HAUSA NOVELINTEESAR 2

INTEESAR 2

sa ma rahma rani a hannu da yamma, su

hajiya da umma anje gidan suna, momy na

can bangaren inna, haisam da abokinsa

sadeeq suka shigo gidan, dukansu suka

gaida su, sadeeq ya dubi xainab

yace”xainabu ya garin,” ta galla masa harara

tace ” kaji dashi malam,” yyi dariya suka

wuce ciki da haisam yana satan kallon

intisaar da tun da ta gaida su bata sake

daga kanta ba, sadeeq din ya dubi haisam

bayan sun shiga ciki yace “wacece wannan

yarinyar dan Allah,” haisam ya hararesa yace

ita intisaar din ce bka sani ba, sadeeq yace

wllh bn ma taba ganinta ba ni, haisam yyi

murmushi yace “kanwatace,’yar wajen

momyn ihsaan ce,” sadeeq yace “waww

amma yarinyar tayi sosai,” haisam yyi ‘yar

dariya bai dae ce masa komai ba, sadeeq

yace “uhm naga baka son maganar, ko dae

kana ciki ne?” haisam ya hararesa yace

“kanwar tawa? Sadeeq yace “so, sae akayi

yaya? Bbu auretsakaninku ne ko me kke

nufi” haisam yyi murmushi, sadeeq

yace”yess?” Allah idandae bbu komai

tsakaninku ni kam ina ciki, yarinyar tayi ne

wllh, haisam yace “kunyar ta nake ji ne

sadeeq, amma baxan boye mka ba, sonta ya

wahal dani fiye da yanda kke tunani, but

bbu yanda xanyi, ni kam nahkura, na kuma

dauketa a matsayin kanwata ne,” sadeeq ya

galla masa harara yace “amma kai wani

bnxa ne wllh, wannan ae xancen bnxa ne

kke min,” haisam yace “to ya xanyi?” sadeeq

yace”tun kararta xakayi kace kana sonta,

kaga sae ayi tuwonamai na, sincerly sayin

kar ka bari yarinyar nan ta wuce ka, xakayi

babban asara,” haisam yyi murmushin

takaici yace “to ae its too late, ni nan na bata

go ahead na kula samari kuma ynxu hka

akwae wanda xae aureta, kuma frndship

ma muke yi dashi, abokina ne ynxu hka,”

sadeeq yyi tsaki yace”nonsense ni kuwa xan

shigar da kaina nace ina sonta, watch nd c”

haisam yace no kar kace hka plss baxan iya

yi wa faruuq hka ba, sadeeq dae bai kara

tanka masa ba, har suka gama abinda ya

kawosu, suka je masallaci sukayi sllhr

maghrib, sannan sukayi sashin inna, har

lkcn jikin haisam a sanyayye yake, basu bar

wajen inna ba sae kusan karfe takwas da

rabi, sadeeq ya shiga ya gaida hajiya

daumma sannan ya baro haisam a falon

hajiya yace yana xuwa, xainab sadeeq ya

kira yace taje tace da intisaar haisam na

kiranta don kar ace shine taki fitowa, tace

haisam ae yana falon mu, Yace do as i

saymana kanwata, ta kuwa j

.

. Suna fitowa tsakar gidan intisaar tafara

tambayr xainab ina ya haisam din, xainab ta

nuna mata can kusa da wata flwer inda

sadeeq yake a xaune, ta karasa wajen, “gani

ya haisam,” ta fadi tana kkrin xaunawa kan

wani dakali, suna hada ido da sadeeq tayi

saurin mikewa tana kallnsa,ta juya a fusace

gun xainab amma tuni xainab tayi gaba

tana dariya, donta gano sadeeq din, intisaar

ta juya xata bar wajen,yyi saurin shan

gabanta yana cewa “hva kanwarmu, ni ba

yayanki bne da har….” tayi tsaki tace “ka bni

waje malam ina da abin yi,” ta katse shi, yyi

murmushi yace”to naji baxan bata maki lkci

ba, amma sae kin xauna sae muyi magana,”

tayi masa wani irin kallo tace “dan Allah ka

bni waje na wuce, ni mamata bata san na

fito ba” yyi shiru yana kallonta sannan yace

“uhum faruuq ya riga ni ko?” directly tace

masa”yeah!” yyi murmushi mae sauti yace

“to kika san ikon Allah” ta watsa masa

harara tace “kayi hkuri ka bani guri na

wuce,” “to idan Allah yyi nine mijinki fa?”

