HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

tym kiyi jamb,” kmr xata yi kuka tace “ni ka

kyaleni, idan baxa ka koya min ba in tashi in

tafi,” ya daga kafada ya shiga koya mata har

ya gama yace kin gane tace eh, ta mike ta sa

Hijab dinta ya bi bayanta, sae da ya fara

shiga daki ya dauki makullin motarsa snn ya

fito ya bude mata motar ta shiga shima ya

xaga ya shiga suka bar gidan, hka ta dinga

bacci a motar har suka isa, yace “ke baki jin

magana nace ki bari wani yr din, ki ci gaba

da islamiyya kin ki ko,” ko kallonsa bata yi

ba ta bude motar xata fita ya mika mata

dubu biyu yace xan xo daukarki anjima, snn

ya ja motarsa ya wuce, ita kuma ta shiga

ciki. A daddafe ta gama exams din don

xaxxabi ne ssae ya rufeta, ta fito ta nemi

guri ta xauna tana jiransa, jiran minti talatin

tayi masa taga bae xo ba ta tsayar da

tricycle ta hau abinta ta wuce gida, ko da ta

isa gidan bata tarda kowa ba mai gadi yace

mata sun fita shi da Safeena, ta tabe baki ta

koma ciki tayi kwanciyarta, sae kusan

yamma xaxxabin ya sake ta ta sauko kitchen

ta dafa indomie ta koma sama abunta ta ci,

ba su suka shigo gidan ba sae kusan karfe

goma na dare, ya shigo dakin yana kallonta

yace “srry fa, mamar Safeena ce bata da lfya

shine muka je gidan,” ta ja dogon tsaki ko

kallonsa bata yi ba ta mike ta bude

bathroom ta shige ta barsa nn tsaye, yyi

kwafa ya fice kawae. Bayan kwana biyu aka

turo mata da scores dinta na Jamb, ya isa

har yyi yawa ta karanta Medicine abunta, a

falo take gaya masa ranar yyi mata mugun

kallo yace “ke ce xaki iya wani karanta

Medicine salon na bata kudi na kawae, wae

an gaya maki cin tuwo ne,” ta galla masa

harara tace “to ina ruwanka ka shiga

kwakwalwata ne?,” ya mike tsaye yana

kallonta yace “xan fa babbalaki wataran a

gidan nn yarinyar nn,” tayi tsaki ta juya ta

koma sama tana cewa “ni wllh abba xanje

na gaya ka da abba, ina ruwanka da abinda

xan karanta, kai wa ya hanaka karanta

medicine” Safeena da aka siyo sabon

takardar koyon girki ana kitchen ana girki

tace “sae hakuri dear, ta xata wasan yara ne

medicine din Honey,” yana hararanta yace

“ke kuma wa yasa bakinki a nan,

 

Bayan sati daya inteesar na kwance ita

kadae a daki wajen karfe sha biyu na rana,

safeena ma na dakinta waka sae tashi yake

kmr xae tsaga gidan, Aliyu ya fita aiki,

inteesar ta gaji da kide kiden da safeena ke

sa wa gashi ba daman tayi mata magana ta

ci ubanta Aliyu baya nn, ta mike ta dauki

Hijab dinta ta fita daga gidan, mai gadi yace

“oga yace kar na bari kowa ya fita,” ta yi

shiru tana kallonsa kmr ta shakesa, can dae

tace “bae ce maka xan je duba jarabawa

bne,” mai gadi yace “aa ni bae ce min hka

ba,” ta galla masa harara ta isa kusa da gate

din tace “to sae ka kirasa kaji,” ta bude gate

din ta fice daga gidan, gidan Aneesah ta

shiga, ta tarar tana ta karatun littafin hausa,

taji ddin ganin Inteesar ssae tace “kwana da

yawa ‘yar uwa ina kikaboye gashi ba daman

na shiga gidanku,”inteesar tayi dariya tace

“ina nn ke dae, ba nace maki xan xana jamb

ba,” Aneesah tace “ohh hka fa ya scores yyi

kyau?” inteesar tace “ehh wllh, shakur fa,”

Aneesah tace “yana bacci wllh, wae meye

sirrin yan mata naga kin kara kyau kinyi

haske” Inteesar ta harareta tace “ban fa son

cin fuska,” Aneesah tayi dariya ssae tace

“wllh kuwa da gske, baki duba kanki a

madubi ne? ko dae….” inteesarta tabe baki

tace “ko dae me,” Aneesah tayi dariya tace

“oho,” ta mike ta kawo mata ruwa da lemo,

nn suka dinga hirar rayuwa, ganin Aneesah

bata boye mata komai game da rayuwarta

yasa inteesar ta bata lbrin nata rayuwan tun

bata yi aure ba har ixuwa aurenta da Aliyu,

da irin xaman da suke da shi har ya auro

safeena, Aneesah tace “tab lallai ba shi da

mutunci, kuma Abba bae kyauta maki ba da

yyi maki hka da ma Haisam din ne, ke ma da

naki ae, taya xaki dinga shiru kina cutar

kanki inteesar, na tabbatar da tuni kin gaya

Abba irin xaman da kuke da ya raba ku

ynxu wllh, to wae ma don me baki son na

shiga gidan naku sbda wata safeena,

tsoranta kike ko me, shi kuma Aliyun ba kiyi

niyar gyara masa xama bne wllh, tab,”

