HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

yace “dama kina ciwon kai ne,” ta girgixa

masa kai kawae, ya mike yana kalln inna

yace “bari ina xuwa yanxun nan inna,” inna

tace “to dan albarka, wannan shaidanin

yaron aka ba kudi ya siyo mata magunguna

bamu sake ganinsa ba ” bai tanka wa inna

ba ya fice da sauri, ko minti talatin bae cika

ba ya dawo dauke da kayan magunguna da

allurori sae ledar ruwa dan karami da xae sa

mata, ya ce wa xainab ta hado mata tea mai

kauri ta kawo mata, shi da kanshi ya shiga

bata, amma ta karba tace xata iya sha, yana

ta hada allurorin da ruwa har ta sha rabi ta

ajiye tace “ta koshi,” yace “ae baki ma ci

komai ba tukunna, tuwo xa a kawo maki

kici ynxun,” inna ta mike tana cewa “gskya

ne, bari naje da kaina ma xan mata ynxun

nan,” da kyar ta yrda yyi inject din ta sannan

ya sakamata ruwan ya bata wasu daga cikin

medicines din tasha ta kwanta, ya xauna ya

xuba mata ido yana kallonta cike datausayi,

xainab dama tuni..

Faruuq na xaune har ruwan da yasa mata

ya kare da yake karamin leda ce, ya cire

mata don bacci ma takeyi, yana gama cire

mata ta bude ido tana kallnsa, yyi mata

murmushi yace “ya jikin kanwata,” ta tashi

xaune tace “da sauki,” ba tare da ta kallesa

ba, ganin tana kkrin mikewa tsaye ne yasa

yace “ina xaki kuma kanwata,” murya can

ciki tace masa “2 ease my self,” ba tare da ta

kallesa ba, ya taimaka mata ta tashi tsaye dn

jikinta ba kwari dukda taji ta garau ynxu,

tuwon da inna ta kawo mata ya shiga xuba

mata, ta fito ta nemi gefe ta xaunatana

kallonsa kmr xatayi kuka, ya dago kai yana

kallnta yace “kici abinci ki sha sauran

medicine dinki kanwata, kusa da ita ya

durkusa yana kallonta yace “ya dae

kanwata, cikin na maki ciwo har ynxu ne,

naga yhu re restless” ta girgixa masa kai

kawae bata cekomai ba “say somethin

mana kanwata, ina ke maki ciwo kuma?”ya

tambayeta cike da damuwa, itakam kunya

take ji tace masa mararta ke mata ciwo, don

hka tace “ni bbu inda ke min ciwo,” sae

kuma ga hawaye, nan da nan ya rude ya

shiga lallashinta yana cewa “plss kanwata ki

gya min mene mana, kan bai daina

bane?,”ganin yanda duk ya bi ya daga

hanklinsa ne yasa tace “cikina ke ciwo,” ba

tare da ta kallesa ba, yace “ciki kuma, ba kin

ce ya daina ba, to wae me ya buge ki a cikin

ne” a hankli tace ba shi bne, yyi shiru kmr

me naxari sannan yace “on yhur Period?”

