INTEESAR 3

dankwalinta ta ja dogon tsaki tace “sannu
balagaggu, kuma ba girmata ba har haifata
Safeena tayi,” tayi masu kallon bnxa xata
haura sama ya bita da sauri ta saka gudu
amma duk da hka sae da ya kamota ya
shaketa yace “uban waye sa’anki a nn,” ta
fashe da kuka tana kiran Abbanta ya jefar
da ita kan kujera yana kallon safeena yace
“in ta maki ki gyara mata xama ni na sa ki,”
xata mike daga kan kujerar yace “in kika
tashi sae na watsa maki mari,” ganin bbu
wasa a tattare da shi yasa ta koma tana
kuka, yana kallon Safeena yace “kije ki shirya
mu siyo abinda kika ce,” murna fal cikinta
ganin abinda aka ma Inteesar tace “ni a
shirye nake,” ya ciro makullin motarsa, ta
mike ta bi bayansa suka fice daga gidan
tana ma Inteesar wani irin kallo tana jujjuya
ido. Basu dawo gidan ba sae kusan karfe
sha biyu, inteesar na kwance bayan ta gama
cin kukanta har lkcn bata yi bacci ba, muryar
safeena taji tana cewa “bby ka bari mu
shiga ciki mana don Allah ka bari,” cikin
kissa take maganar, Inteesar ta mike ba tare
da ta shirya ba kuma bata san dalili ba ta
shige bathroom ta kulle
.
Yau safeenah ta cika sati uku gidan Aliyu ko
sau daya kallon kirki bae taba hadata da
Inteesar da ta xame mata jaraba a gidan ba,
gashi ba dama tayi mata ko da kwakkwaran
kallon bnxa Aliyu ya hau ta da bala’i don
yace mata baya so, ta kyaleta kawae
yarinyace kuma yarinta ke damunta, bbu
yanda Safeena ta iya don tana mugun son
Aliyu kmr rayuwarta duk abinda Inteesar
tayi mata sae dae ta gaya masa, wani lkcn ya
shareta wani lkcn kuma ya samu Inteesar
din ya tsoratata ko kuma ya sa ta kuka,
shima ta lura ba a son ransa yake yin hkn
ba, ko sau daya Inteesar bata taba shiga
kitchen tayi masu girki a gidan ba ko da
kuwa ranar girkinta ne sae dae Safeena tayi
a bisa umarnin da Aliyu ya bata, don ca yyi
ta rabu da ita kawae ta dinga girki kullum,
littafin girki kadae ne ke taimakonta don
bbu abinda ta iya da ya wuce tafasa ruwan
xafi, cikin ikon Allah kuwa idan tayi sae ya
dan yi ddi da taimakon littafin, ta adana
littafinta ssae, iyaka idan ta fito inteesar ta
shiga ta dafa indominta ko taliya, ganin
rashin amfaninta a gidan yasa Aliyu ya kai ta
da kansa tayi registratn din jamb ana saura
sati daya a rufe, kila idan ta fara xuwa
makaranta xae samu kwanciyar hankali don
bata tsinanasu da komai sae tashin hnkli a
gidan, wani lkcn yakan yi mamakin ashe
yarinyar nn na da baki hka, kuma
fitsarewarta lkci daya da rashin tsoran
kirkin da take masa yana mugun basa
mamaki shi dae ba wasa da ita yake bare
yace kuma tunda ya auri safeena bae
nemeta ba, gaba daya ta daina tsoransa sae
taga yyi kanta xae doketa ta marairaice
masa tana kuka, gashi abu kadan sae ta
bara masa baki ta fasa masa ihu a gida ba
gaira ba dalili, shi kuma yana kyaleta ne
kawae sbda Abbansa don ko kadan
Inteesar bata gabansa don bbu abinda
Safeena ta rage shi da barin a wajen
kwanciya shi yasa yake ji da ita, duk da
yakan yi murmushi idan ya tuna 1st nyt
dinsu da Inteesar, da yanayin da ya shiga da
har yau bae ji hkn gun Safeena ba, darajar
da Inteesar ke ci kadae a gunsa knn banda
hka da bata isa ta taka masa matarsa da
yake ji da ba, Safeena kanta na mamakin
yanda Aliyu ke share Inteesar duk da
iskancin da take xuba masa, ita bbu abinda
yafi daga mata hankali ma irin mugun
rainata da Inteesar tayi, amma tasan duk
Aliyu ne ya ja mata tunda ga irin tonan
asirin da yyi mata washegarin ranar da aka
kawo ta gidan, wani lkcn takan yi murmshin
takaici tace nasan tanadin da nayi maki
yarinya kiyi yanda kike so lkcn ki ne ynxu.