xatayi magana taji an fixgota ta baya an

juyo da ita, a tsorace tace “ya..ya Ali….” marin

da ya kai mata ne ya sanya ta kasa

karasawa, ransa a bace ya fara mgna “ke

don uwarki baki da aikin yi sae tara mana

samari a gida, wannan gajan ya shigo

wancan gajan ya shigo kin maida mana

gida kmr hotel, cikin gidan nan uban wa

kikaga yana shigowa da samari, sae ke

tatatcciya,marakunya ko?, to daga yau na

sake ganin ki da wani shege a tsaye a gidan

nan sae na….” turasa tayi da karfinta har sae

da yyi ba, dan unexpectedly hkn ya xo masa,

ta koma baya tana kallonsa hawaye na

sintiri a fuskarta, ta yarfe hannu cike da

takaici tana magana “ni me na tsare mka

agidan nan ka gya min don Allah, kullum sae

ka cuceni ba tare da dalili ba, to kasani wllh

sae Allah ya saka min,kace ba ruwanka da

harka na ba ruwanka da lamarina, to ina

ruwanka da samarin da naketarawa, ka fita

rayuwata don Allah don annabi ka rabu

dani, ka kyalenini ban tsare ma komai ba

gidan nan, just let me leave my lyf am

beggin yhu ” ta kara fashe wa da kuka ta

juya da gudu ta bar wajen, sororo Aliyu ya

tsaya kalln intisaar ransa a jagule, kansa ya

dinga juyamasa, ya firfito da ido cike da

mamaki, kansa na tsara masa ya dafe

maganganunta na dawo masa a ka, sadeeq

dake tsaye cike da mamaki yana kallonsu yyi

masa duban wlkcn sannan yace “to kaji dae

malam,” Aliyu ya juya cikin bacin rae ya

cakumeshi da karfi yana cewa “kace me??? ”

haisam ne ya karaso da sauri don dama

yana tsaye yana kallon duk abinda ke

faruwa, yafixge yayan nasa daga rikon da

yyi wa sadeeq dake ta tuntsira dariya kmr

wani xautatce, Aliyun ya tsaya yana huci

yana kallonsa kmr kirjinsa xae yi magana,

sadeeq ya kalli haisam yana dariya sosae

yace “wannan dan uwan naka yana bukatan

xuwa psychiatry a duba kwakwalwarsa

urgently” da haisam bae ja sadeeq sun fice

daga gidan nan ba da ba karamin tashin

hnkli xasuyi da Aliyu ba, barin ma Aliyun

najin haushin sadeeq din tun da ddewa.

Sashinsu intisaar din yyi kmr wani xaki ya

kasa daina tunano kalamanta, yana isa ya

tura kofar da karfi har sae da momy dake

ba ihsaan abinci ta raxana, intisaar tana

shigowa ta shigedakidama, da ace ya ganta

a falo a wannan lkcn da bbu abinda xae

sabaxae sumar daita ba gaban uwarta, shi

ta gaggaya ma maganganu hka? Juyawa yyi

ya bar sashinnasu ba tare da yace ma

uwartata komai ba. Falon hajiyarsu ya shiga,

tana ganinsa ta mike da sauri tana cewa

“me ya faru Ali, wa ya bata maka rae hka”

yyi huci me xafi ya dafe kai yace “wae momy

ni yarinyar nan tasa gaba ta gaggayawa

magana yau, ya salam!,” hajiya ta rude tace

“wace yarinyar Aliyu,” ya mike tsaye ya kifa

kai dabango yace “yarinyar gidan nan,”

hajiya ta hade rae tace “wae tsinanniyar

yarinyar nan intisaar?” kasa cewa komai yyi

sae idoda ya tsurawa bangon dakin, wae

shi yau intisaar ta bude baki take ce ma

Allah xae saka mata, “goshh!” ya fadi da

karfi, towaema garin yaya ya tsaya kallonta

kmr soko ya kasa mata komai har ta bar

wajen? To wae ma waye ya bata bakin

magana a gida? Budewar kofar da yaji

hajiyarsu tayi ne ya sa shi juyowa da sauri

yanakallonta,ashe tayi surutun ta ta gaji ba

tare da yasan me take cewa ba,ina xaki

hajiya, ya tambayeta yana kallonta, ranta a

bace tacesamun su xanje nayi, nasan

shegiyar uwarta ce xata sata tayi hkn, duk

abinda xae faru sae dae ya faru a gidan nan

don bbu mai taba min kai ya xauna lafya,”yyi

huci me xafi yace “ki barsu kawae momy,

amma koma me nayi mata a gidan nan

baxanyi nadama ba ko dana sani saedae

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button