HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

ba ya

fito rike da kwayoyi har uku a hannunsa,

bae

bari safeena ta lura da komai ba ya shiga

kitchen Inteesar na duke cikinta ya hanata

sakat, ta mike da sauri ta koma baya a

tsorace,

bae ko kalleta ba ya dauki cup ya fice, ta dan

yi

tsaki ta bude tukunyar indomienta tana

dubawa, yana fita falo yyi hanyar fridge

safeena

sae binsa take da kallo, ya juya mata baya ya

ciro drink din five alive din da inteesar ta

bude

ta sha ya xuba kwayoyin a ciki ya rufe ya

mayar

ya ajiye snn ya fito da hollandia yogurt ya

xuba

a cup din da ya dauko a kitchen ya rufe ya

mayar da sauran a fridge snn ya dawo falo

ya

xauna gefen safeena yana shan hollandia

yoghurt dinsa, Safeena tace “ae da kayi

magana

na kawo maka shine ka ba kanka wahala,”

yace

“bana son ki ba kanki wahala ne,” bata sake

cewa komai ba ta kwanta jikinsa tana shafa

shi,

shi dae idonsa na kan Tv ganin irin abinda

take

masa yasa ya hade rae yace “stop it am nt in

d

mood,” tayi shiru bata ce komai ba amma

bata

ji ddin hkn ba don tana jin ddin Aliyu ya iya

sa

mace ta manta hanyar gidansu gashi yau a

matse take, Inteesar ta fito daga kitchen

rike da

plate din indomienta ya juya yana kallonta

har

ta isa kusa da fridge ta bude ta ciro Five

alive

dinta a xuciyarta tana cewa ni da cikina ma

ke

ciwo, ta dan tabe baki ta rufe fridge din,

juyawar da xata yi suka hada ido da Aliyu ya

kauda kansa da sauri ta tabe baki ta haura

sama, ya sauke ajiyar xuciya har safeena na

tambayarsa lfya, bae tanka mata ba yana ta

kallonsa har kusan karfe sha daya snn ya

mike

yana kallonta yace “xanje in kwanta sae da

safe,” ya haura sama ya bar ta nn xaune,

tasan

tunda bae nemeta ba yau idan ta kai kanta

walakanta ta xae yi, don hka sum sum ta

mike

ranta bae so hkn ba don tana bukatansa

yau ta

shige dakinta ranta a bace. Shi kam yana

haurawa sama dakinsa ya shiga ya hada

coffee

yasha don shi mayen coffee ne, snn yyi

wanka

ya canxa xuwa nyt wears dinsa ya bude

kofar

dakinsa yyi hanyar dakin Inteesar, xaune ya

tarda ta a dakin ta jinginar da kanta jikin

gado

idonta a lumshe, ya karasa gabanta ya

durkusa

yana kallonta, ta bude idonta da ya kada yyi

jajur a hankali tana kallonsa.

.

Aliyu yyi murmushi yana kallon cikin idonta

ya daura goshinsa kan nata har tana iya jiyo

numfashinsa a fuskarta ta lumshe idonta ya

dagota ya xaunar da ita kan gado ya dago

kanta yana kallonta, a hankali kmr mai rada

yace “kina bukatan wani abu ne,” kin cewa

komai tayi ta koma can tsakiyar gado xata

kwanta, bae hanata ba ya barta tayi

kwanciyarta snn ya dawo gefenta yana

shafa fuskarta yace “to yau baki tsorona”