Ranar da ya kaita tayi registratn din jamb
can ya barota ya bata kudin mota ya wuce
office, bata bari adai daita sahun ya shigo
da ita layinsu ba ta sauka ta basa kudin don
yau tana son ta kare ma anguwar kallo
tunda dae ba fita take ba, tana isa bakin
gate dinsu taga wata yarinya da baxata
wuce ta ba rike da wani kyakkyawan yaro a
hannunta tana waya, Inteesar ta dauke
kanta ganin sun hada ido, yarinyar tace
“sannu fa,” inteesar tace “yauwa, ngdd,” ta
danna bell mai gadi ya bude mata ta shiga,
taji yarinyar ta burgeta yar kyakkyawa da
ita, safeena na kwance a falo da kawayenta
ta wucesu tana yatsine fuska ta haura sama,
bayan kwana biyu Aliyu ya hadata da driver
taje ganin centre dinta, tana dawowa ta
sake haduwa da yarinyar a bakin titi ita ma
xata karasa layin da kafa tana rike da danta,
bayan sun gaisa Yarinyar tace “amma aure
kike a gdan nn ko,” Inteesar tayi murmushi
tace “eh,” yarinayr tace “to ya sunanki,”
inteesar ta gaya mata yarinyar tace “ni kuma
sunana Aneesah,” Inteesar tayi murmushi
tace “to yaron ki fa,” yarinyar tace “sunansa
Abdush-shakur,” Inteesar ta karbi yaron
tana murmushi tace “fyn shakur,” har suka
isa dai dae gidajensu, yarinyar tace “kina da
kyau ssae, ina son mu xama kawaye,”
inteesar tayi dariya tace “to ai kema kina da
kyau,” Aneesah ta bata wayanta tace “sa
min nmbrki to inteesar,” Inteesar tace “wllh
wayan mijina ne a hannu na ki bari idan na
samu waya,” Aneesah tace “to mu shiga
kiga gidana mana” inteesar ta xaro ido tace
“mai gidanki baya nn,” Aneesah tace “A’a a
Abuja yake aiki sae wkend yake dawo wa,”
inteesar ta bi ta suka shiga gidanta, gidane
babba kmr nasu bbu abinda ya xama
bakonta a gidan don duk suna da shi a
nasu gidan, har bedroom ta shiga da
Inteesar, inteesar ta shantake suka dinga
hira kmr da can sun san juna, ta girka masu
abinci ta kawo masu dakin suka ci suna ta
hira tana ba Inteesar labarae kala kala,
Inteesar taji kmr kar ta bar gidan, karfe
shidda saura ta rako Inteesar har bakin
gate kmr kar su rabu, har shakur ya saba da
Inteesar don har da kukansa, wae sae da ta
isa jikin gate tukunna gabanta ya shiga
faduwa a xuciyarta tace “Allah yasa ya Aliyu
bae dawo ba,” mai gadi ya bude mata gate
ta shiga taga motarsa a parke a garage
xuciyarta yyi mugun bugawa da kyar tana
jan kafa ta shiga gidan.
Bata tarda kowa cikin falon ba tayi sum sum ta
haye
sama ta bude kofar dakinta a hankali ta
shige,
xama tayi kan gado ta sauke ajiyar xuciya,
jin an
fara kiraye kirayen sllh Mahgrib yasa ta mike
ta
tashiga cire kayan jikinta xata dauki xani ta
daura ta shiga wanka don bata sllh taji an
bude
kofar dakinta, ta tsorata ssae tace “wayyoo
Abbana,” ta durkushe da sauri tana kare
kirjinta
da hannunta don undies kadae ne jikinta, ya
karaso cikin dakin yana kallonta yace “daga
ina
kike,” taki cewa komai kuma taki dago
kanta
tana durkushe inda take, ya karasa gabanta
ya
dago ta ta shiga nonnokewa a tsorace tace
“wayyo ya Aliyu ban sa kaya ba,” ko kulata
bae
yi ba ya jinginar da ita jikin bango yana
mata
wani irin kallo nn da nn yanayinsa ya canxa,
duk
ta tsure tana son durkusawa yaki barinta ta
fashe masa da kuka, ya sauke ajiyar xuciya
ya
sake ta ya fice daga dakin ta tajawo xaninta
da
sauri ta shiga wanka, tana fitowa ta gama
shafe
shafenta ta saka kayan baccinta, ta saka
gashinta cikin net ta fita dafa indominta,
xaune
ta tarda Aliyu a falo safeena na jingine
jikinsa
suna kallo, ya bi ta da kallo har ta wuce su
tana
tabe baki ta isa kusa da fridge ta dauki five
alive ta bude ta sha ta rufe ta mayar da
sauran
don bbu mai shan five alive a gidan sae ita,
ta
juya ta watsa masu harara ta shige kitchen
yin
abinda ya sauko da ita ya mike da sauri
safeena
na tambayarsa inda xa sa bae kulata ba ya
haura sama ya shiga dakinsa bae dau lkci