yana kallonta, tayi shiru bata ce komai ba

kanta a sunkuye, yace “ohk ina xuwa

kanwata,” ya mike ya fice. Ko da ya dawo

tana xaune a falo ita da momy da inna sae

kursum, tasa tuwo a gaba amma taki ci,

ynxu kam jkinta yyi mata sauki sosae, da

sllmrsa ya shigo falon rike da ledan magani

karfe biyar da minti goma na yamma, ya

gaida momy don tun xuwansa na farko bai

sake ganinta ba sae ynxun, ta amsa tanai

masa sannu da xuwa sannan ta mike ta bar

falon, xainab ta shigo ta xauna gefen

intisaar din tana mata ya jiki, tayi murmushi

tace “da sauki”maganin da ya xo da shi kala

uku ya dauki daya ya buda ya bata, ta karba

a kunyace xata ajiye yace tasha ynxun, inna

tace “ae hka nan take yarinyar nan bata san

magani, nayi mamakin ma da tasha wa inda

ka bata daxu,” faruuq yyi murmushi kawae

yana kallnta har ta kora maganin da ruwa

sannan ya sa ta cin tuwon dake gabanta,

bude kofar da sukaji anyi irin ta mahaukata

ne yasanya su juyawa gaba daya, Aliyu ne ya

shigo dakin sanye da t-shirt fara kal da

wando three qtrshima farin, yyi kyau sosae,

hannunsa rike da leda da basu san ko meye

a ciki ba, intisaar ta sunkuyar da kanta da

sauri, faruuq kuwa kallo daya yyi masa ya

kauda kansa, kallonsu ya shigayi daddaya

da daddaya, inna tana sakace hkori ta tabe

baki tace “ae sae ka je ka tsis-tsira ma kanka

allurorin ka shanye magungunan don jikata

kam ta warke, dan arxiki wanda aka haifa

tsiya na bacci ya xo ya duba mana ita” Aliyu

ya yo waje da dara-daran idanunsa yana

kallon innar, wato shi aka haifa tsiya ido

biyu, ya juya yana kallon faruuq din da

intisaar, xainab ta labe bayan intisaar sbda

wani irin dariya dake cinta, hka ma kursum

da ta rufe fuskarta a jikin inna, Aliyun

yatsura wa faruuq din ido kmr xae shake

shi, faruuq bai ma san yanayi ba, ya dube

intisaar yace”kanwata kin ki cin tuwon ko

na taya ki ne?” ta kirkiro murmushi bata ce

komai ba, yace “au kar na taya ki?” a hnkli

tace “kaci mana” yyi murmushi yace ok,

sannan ya mike ya dauki ruwan goran dake

gabanta ya bi gefen Aliyun ya fita, Aliyu ya

bishi da kallo har ya dawo ciki sannan ya

xauna gabanta yace “to muci,” a kunyace

tasa hannu cikin tuwon sannan shi ma ya

saka, inna tace “yauwa faruqu kila ma xata

fi ci idan taga kana ci,” faruuq yyi ‘yar dariya

ya dubi xainab yace “xo muci xee” xainab

tayi dariya tace aa ni naci nawa ae, inna ta

dubi Aliyu tace “to ka tsaya mana kerere a

ka kmr wani tsohon soja, da’alla fice ka ba

mutane waje su ga haske,gantalalle kawae

dogon bnxa, knka ka cuta ba mu ba ” Aliyu

yyi huci mae xafi yana kallonintisaar din

dake cin tuwonta a hnkli ita da faruuq,”

juyawa yyi ya fuce fuuu, inna ta kyalkyale da

dariya ya dawo da sauri idon nan nasa ya

kada yace “kika ce me?” bata tanka masa ba

sae dariyar da take ta yi kawae, ya juya yyi

gaba yana cije lebensa. Kursum da xainab

suka dinga kyalkyale dariya inna na taya su,

faruuq kam murmushi kawae yke yi, intisaar

kam jingina kanta tayi jikin kujera tana

kallonsu.

.

Gajiya tayi da tsayuwa taga ba sarki sae

Allah, tayi shahada, ta kusa kai cikin gate din

tana karanto duk addu’ar da taxo mata don

duk a rude take, a dai-dai lkcn shi kuma ya

mike tsaye xae bar gidan ya wuce masallaci

don maghrib ya kunno kai, duk gidan yyi

masa xafi, wata raxanan nan kara ta saki

ganin ya mike tsaye a dai-dae lkcn da ta

shigo gidan, don a nata tunanin dama can

ita yake jira yana ganintakuma ya mike, shi

kanshi sae da ya firgita da irin karar da tayi,

ta kuma juya a guje kmr mahaukaciya xata

bar gidan, yyi saurin fixgota da karfinsa

ransa a bace, bae an kara ba sae ganin

yarinya ta sulale kasa yyi, yyi hanxarin rikota

ta xube jikinsa sumammiya, ya durkushe

wajen yana kallonta cike da mamaki, yasan

suma tayi, jijjigata ya shiga yi a hnkli ya ma

rasa abinda xae yi ya fara waige-waige

gashi bbu kowa a tsakar gidan dan gari ya

fara duhu, ruwan goran da ya fitoda yasha

ya rage, ya dauko ya bude ya shiga yayyafa

mata ruwan, a hnkli ta bude idanuwanta ta

daura kan nasa idon da ya tsura mata a

fuskarta, kuka ta saki tana kkrin tashi daga

jikinsa tana cewa “don Allah don annabi ya

Aliyu ka daina dukana, ni bn maka komai

ba…..” buga mata baki yyi yace “keep mute!”

ba shiri tayi shiru, ya turata daga jikinsa

fuska a hade yace “don ki kara ja min bakin

jini wajen abbana shiyasa xaki tsiri suma da

kin ganni ko” girgixa kai tayi hawaye na

sintiri a fuskarta, ya daka mata tsawa “tashi

a kaina kar nayi ball dake munafuka kawae,”

ta mike da sauri jikinta na rawa, shima ya

mike tsaye, tayi baya xata fadi, yyi saurin

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button