HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

wanda ya rikesa,” ta mike fuskarta a daure

ta haura sama ta bar su nn falo, a step duka

hadu da Aliyu ya galla mata harara, don me

baki tashe ni ba, ita ma ta galla masa

hararan tace “sbda baka isa ba,” tayi gaba ta

bar sa nn tsaye, ya sauko suna ta

tsokanarsa wae tsoron uwargida yasa ya

makara, dole suka jirasa yyi wanka snn ya

fito shima sanye da farar shaddar, ba

karamin kyau yyi ba don ko hmm bari dae,

ya shiga dakin Inteesar tana xaune gaban

madubi, kallo daya tayi masa ta madubin ta

dauke kanta yace “kinyi break,” tayi bnxa da

shi, ya daga kafada yace “sae na dawo kiyi

mani adduar Allah yasa ayi a sa’a,” ya juya

xae bar dakin ta fashe da kuka ba tare da ta

shirya ba, ya juyo yana kallonta, ya karaso

cikin dakin yace “an maki wani abu ne ko

kawae jin ddin kukan ne ke damunki,” bata

tanka sa ba, ya tabe baki ya juya ya fita, suka

fita gaba daya da abokan nasa suna masa

mitan ya bata lkci dayawa ko mantawa yyi

yau ce ranar daurin aurensa da sahibarsa

shi dae bae ce masu komai ba har suka

shiga mota suka bar gidan, suna fita daga

gate yace “kun san wani abu ku je kawae

gani nn xuwa, ina son na kai fateema can

gida daga can sae na wuce,” namesake

dinsa yace “wae meye hka kke yi ita bata

san hanyar gidan ba sae an kaita baka

ganin saura yan mintoci,” Aliyu yace “ni dae

kuje kawae ina nn xuwa, ya bude motar ya

koma cikin gidan,” suka yi tsaki kusan gaba

dayansu suka yi gaba, yanda ya barta hka ya

dawo ya tarar da ita, ya dauki hijab dinta ya

mika mata yace “tashi to na kai ki gida,”

bata yi musu ba ta mike ta karbi hijab din

tasa takalminta suka fita, motarsa ya fito da

ta bude sit din baya ta shiga, bai ce mata

komai ba ya ja motar suka bar gidan, suna

isa gida bata jira ya gama parkin ba ta bude

mota ta fice, ya dakatar da ita da sauri ko

kallonsa bata yi ba ta shige gidan da gudu

sae sashin inna, hkn yyi mugun bata masa

rae kuma yasan da mutane cikin gidan shi

yasa bae bi ta ba, ya ja motar kawae yyi gun

daurin aure, mutanen dake tsakar gidan har

da su Hajiya suka bi ta da kallo murna fal

cikinsu, umma ko ta dinga tuntsira dariya

tana guda kawayen Hajiya na taya ta.

ta xube jikin inna ta fashe mata da kuka, a

rude

inna ta shiga tambayarta “meye faru, ke da

waye,” ta kasa cewa komai, inna ma ta bare

baki

ta fashe da kukan, Anty Nafeesa ta fito daga

daki

da sauri tana kallon Inteesar tace “wa ya

kawoki,”

inteesar tayi kkrin tsayar da kukanta tace

“shi ya

kawo ni,” Nafeesa tace “ynxu kuwa muke

shirin

tafiya can gidan, kukan meye hka kike yi, ke

dae

baki ji ddi ba wllh,” a fusace cikin kuka inna

tace

“ban son iskanci ke uwar wa yyi maki

kishiya,”

