HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

“aikena kayi to,” bata rufe baki ba ya watsa

mata mari ta fasa ihu ta durkushe wajen

tana kiran Abba, safeena ta leko tace “haba

cweety nace ka rabu da ita yarinya ce bata

san ciwon kanta ba tukun yarinta na

damunta, meye kuma na dukanta, nasiha ya

kamata kayi mata dear,” Inteesar ta mike

tana kuka tace “don uwarki sae ki xo kiyi

min nasihar munafuka kawae jaka” yyi

kanta ta fasa wani ihun ta saka gudu ta bar

wajen ta haura sama tana ci gaba da rusa

kuka kmr xata tsaga gidan, ranar hka taci

kukanta ta koshi bbu mai lallashi ta gaji ta

kwanta tayi bacci ba tare da ta ci abincin

dare ba, karfe goma ya shiga dakin nata, ko

wanka bata yi ba bare ta canxa kayanta

karewarta ma kasa tayi kwanciyarta, ya

daga ta ya cire hijabin jikinta snn ya mayar

da ita kan gado yana kallon fuskarta, ya

lulluba mata bargo ya kashe mata wutan

dakin ya fita. Washegari kin fitowa tayi daga

dakinta tana ta xaune har axahar bata karya

ba, ya shigo dakin ya tarar da ita xaune kan

darduma ta idar da sllh, ta mike ta shige

bathroom ta bar sa nn tsaye, yyi tsaki ya fice

daga dakin, ranar ma hka suka fita suka

barta ita kadae a gidan, taci kukanta ta fito

ganin yunwa na neman hallakata ta nemi

abinda xata ci, har da na dare ta tanada don

ba fitowa xata sake yi ba, Ana gobe xata je

ta xana jamb dinta tun safe take ta karatu

har kusan sha biyu bata karya ba, ta rufe

biology text book din dake hannunta ta fito

xuwa falo don neman abinda xata ci a

xuciyarta tana cewa inda wnn mutumin

kirki ne da ba shi xae koya min abubuwan

da na manta a chemistry ba, tayi tsaki ta

shiga kitchen ta tarar safeena ta daura girki

amma bata kitchen din littafin da take

amfani da tana koyan girki na kitchen din a

ajiye da alamar tuwon shinkafa da miyar

egusi xata yi ganin irin kayan miyan da aka

jera a kitchen din ko wanne a cikin dan

plate, inteesar ta girgixa kai tace “dakikiya

kawae ynxu ina dauke littafin nn bbu

abinda xata iya yi a nn,” xata daura indomie

kawae wata xuciyar tace ta dauke littafin

kawae ta boye, ba shiri ta dauke littafin ta

ma fasa girkin gaba daya ta fice da sauri ta

haura sama a stairs suka hadu da safeena,

safeena tayi mata wani kallon banxa tana

karairaya, inteesar tayi dariya can ciki ciki a

xuciyarta tace “i jez dey laf,” ta shige

dakinta, safeena na shiga kitchen ta nemi

littafi ta rasa ta fito da sauri ta koma sama

ta buga kofar dakin inteesar, inteesar ta fito

tana gyara daurin dankwalinta a walakance

tace “lafiya,” safeena tayi mata mugun kallo

tace “maxa fito min da kayana kar na

nakada maki shegen duka a nn,” inteesar

tayi dariya tace “meye kuma kayanki,”

safeena na huci ta kasa cewa komai don

wnn ae abun kunya ne a gunta anata

tunanin, inteesar tayi tsaki tana yatsine

fuska xata rufe kofar safeena ta fixgota ta

kai mata mari, ta fasa ihu tace “wayyoo

Abbana, wlh sae na rama,” safeena ta kai

mata wani marin, inteesar ta fasa wani

kukan tace “don uwarki me nayi maki xaki

dokeni, bnxa kawae dakikiya, karuwa da

ke,” Safeena tayo waje da ido tace “ni kike

ce ma karuwa,” Inteesar tace “ance maki din

karuwa yar iska, uban waye bae san kinyi

karuwanci ba,” tayi kan Inteesar ta rufeta da

duka dai dai nn Aliyu ya shigo gidan, ya

haura sama da sauri da mamaki yana

kallonsu ya fixge Safeena a fusace yace “ke

jakar wace gari ce” tana huci tace “karuwa

fa tace min Aliyu,” ya watsa mata mari yace

“ta ce maki din, sharri tayi maki, ko bakiyi

karuwancin bane.