Aneesah tayi kwafa taji kmr ita ce Inteesar,

inteesar tayi murmushi tace “to mu je gidan

namu ynxu, ae ya fita office,” Aneesah ta

mike kmr jira take tace “bari na dauko

Hijab,” ta wuce sama Inteesar ta bi ta da

kallo tana murmushi, ba ajima ba ta sauko

sanye da Hijab tana rike da Shakur da

kwalban turare a hannunta, ta mika ma

Inteesar tace “mum dita ce ta aiko min da

turaren nn na dibar maki yana da kyau ssae

wlh,” Inteesar ta karba tayi mata gdya suka

fita daga gidan, inteesar ta danna bell mai

gadi ya bude masu gate suka shiga, xaune

suka tarar da Safeena da uwarta a falo ta

cika ta da kayan drinks da nama sae hira

suke suna shewa kmr kawaye, safeena ta bi

Aneesah da kallo hka ma uwarta dake kallon

inteesar cike da tsana, Aneesah tace “kai

amma falonki babba ne Inteesar, nake ga

kmr ma yafi nawa,” inteesar tayi dariya tace

“kai Aneesah kallon tsoro dae kika ma falon

nawa,” safeena ta mike tana hararan

Inteesar tace “falonki? Amma ke jaka ce da

kika yi wnn tunanin uban wa ya baki falo,”

Hajiyarta ta mike tace “wllh kin ban mamaki

safeena da har xaki iya xama yarinya

karama ta raina ki hka, yaushe kika yi laushi

hka safeena, dubi fa kallon da take maki,”

inteesar tace “to falonki kike son nace da, ni

dae naga ko gaban mai gidan kika kira nn

da falonki wllh gwale ki xae yi, dama kun

saba, ni ko sae na fadi hkn ya xauna”

Aneesah ta fashe da dariya, inteesar tace

“Atoh ae gskya ne Aneesah, jiya fa daga tace

kofarta ya fara samun matsala ya hauta da

masifa kmr xae maketa wae ta shigo masa

da kofa gidansa ne da xata ce kofarta, bare

wnn mae gaba daya wae falonta” dariya

Aneesah ta dinga yi ssae, safeena tayi kan

Inteesar ta haura sama da sauri ta bar

Aneesah nn tsaye, safeena ta cakumi

Aneesah tana huci tace “don ubanki me ya

shigo dake gidan nn,” Aneesah ta ajiye

shakur ta watsa mata mari tace “meye

hadina dake don uwarki da xaki rikeni hka,”

haba kan kace komai fada ya kaure

tsakaninsu, inteesar ta kasa saukowa don

shegen tsoro, da kyar tayi shahada ta sauko

ganin dambe suke ssae, safeena dake cin

uwarta hannun Aneesah ta fixgo inteesar,

uwarta ma ta taho da gudu xata sa hannu

Aneesah ta jefar da ita gefe daya ji kke

rigijib a kasa, nn inteesar da Aneesah suka

hadu suka nakada ma Safeena shegen duka

sae ihu take shakur ma na ihu, sae da suka

mata laga laga snn inteesar ta ja Aneesah

suka haura sama rike da shakur ganin uwar

safeena tayi kitchen da gudu, inteesar ta

saka key a kofar bayan sun shiga. Ihu

safeena ta dinga rusawa a gidan ta dauki

wayarta ta kira kawayenta gaba daya su xo

wae sae sun kashe Aneesah yau, ita kuma

inteesar mijinta baxae ganeta ba, inteesar

duk ta tsorata ganin kawayen safeena na ta

shigowa gidan, Aneesah kam ko a jikinta,

suka dinga bubbuga kofar kmr xasu cireta,

inteesar kuka shakur kuka, Aneesah tace

“kin ban mamaki wllh inteesar meye abun

tsoro a kishiya, ba dole ta maida ki yar ta ba

tayi ta duka taga kina tsoranta,” inteesar

tana goge hawayenta tace “to ko na kira ya

Aliyu ne wllh cire kofar xa suyi,” ta fashe da

kuka tana neman wayar Aliyu dake wajenta.

.

Inteesar tadauki wayar jikinta na rawa ta

shiga kiran Aliyu, dontsabar takaici Aneesah

kasa daukar Shakur dake ta tsala ihu tayi,

sae kallon Inteesar take kmr ta maketa, Aliyu

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button