HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

her nt 2 let me down, coz i’m blindly in love”

haisam yyi dariya sosae, ya kalli intisaar

dake ma faruuq din wani irin kallo ya dawo

gefenta ya xauna yace “hope u heard wat

he said cweet sis, i wont love 2 c anythin

bad goes wrong wit my frnd” tayi ‘yar

dariya ta daura kanta a kafadar haisam din

tace”ok cweet bro, help me let him knw

dat…… Am his nd his alone,nd i promise nt 2

let him down,” ta karasa mgnrta tana satan

kallon faruuqdin, dariya sukayi gaba daya,

haisam yace yana kallon faruuq “hope dat’s

clear besty” inna da tuni ta hangame baki

tana kallonsu ta mike tayi narai-narai da ido

tana cewa “yau de xagina ake tayi, tunda

gashi Aliyu bae ce komai ba, bari kawae na

bar maku palon” dariya intisaar tayi ta riketa

tana cewa “kaji mana wannan tsohuwar mu

soyayyar mumuke yi don Allah ki xauna ,”

inna tace “lah” bari de nashiga ciki idan kun

gama xan dawo, faruuq yyi dariya yace

“inna ta tsargu,” ya dawo gefen intisaar ya

xauna yana mata wani irin kallo kmr maye,

cake ya dauka ya kai mata baki yace “bude

bakin na baki kanwata” ta hararesa tace

“bna ci,” haisamyyi dariya ya mike ya koma

kan kujera yace”kila don dae ina gefenku ne

amma na tashi karbi kayanki ke dae”dole

sae da faruuq ya tilasta mata yasa mata cake

din a baki, ta kauda kanta a kunyace, kawae

suka hada ido da Aliyu da ya xuba mata ido

yana kallo, gabanta yace dam, taga ya kauda

kansa yyi murmushi, mikewa tayi dasauri

tana kallon faruuq din tace ” lah! ina xuwa

ya faruuq minti biyar na daura abu a

kitchen,” ta mike da sauri ta fice, ta

kinkimitakalminta ta ruga a guje, tana fita

kuwa Aliyu ya mike shima ya fice. Shit! ya

fadi dakarfi yana huci, ya girgixa kansa

yabar wajen kawae. Ita kuwa tana isa

sashinsu ta shige palo gabanta nafaduwa,

ta shiga wanka kawae, ko da ta fito xainab

ta tafi, tayi sallah, sannan ta saka kayan

barcinta ta jawo abincinta taci, ta koya ma

ihsaan assignment dinta wajen karfe

takwas knan, ta idar da sallahn isha’i knan

faruuq ya kirata kunya yasa ta kasa daga

wayan don tasan bata kyauta ba, daga

karshe dae ta daga, yace “uhun to ai kya xo

muyi sllma ko kanwata” tace “lah bka tafi ba

dama yaya” yace “yea mun danyi wani

abuda haisam ne a laptop, ynxu xan tafi ki

fito ina ma bakin gate, daxu dae nasan

babanki yasa ki barin falon” ya fadi cikin

xolaya, taji kunya sosae, tace “hm to ka

shigo ka gaida momy mana idan yaso sae

na raka ka gaba daya kaga ni kunya nke ji

baxan iya ce mata xan fita ba kuma”

yace”ohk gani nan xuwa kanwata.

.