 

Safeena ta bude baki da mamaki tana kallon

Aliyu, cikin tsawa yace “get out kar na taka

ki a nn, don uwarki idan kika ji mata ciwo

kice baki sani ba ko me? Yar ki ce xaki

kamata da duka hka ko sharri tayi maki”

tsui tsui Inteesar ta bude dakinta a hankali

ta shige tasa key, Safeena da hawaye ya

gama wanke mata fuska don takaici ta kasa

cewa komai ta juya ta bude dakinta ta shige

da sauri, yyi tsaki ya bude dakinsa shi ma ya

shiga, dariya Inteesar ta dinga yi kmr wata

tababbiya a daki, kai Aliyu bae yi ba ko ke

wacece ya disga ki gaban kowa ba komai

bane a gurinsa, girkin da Inteesar bata yi ba

knn ta ci gaba da karatunta da ta tuna

abinda ya faru sae ta fashe da dariya,

Safeena kam xamanta tayi a daki bayan ta

kira uwarta ta gaya mata abunda ya faru

girki kam ta fasa shi har taje takashe gas

din ta komo sama, tana xaune tana naxarin

abinda uwarta ta gama gaya mata tana

murmushin mugunta Aliyu ya shigo dakin ta

dauke kanta ya karaso kusa da ita ya xauna

yana kallonta cikin lallami yace “haba bbyna,

meyasa xaki kulata bayan nace ki daina, i’ve

told yhu times wit out nmbr yarinyar nn ba

ishasshen hankali gareta ba wllh, ni kaina

tsoro take bani” Safeena ta mike a fusace

tace “dnt tell me dat Aliyu, ynxu so nake

kawae ka tashi ka maidani gidanmu,” ya

mike ya kamo hannunta yace “haba safeena

wllh ina sonki kema kin san da hka, dukan

yarinyar nn da kika yi ynxu baki san xae iya

xaman min jaraba ba,”xata yi magana ya

saka bakinsa cikin nata ya shiga kissin dinta

ya dago kanta yana kallonta yace “yhu knw i

luv yhu dear, ki bari ynxu xanje in mata

magana,” ya xaunar da ita ya fice daga

dakin ta bi shi da kallo, ita kam Allah ya

daura mata son Aliyu, tayi shiru xuciyarta na

tafarfasa tanatunanin abinda xata yi masa

taji ddi yau, ta sauke ajiyar xuciya tace

“xanyi maganinka kuwa yau,” shi kam yana

fitaya buga kofar dakin Inteesar ta mike da

sauri duk da tasan waye tace “waye,” yace

“ni kike tambayr waye,” tayi tsaki ta koma

tayi kwanciyarta, yyi shiru yana kallon kofar

snn yyi kwafa ya shiga dakinsa. Ganin

mugun yunwan da take ji yasa inteesar ta

bude kofar a hankali ta fita xuwa falo,

kitchen ta tarda shi tsaye shima yana hada

tea ta juya da sauri xata koma ya fixgota,

tace “wayyoo ni ka kyaleni,” ya cakumota

yace “ke kince kunnen kashi gare ki ko?” ta

bata rae kmr xata yi kuka tace “ni ka

kyaleni” yyi kwafa ya saketa yace “ni nasan

maganinki,” snn ya fice, itama tean ta hada

taxo ta wucesa a falo tana takunta mai jan

hankali ya bita da kallo, a dae dae stairs ta

hadu da safeena, ta wuceta da sauri kmr

mara gskya, safeena dae bata ce mata

komai ba ta sauko kasa. Ganin ba girki

safeena xata yi ba kuma yasan yyi mata laifi

yasa Aliyu ya fita ya siyo masu abinci da

daddare, bata nuna masa komai ba ta

xauna suka ci abincin bayan ya kaima

Inteesar nata, karfe tara tace masa xata je

tayi wanka ta barsa nn falo ta haura sama

sae da ta fara shiga dakinsa ta bude drawer

dinsa ta dauki kwalin wani magani ta cire

pills har guda hudu tana murmushi sanin ko

na menene ta fice daga dakin ta shiga nata,

tana jin ya bude dakinsa ta fito daga nata

dakin da sauri ta shiga nasa yace “shine

kika bar ni ni daya a falo ko bbyna,” ta danyi

murmushi bata ce komai ba ta xauna

gefensa, ta kalli agogo tace “yau baxa ka

sha coffee ba bby,” ya duba agogo karfe sha

daya saura yace “to kawo min dear,” ta mike

tana rangwada da shegun kayan baccin

dake jikinta tace “ok bby,” snn ta fita daga

dakin, tana gama hada coffee din ta watsa

kwayoyin dake hannunta a ciki tana

murmushi ta koma sama ta kai masa, ya

karba ya ajiye yace “tnks dear bari sae nayi

wanka,” tayi kwanciyarta kan gado ya mike

ya shiga bathroom yin wanka, tana nn

kwance ya fito yyi shirin kwanciya snn ya

jawo system ya dan yi danne dannensa snn

ya dauki coffee din ya fara sha, sae satan

kallonsa safeena take ta gefen ido, a hankali

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button