inna ta mike ta daga inteesar tana share

hawayenta suka shiga daki tana cewa “ki

rabu da

shi, bbu abinda xaki koma gidan nn kiyi,

kuma

bbu uban da ya isa yace ki koma tunda nace

baxa ki ba, ina nn ina jiransa daga shi har

ubansa,” Anty Nafeesa tayi murumushi ta bi

su

cikin dakin. Gida ya cika fal da yan uwan su

Hajiya da umma da abokanan arxiki ana ta

shagalin biki har da su Dj a gidan, inna na

daki

xaune gefen Inteesar da ta kwanta tana

bacci

tana mata fiffita ita ma tana gyan gyadi, jin

kide

kide yasa inna ta farka ta fito da gudu har

Anty

Nafeesa da wa inda ke falonta suka tsorata

suka

dinga tambayar lfya, ko kallonsu bata yi ba

ta fita

xuwa tsakar gida da gudu, Anty Nafeesa ta

ma

xaci abu ne ya sami Inteesar suka shiga

dakin da

sauri suka tarar baccinta take, wasu kuma

suka

bi inna da sauri a baya suna tambayar wae

Hajiya

mai ya faru, inna na isa tsakar gidan cikin

daga

murya tace “nashiga uku uban wa ya

gayyato wa

innan shaidanun gidan nn” ta fadi hkn a

fusace

tana nuna masu Dj da kayan kide kiden

nasu, aka

kashe wakar dake tashi, Umma tace “to

naga dae

yau ranar farin ciki ne inna kuma dae daga

yau ba

sake ganinsu xa ayi ba,” inna tace “kin ci

ubanki

mai dattin hula, kaji min rubabbiyar

yarinya,” ta

karasa kusa da masu dj tana huci ta shiga

bubbuga speakers din tana cewa “ku fitar

min

dasu kar na babbake su, gidan da na ba

gidan

yan iska da shaidanu bane” ba shiri Hajiya

tasa

aka shiga kwashe su a barrow ana fita

dasu, hka

ma canopies din duk sae da tasa suka fita

dasu

tana jaraba an cika gidan dan’ta da tarkace,

hka

mutane suka dinga kallon inna wasu na

dariya

can ciki ciki, “kuma duk shegen da ya xauna

kusa

da flawowin da na ban yafe masa ba duniya

da

lahira tunda dae ba shi ya dasa masa ba, ko

tsinke kuma kar a wurgar a tsakar gidan

nn,” ta

fadi tana huci kmr kirjinta xae fashe, Hajiya

dae

shigewa daki tayi kunya kmr ta nutse, wae

juyawar da inna xata yi sae ganin momy tayi

xaune suna hada salad, ta saka salati kmr

xata yi

kuka tace “Allah ya wadaranki Zainabu, ynxu

uban me ya kawo ki cikinsu idan ba

shisshigi da

neman suna ba, ca suka yi maki yi suke

dake

mara xuciya kawae wahalalliya, ni dama

nasan

tun ba yau ba kika tsani yarinyar nn kike

son

ganin karshenta, idan ba hka ba taya xaki

kwaso

kafafuwa ki taho nn cikinsu, wllh daga yau

kar ki

sake nuna kin san Inteesar, ita ma bata

sanki ba

wllh, shi yasa ma da ta xo daxu bata nufi

inda

kike ba dan tasan ba sonta kike ba” ta

karashe

maganar da kuka ssae har da tari, ta bar

wajen

tana cewa “kuma yau bbu ubanda ya isa ya

bar

min tsakar gidan da’ na hka, duk sae an

wanke

shi an goge wllh,” dariya wasu har da

xubewa

kasa, ranar dae a dari dari su Hajiya suka yi

shagalin bikinsu, jefi jefi inna kan fito taga

ko an

xauna kusa da flowern da tace kar a xauna,

bbu

wanda yyi gigin xama kuwa. Da Magrib

bayan

kowa ya watse inna ta tasa su Hajiya gaba

sae

da suka wanke tsakar gidan su Zainab da

kursum

da Maryam din Anty Nafeesa dariya kmr

cikinsu

xae fashe, dama momy tun daxu ta shiga

ciki

amma sae da inna taje ta fito da ita wae har

da

ita yar bakin ciki maxa su gyara ma dan ta

tsakar

gidansa, sae da taga sun kusa gamawa snn

ta

koma sashinta tana cewa “wahalallun bnxa

kawae” karfe takwas abba yyi kiran Inteesar

falonsa, ta karasa falon a sanyaye tayi

sallama ta

shiga, Zaune ta tarda Aliyu a falon yana

sanye da

shadda brown colour, ta nemi gefe ta xauna

tana

kallon Abba tace “ina yini Abba,” Abba ya

amsa

yana kallonta yace “ya gidan,” ta sunkuyar

da kai

tace “lfya Abba,” Abba ya nisa yace “ranar da

nace ku taho da Zainab don me kika ki bin

ta,” ta

daga kai tana kallon Aliyu dake kallonta,

Abba ya

gyada kai yace “to yyi kyau, kuma har ynxu

baki

fara karatun ba ko?” a hankali tace “Abba na

kusan farawa,” Abba yyi shiru yana kallonta

snn

yace “to Allah yasa, ki tashi ki bi mijinki, a

cigaba

da hakuri, Allah yyi maku albarka” Aliyu ya

mike

yana kallon Abba yace “nagode Abba,” ko

kallonsa Abba bae yi ba, Inteesar ta yi shiru

kmr

xata yi kuka tace “Abba inna tace ba

ynxu…….”

Abba ya hade rae yace “inna tace me, tashi

maxa

ki koma dakin ki, kuma bance ki shiga cikin

gida

ba,” bata san tayi mugun ba Abba haushi

ranar

da ya aika Zainab kiranta taki xuwa ba, a

sanyaye Hawaye na kkrin sauko mata ta

mike

tace “Abba sae da safe,” yace “Allah ya tashe

mu

lfya,” Aliyu ma yyi masa sai da safe ya bi

bayanta

suka bar falon

.

.. Suna fita Aliyu ya kamo hannun Inteesar

da sauri ganin bata son jerawa da shi, ta

juya tana kallonsa yace “mu fara shiga na

gaida momynki,” tayi masa mugun kallo tace

“ae ko baka fada ba dama momyta ce bance

taka ba,” bai ce mata komai ba yana rike da

hannunta suka isa sashinsu, shi yyi sallama

ganin tsaya kawae tayi ta rike kugu, duk da

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button