INTEESAR 3

ita yaso tayi sallamar, Ihsaan ce ta amsa ya
shiga falon tana biye da shi a baya, suna
hada ido da momy ya kauda kai da sauri ya
nemi kujera ya xauna, ita ma ta xauna kusa
da ihsaan da ta kankameta, momy dae na
rike da assignment books din ihsaan, ba
tare da ya kalleta ba yace “ina yini,” ita ma
tana neman page din da aka ba ihsaan bbu
yabo bbu fallasa tace “kalau,” Inteesar ta
mike ta koma kusa da momynta tace
“assignment ku ke yi momy,” momy ta
gyada mata kai, tace “bari nayi assistn dinta
momy,” momy ta bar mata buk din, ihsaan
tace “Anty ae na iya,” Inteesar tace “to xo
kiyi,” ta mika mata buk din ta karba ta shiga
yi, momy ta mike ta shiga daki, inteesar ta
juya tana kallon Aliyu da ya bita da kallo, ko
kadan ba ta jin ddin yanda momy ke masu,
ta mike a sanyaye ta bi ta daki, shi kuma ya
dawo kusa da kanwartasa yana kallon
abinda take yi, tana ganinsa ta daina
rubutun, yana kallonta yace “y did yhu stop,”
tayi shiru taki cewa komai ya mike xae
koma inda yake taji tsoro ssae don ta xaton
dukanta xae yi, yyi murmushi yyi xamansa
yace “to na bar maki wajen,” ta ci gaba da
abinda take, da Haisam ne jikinta na rawa
xata fada kansa, amma da yake shi ya koya
mata tsoransa shi yasa bae damu ba, to a
gidan nn ma waye baya tsoransa, yyi
murmushi tuno hka da yyi, yana nn xaune
har kusan karfe tara da rabi snn inteesar ta
fito bayan sun dan yi hira da momy, ta
xauna gefen kanwarta tana kallon abinda
take, murya can kasa yace “ki ce ma momy
xa mu tafi,” ta mike ba tare da ta kallesa ba
ta shiga dakin, sae ga ta ta fito a sanyaye
tace “tace to,” hkn ya sa ya gane baxata fito
ba knn, ya mike yana kallon ihsaan yace
“bby gud Nyt,” ta kauda kanta bata ce komai
ba tana kallon inteesar kmr xata yi kuka tace
“Anty ni xan bi ki,” Aliyu yace “je ki tambayi
momy to,” ta shiga daki da gudu, sae ga ta
ta fito kmr xata yi kuka tace “tace a’a,” yace
“je ki ce mata plss,” ta koma da gudu sae ga
ta ta dawo da hawaye tace “tace xan je sch,”
yyi shiru yana kallonta snn yace “i promise
xan xo na dauke ki nxt wk kin ji, sae ki
dinga tafiya sch daga can,” ta gyada masa
kai kawae ya ciro dubu biyar ya mika mata
tayi masa gdya snn ta daga masu hannu
suka fita daga falon Inteesar na murmushi,
da kansa ya bude mata gaban motar ta
shiga snn ya xaga ya bude driver sit ya ja
motar suka bar anguwar, bae ce mata ba
bata ce masa ba, suka yi nisa ssae snn taga
yyi parkin ya fita ta bi sa da kallo, tasan me
xae siyo ganin inda suka tsaya, ba a wani
dau lkci ba ya dawo rike da ledoji har biyu
ya bude motar ya shigo snn ya ja ta suka
bar gun suka kama hanyar gida, suna isa yyi
horn mai gadi ya bude ya shiga yyi parkin
snn ta bude motar ta fita shima ya fito ya
kulle motar ya bi bayanta suka shiga gidan,
kamshi ne mai ddi ke tashi a gidan, ta kalli
agogo taga karfe goma da kusan rabi ta
haura sama ta bude dakinta ta shige, ya dde
xaune falo snn ya mike shima ya haura
sama da ledojin a hannunsa yana kallon
kofar dakin safeena ya bude nasa dakin ya
shiga, ba a dau lkci ba ya fito sanye da
jallabiya ya bude kofar dakin safeenar ya
shiga, tana xauna sae taunar cingam take
tana kallo ta wurgar da mayafinta gefenta,
ya karaso yana kallonta yyi murmushi ya
ajiye ledar hannunsa yace “amarya bakya
laifi,” ta galla masa mugun harara tace
“daga ina kke Aliyu xaka shanya ni nn, har
kawayena sun gaji da jira sun wuce,” ya
xaune gefenta ya rungumota yana shafa
bayanta yace “Abbana ne ya bata min lkci
bbyna kiyi hkuri,” ta dan marairaice kmr
xata yi kuka tana shafar fuskarsa tace “har
naji haushi wllh angona,” yyi kissin din
goshinta yace “nasan kina jin yunwa bari na
kawo plate da cup na xuba maki chicken da
yogurt din da na siyo maki, tayi kissin din
lips dinsa tace “to mijina,” snn ya mike ya
fita, dakin inteesar ya bude a hankali, tana
kwance kan gado ta tsura ma Ac ido, yana
kallonta yace “kinci abinci can gida ne,” tayi
bnxa da shi ya karaso kusa da ita ya hade
rae “ba magana nake maki ba,” nn ma taki
ce masa komai sae dae me, ya lura kuka
xata fara ta yanda tayi da fuska ya xauna
gefenta da sauri yace “wae ke wace irin
mutum ne da shegen kuka sae kace
marainiya,” yyi tsaki ya ce “saura idan na
kawo maki abincin kar ki ci,” snn ya fice, sae
da ya fara shiga kitchen ya dauko plate da
cups snn ya koma dakin safeenar, ita ma ta
fito daga bayi knn sanye da dogon hijab ta
xauna gefen gado, kaji uku ne taga ya ajiye
daya gefe da yogurt biyu, ta sauko tana
kallonsa tace “wnn fa dear,” yana xuba mata
kajinta a plate yace “na warcan ce” ta
jingina jikinsa ta marairaice tace “xafi nake
ji bby,” yace “to cire hijabin mana, a hankali
ta shiga cire hijabin tana masa wani
shu’umin kallo
.
