ya fixgota da karfi yana huci
cikin tsawa yace “me kika ce?” tuni jikinta ya
dau rawa don tsoro, ya maimaita tambayr
cikin tsawa, amma intisaar bata ce komai ba
sae daure fuska ma da ta dada yi, hkn yasa
ya makureta tana ganin hka ta fasa ihu mai
kara tare da durkushewa a wajen, ya bi ta
da sauri tare da rikota, a rikice ya fara
tambayarta mai ya faru, ta sake fasa ihun
hade da sakin kuka sosae, yace
“subhanallahi, wae me ya faru fateema,” ya
shiga dudduba kafarta da jikinta a rude, ta
buga masa hannu tare da mikewa tsaye, “to
ba kai bne ba xaka wani dokeni bn maka
komai,” ta ja tsaki tare da juyawa ta fara
barin wajen cikin tafiyarta mai jan hankali,
Aliyu ya bi ta da kallo kmr wani soko, ya dan
sauke ajiyar xuciya ya juya yana kallon
safeenah dake kallonsa tamkar xata hadiye
xuciya don takaici, ya wara mata manyan
idonsa yace “ki kyaleta kawae, yarinya ce, ko
ni kai na bana biye mata a gidan nn,” tana
huci tace “xata gane kuwa ita ba yarinya
bace yau,” ta yi hanyar stairs din da sauri
kmr xata tashi sama, “ke ke kina da hnkli
kuwa ina xa ki,” amma tuni ta haye sama a
fusace tayi hanyar dakin intisaar, ya bi
bayanta da sauri yana kiranta, ta shige
dakin bayan ta buga kofar da karfi, intisaar
na kkrin cire kayanta ta shiga wanka ta
shigo dakin, ta juya da mamaki tana
kallonta, nn da nn taji gabanta ya fadi don
safeena ba sa’arta bace ta girmeta nesa ba
kusa ba, snn ita da take kmr wata bby don
rashin jiki ta ya ma xata iya ma safeenah,
amma ta dake tana mata wani irin kallo tace
“uban me ya shigo dake dakina malama,
kinga nn yyi kama da dakin karuwae,”
safeenah ta yo kanta tana huci, tana ganin
hka ta fasa ihu tare da durkusawa a wajen
gabanta na faduwa, ta rikota da karfi ta
dago ta tace “yau sae kin gaya min ko da
ubanki nake karuwancin,” ta gaura mata
mari, intisaar bata sn lkcn da ta rama har
sau biyu ba snn ta riko gashin dokin dake
kanta da karfi hkn yasa safeenah ta fasaihu
sosai,
Aliyu ya karaso dakin, ya finciko safeenar ya
buga ta da bango snn ya shaketa yana huci
yace”me na ce maki,” intisaar ko ta xube
wajen tana faman rusa kuka tana kiran
abbanta, ya cilla safeenar gefe daya, snn ya
dawo gaban intisaar ya durkushe yana
kallnta yace “me tayi maki,” tayi bnxa dashi
tana ci gaba da rusa kukanta, sae da ya
daka mata tsawa da ta raxana ta snn tace
“dukana tayi,” ya dago ta sama ya rungume
snn ya soma rarrashinta, ta kauda kanta
cike da tsanarsa ita kam wani irin mugun
haushin Aliyu take ji, har lkcn safeenah na
dakin tana kallon Aliyu da mamaki, cantayi
murmushin mugunta ta mike ta fice daga
dakin tana gyada kai kmr kadangariya,
intisaar kadae ce ta lura da hkn, shi ko ya
tafi duniyar runguma, intisaar ta turasa da
karfi jin bakinsa a wuyarta hannunsa a
gashinta, snn tayi tsaki ta dauko xani tafara
cire jumpern dake jikinta, ta cire dan
wandon ma snn ta daura xanin ta shige
bathroom da niyar tayi wanka, duk wnn
abinda take yi Aliyu binta kawae yake da
kallo kmr soko tuni idonsa suka sauya launi
ya rumtse idonsa xuciyarsa na harbawa da
sauri, yana nn tsaye har lkcn idonsa na kan
kofar bayin ta fito bayan kmr minti sha biyar
daure da towel ganinsa a dakin har lkcn
yasa ta wani hade rai, ta xauna gaban
madubi tana goge gashinta da dan karamin
towel, ya karaso gefen gadonta ya xauna
tare da sauke ajiyar xuciya, yace”na taya ki
shafa lotion din kanwata,” ba karamin
dariya hkn ya bata ba, wae ashe dae yasan
ita din kanwarsa ce, ta juya tayi masa wani
irin kallo snn tace “dnt bother,”
The post INTEESAR 2 appeared first on AysNovels.
[ad_2]