idonta lumshe bata ce komai ba ya dagota

ya rungumeta ya shiga kissn din wuyanta

yana shafata, da kyar ta turasa muryar ta

can kasa tace “ka bari,” shima murya can

kasa yace “shkkn tunda ba kya so,” ya sake

ta ya mike ta rikosa da sauri ta fashe masa

da kuka, ya rungumeta cikin rada yace “to

duk me nayi maki kiyi mani ke ma,” xata yi

magana ya daura bakinsa kan nata a

hankali yace “kiss me,” ta lumshe idonta ta

shiga kissn dinsa, he could’nt belive it, ya

kankameta, ta dauke bakinta daga nasa

tana mayar da numfashi kmr xata yi kuka, a

hankali ya shiga cire mata kayan baccin

jikinta yana kissn dinta, ya shiga romancin

dinta kmr xae hadiyeta ita ma lkci lkci takan

mayar masa da martani ganin yana neman

xautar da ita gaba daya yasa ta kankamesa

tana mayar da numfashi tace “plsss” bae

tanka ta ba har sae da yaga ta fara kuka snn

ya shiga rabata da sauran kayan jikinta,

turata yyi ba tare da ya shirya ba, ya fada

gefen gado yyi rub da ciki yana mayar da

numfashi ta fada kansa tace “no, plss ya

Aliyu,” duk ta xama kmr wata mara hankali,

da kyar ya dago ya rungumota murya can

kasa yace “u re nt clean,” ta rikesa tana

girgixa masa kai tana hawaye ta kasa cewa

komai sae mayar da numfashi da take, ya

mike da kyar ya fice daga dakin, ta fada kan

gado tana kuka a hankali tunda take bata

taba shiga irin yanayin da ta shiga ranan ba,

ta ma rasa meke damunta kawae, wnn

abun dae da take mugun tsoro yau taji take

mugun bukata kmr xata yi hauka, ta rasa

inda xata sa ranta, ta dukunkune waje daya

kmr mai jin sanyi, Aliyu ya bude dakin ya

shigo ya karasa kusa da gadon rike da kofi

a hannunsa ya dago ta, ta fada kansa tana

kuka tace “don Allah ya Aliyu,” ya kai mata

kofin baki ta dauke kanta da sauri yace

“magani ne” ta maida kanta jikinta na rawa

ta shiga shan abinda ke kofi, ruwan lime ne,

sae da ya tabbatar ta shanye snn ya

kwantar da ita ya lulluba mata bargo ta

xama kmr wata mara lfya, yaji tausayinta

ssae gashi har uku ya xuba mata, da kyar ta

samu bacci ya dauketa, snn ya mike ya

dauki juice din ya shiga bathroom ya xubar

ya fice daga dakin, dakin Safeena ya shiga

ya biya bukatansa. Da safe tana wanka ya

shigo dakin, ta kasa fitowa daga bathroom

din duk da ta gama wani mugun kunyarsa

take ji, to wae jiya wani jaraban ne ya

sameta ita kam, tunda take bata taba

experiance din abinda taji jiya ba, ya gaji da

xamansa a dakin ya fice duk da yasan ta

gama wankan fitowa ne kadae baxata yi ba

gashi ta sa key, yana fita ta fito da sauri ta

kulle dakinta da key, tana shiryawa gaban

madubi taji muryarsa da safeena can kasa,

ta mike da sauri ta bude curtain din

window tana kallonsu, tana sanye da wasu

shegun matsatsun kaya, ya bude mata mota

ta shiga ya xaga shima ya shiga snn ya ja

motar suka bar gidan, ta sake labulen ta

koma gaban madubinta amma ta samu

kanta da kasa yin komai kuma, ta mike ta

koma kan gado tayi kwanciyarta tare da

lumshe ido, har rana basu dawo ba, hkn

yasa ta mike ta dauki Hijab dinta tasa snn ta

sa takalminta ta fice daga gidan, mai gadi

yace “ina xa ki,” tace “bae gaya maka inda

da exams yau ba,” ya bude mata gate din ta

fice tayi gidan Aneesah.

.

Aneesah tayi farin cikin ganinta ssae ta kai

ta har bedroom ranar ma , snn ta kawo

mata lemo, Aneesah tace “to ni yaushe kike

son na shigo gidan ki kawas,” Inteesar ta

tabe baki tace “ae ni ba ni kadae bace, ni da

kishiyata ce,” Aneesah ta yo waje da ido

tace “da gske, ke ce ta farko ko ta biyu,”

Inteesar tace “ta farko,” Aneesah ta bude

baki tace “shekaranku nawa da auren? Ko

don baki haihu bne har ynxu,” Inteesar tayi

murmushi tace “watanmu biyar knn da

aure,” Aneesah ta dafata da mamaki tace

“kai Inteesar, to dama ba auren soyayya

kuka yi bne ko kuwa kinsan ba ke kadai

bace,” Inteesar tace “kusan auren xumunci

aka mana, baya sona bana sonsa,” Aneesah

tayi shiru tana kallonta snn ta sauke ajiyar

xuciya tace “ke xaki koya masa sonki

Inteesar namiji fa wawa ne cikin lkci kalilan

xaki ga kin mallake abunki sae kace ba

mace ba Inteesar,” Inteesar ta tabe baki tace

“tabdi me xanyi da shi, hanyar jirgi daban ta

mota daban, baya shiga harkata bana shiga

tasa,” Aneesah tace “to amma kuna plannin

ne ko,” Inteesar tace “kinga ni ki rabu dani

da hirar nn, ina shakur?” ba don ran

Aneesah ya so ba suka bar xancen suka

kama wani hirar, ranar ma a gidan ta ci

abincin rana, bata bar gidan ba sae kusan

karfe shidda ta shiga ta tarar sun dawo,

safeena na kitchen da dan littafinta da take

boyewa tana hada masu girki shi kuma

yana xaune falo yana kallo, ta hade rae xata

wuce sama ya daka mata wani mugun

tsawa da ya raxanata ta tsaya daga inda

take tana masa mugun kallo ya mike ya

karasa kusa da ita fuskarsa daure yace

“daga gidan ubanwa kike,” ta tabe baki tace

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button