… Har parlor faruuqya shigo ya gaida momy,

ta amsa masa da fara’arta tana tambayrsa

mutanen gidan yace duk lfya momy, sun

danyi hira kadan sannan ya mike yace “ni

xan koma momy, dare yyi,” tace “to ka gaida

mutanan gidan mun gode kwarai,” ya ciro

kudi mai yawa ya mikawa ihsaan da ya

xaunar a gefensa momy tace “hva don Allah

kar ayi hka umar,” yace “aa momy xata siya

chocolateko ihsaan?” ya fadi yana kallon

ihsaan da tayi dariya ta gyada masa ka,

ihsaan momy ta aika ta kira intisaar a daki,

ta fito sanye da hijab dinta har kasa, sannan

ta fita rakasa, suna isa bakin gate ya dauko

kujeru biyu ya ajiye yace “hira xamuyi

kanwata, don daxun wayo kika min kika

gudu” ta dan xaro ido tace “ya faruuq

abbafa ya kusan dawowa,” ya bata rai yace

“to shknansae da safe,” ya mike xae bar

wajen ta riko hannunsa tace “wayyo yi

hkuri yayana, xamuyi hirar amma ba da

yawa ba” yyi murmushi ya koma ya xauna

yace “to na yrda kanwata, xo ki xauna,” ta

xauna kan kujerar kanta a sunkuye, ya tsura

mata ido yana kallonta, a hnkli yace”i love

yhu intisaar,” ta rufe fuskarta da tafin

hannunta bata ce komai ba, ya sa hannu ya

cire hannayen nata daga fuskarta yana

kallonta, duk da wajen ba wani hasken kirki

bne dashi, kunya ya kamata sosai tace a

hnkli “kaga nafara jin bacci yayana,” yyi

shiru bai ce komai ba sae kallonta da yake

yi, can dae ya mike tsaye yana cewa”to

shknan kanwata sae munyi waya knan,”

kudi ya ciro ya mika mata taki karba ya bata

rai yace “kin raina knan ko” ta wara ido tace

“hva deyayana wllh kawae de ngd ne” yyi

fuska ya ajiye mata kudin kan cinyarta yace

“ki watsar dasu to,” tayi shiru takasa cewa

komai, yace”ina xuwa bni 2 mint,” ya fita

waje saegashi yashigo da leda a hannunsa

ya mikamata yace “ummi tace a kawo maki,”

tace”kai hva de yayana, ni wllh da baka

karbo ba…..” ya ajye mata shima a gefenta

yace”to shi din ma ki jefar” sannan yace

mata sae da safe, ya fice daga gidan, ta bisa

da kallo har taji tashin motarsa sannan tayi

ajiyar xuciya, Allah dae ya gani tana son

faruuq fiye da yanda take tunani, jiki ba

kwari ta mike ta dauki ledar ta maida

kujerun gun da suke sannan ta juya xata

yisashinsu taji taci karo da mutum, tashiga

uku talalace, ta saki ledar hannunta ta juya

da sauri xatayi hanyar gate don nan kadae

ne xata tsira idan tabi, ya fixgota, xata fasa

ihu yasa hannua bakinta sannanya juyar da

ita, “ya Aliyu ka taimakeni, ni bnmka komai

ba wllh” cikin kuka da rawar murya take

maganan, ya kai mata tagwayen mari masu

lfya, sannan ya buga ta a bango da karfinsa,

fuskar nan tasa bbu alamr rahma, kuka mai

tsuma xuciya ta saki tace”don darajan

iyayenka kayi hkuri plsss” buga mata baki

yyi da karfi harsae da bakinta ya fashe, yasa

kafa ya kwasheta, ta mike da sauri agigice

tana cewa “nashiga uku, don Allah…..” wani

mugun naushi ya kai ma cikinta ta firfito da

ido tare da saki wani irin axababben kara

damuryar da ba tata ba, ya kai mata wani

marin tare da daura yatsunsa a bakinsa

alamr tayi shiru, ta sa hannu ta toshe

bakinta tana karkarwa ta girgixa kanta

hawaye mae xafi na xuba a idonta. Aliyu bae

kyaleta ba sae da yaga ta kasa tsayawa

sannan ya fixge kudin dake hannunta yasa

a aljihu, a karo na farko ya bude baki yyi

magana”kadan knan kika gani, Wllh tllh ni

Ali sae na sumar dake watarana a gidan nan

idan baki fita hanyata ba” ya juya ya barta

nan a durkushe kanta a kasa, da kyar ta iya

mikewa ta bar wajen tana ganin double

koledar da faruuq ya bata ma bata dauka ba

don ji take kmr xata suma awajen, tayi

bangarensu tana daddafe bango don wani

irin jiri dake kwasarta. Ko da tashiga

palonsu ma momy shafa’i da wutr take ta

shige bedroom kawae ta fada kan gado

tana juye juye kmr xata mutu, wani irin

ciwo cikinta ke mata ta dalilin naushin da ya

kai mata, hka ma kanta da ya buga da

bango, cikin ikon Allah bacci ya dauketa

amma can cikin dare ta farka da

matsanancin ciwon kai ga mugun xaxxabin

da ya rufeta, juye-juyen da takeyine ya tada

momynta, ta mike xaune ta kunna wutan

dakin tana kallonta tace”lfyarki kuwa

intisaar,” kasa magana tayi momy ta kai

hannunta jikinta taji kmr wuta,”me ya

sameki hka” ita dae ba baki sae kuka da ta

fashe da, paracetamol momy takawo mata

ta bata ta karba da kyar tasha, sannan ta

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button