Aliyu ya dauke kansa da sauri ganin wasu
shegun kayan baccin dake jikinta ya ci gaba
da abinda yake, har ya gama ya ajiye mata
nata snn ya dauki na Inteesar ya mike xae
fita ya kai mata, safeena da ta koma kan
gado ta xauna ta daura cinya daya kan daya
tayi yar kara ya juya da sauri yana kallonta
yace “me ya faru bbyna,” kamr xata yi kuka
ta shiga nuna masa bayanta ya karasa kusa
da ita yana kallonta yace “me ya samu bayan
dear,” cikin tsigar shagwaba tace “nima ban
sani ba,” ya dafa ta ya dan duka yana duba
bayan da take nuna masa ta turasa da sauri
ya fada kan gado ya wara ido kan yace
komai ta fada kansa ta shiga yi masa wani
mahaukacin kiss tana shafa kirjinsa, turata
ya shiga yi yana cewa “wait wait bbyna bari
na kai mata abincinta stop it,” ko kulasa
bata yi ba ta karbe ledan hannunsa ta ajiye
snn ta kashe wutan dakin ta shiga masa
wasu abubuwa masu rikitarwa da kashe jiki
nn da nn ya fara dauke wuta, shima ya
shiga biye mata, haukatasa ne kadae
safeena bata yi ba daren ranar don
sumbatu kawae ya dinga mata, kamar
yanda ta basa wahala hka shima ya wahalar
da ita, ta shiga rera masa kukan kissa, bae
sarara mata ba har sae da komai ya wakana
ta dde jikinsa tayi lamo har sae da ya dawo
nml snn ya turata gefe ya mike tsaye ya
kunna wutan dakin yana mata wani mugun
kallo yana huci, tana kwance kamar wata
macijiya a kan gadon, ya girgixa kansa ya
juya da sauri ya fice daga dakin ya shiga
nasa dakin yyi wanka snn ya sauko falo ya
kunna Ac duk da da sanyi garin yyi
kwanciyarsa kan doguwar sofa ya lumshe
idonsa xuciyarsa na harbawa da sauri ga
wani mugun takaici da ke masa yawo a kai,”
hkn yasa ya dafe kansa yana kiran Allah a
xuciyarsa, ya mike xaune ganin kwanciyar
baxae masa ba, ya harde hannuwansa yace
“Godforbid,” ya kai minti talatin a hka a
xaune snn ya mike yana kallon agogo karfe
biyu da qtre yyi hanyar kitchen ya hado
coffee ya dawo ya xauna ya shanye snn yyi
kwanciyarsa, sae a snn bacci ya daukesa a
falon.
Da Asuba a bayin dake falo Aliyu yyi alwala
ya tafi
masallaci ya dawo yyi kwanciyarsa a falo,
ganin
bae jin komawa bacci yasa ya dauki remote
ya
kunna TV ya rage volume din yana kallon
tashar
Animaux, karfe bakwae yaji an bude kofa
can sama,
ya juya yana kallon stairs din daga
kafafuwanta da
yanda take tafiya ya gane ko wacece, ta
sauko kasa
tana sanye da rigar bacci iya gwiwa, tana
tafiyar nn
nata mai jan hankali, ita bata ma lura da shi
ba sae
da ta shigo falon, kallo daya tayi masa ta
dauke
kanta da sauri tayi hanyar kitchen ya bi ta
da kallo
har ta shige kitchen din snn ya sauke ajiyar
xuciya
ya ci gaba da kallonsa, aka bude kofa kuma