HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

na daga wayar ta fashe masa da kuka, ya

mike tsaye da sauri yace “me ya faru,”

cikinkuka tace “ko ba Safeena bace wae

xata kasheni ta kira kawayenta da yawa a

gidan har da mamarta gasu nn xasu cire

kofar wae su kasheni,” Aneesah ta girgixa

kai cike da takaici ta kinkimi danta tayi

hanyar kofa xata fita da gudu inteesar ta

karasa kusa da kofar ta rikota tace “wayyo

so kike su kashemu, don Allah ki bari ya

dawo,” da sauri inteesar ta cire makullin,

Aneesah ta ma rasa me xata ce mata, su

safeena har lkcn basu fasa buga kofar da

suke suna xage xage ba, Aneesah ta shiga

mayar masu ita ma, hka suka dinga xage

xage ta uwa ta uba, sum sum inteesar tayi

jikin window har lkcn a tsorace take ta

tsaya tana jiran shigowar Aliyu, ko minti sha

biyar ba ayi ba ya shigo gidan da motarsa,

tayi gun Aneesah da ke ji kmr ta cire kofar

ta fita suyi ta takare tace “Aneesah ya

dawo,” Aneesah ta galla mata harara tace

“da’allah ja can kin ban waje, kin ban

mamaki inteesar,” Aliyu ya hauro sama yana

kallon safeena da kawayenta kusan su biyar

uwarta ma na tsaye cikinsu, wani mugun

tsawa ya daka ma kawayen nata yace “b4 d

count of 3 duk ku fice min a gida kar na sa

a kulle min ku karuwan bnxa kawae yan

iska nn din gidan ubanku ne ko na uwarku,

kaji min bitches ” tuni jikin safeena ya dau

rawa, kawayen nata kuwa sum sum suka

shiga sauka kasa yana binsu da kallo yana

huci, ko kallon uwar safeenar bae yi ba yyi

kan safeena ya fixgota ya kai mata mari

yace “gidan nawa xaki mayar joint din yan

iska? To maxa ke ma dauko gyalenki ki bi su

bana son na bude ido na ganki cikin gidan

nn, get out” cikin tsawa ya karasa maganar,

Hajiya na kallonsa da mamaki tace “Aliyu a

kan idona kke walakanta min ‘ya ta,” ya juya

yana mata mugun kallo yace “an

walakantata din, ae dama a walakance kika

bani ita, kuma a walakance na sameta ko

kun manta ne,” yyi tsaki ya shiga buga kofar

Inteesar, inteesar na hararan kofar

tace”waye?” yace “uwarki ce, kin xo kin

bude min kofa ko sae na taka ki,” inteesar

tayi tsaki tace “to baxan bude ba,” Aneesah

ta bude baki da mamaki tana kallon kofar, a

lallai wnn gantalallene shi kuma ba shi da

gwani, a fusace ya juya ya shige dakinsa,

safeena ta fito sabe da gyale tana matsar

kwalla tana kallon uwarta, uwar tace “ke ina

xaki maxa koma ita kanta naga ba kyaleta

yyi ba, hka yake dama,” safeena tace “hka

yake wllh….” fitowar Aliyu yasa safeena tayi

tsit, ko kallonsu bae yi ba ya isa jikin kofar

inteesar da spare key a hannunsa, inteesar

na jin ya saka key cikin kofar ta mike tsaye

da sauri tana kallon Aneesah ta nuna mata

bathroom murya kasa kasa tace “ki shiga

bayi kafinya shigo,” ko kallonta Aneesah

bata yi ba, har ya bude kofar ya shiga dakin,

da sauri inteesar ta juya xata bar wajen ya

fixgota a fusace ta fada kansa ta fasa masa

ihu a tsorace tace “wllh xan gaya ka da

Abba,” idonta ya tsaya kallo da alamar

mamaki, ya sa hannu ya dago kanta yana

kallonta da kyau, a hankali ya shiga kare

mata kallo snn taga ya sake ta, Safeena da

uwarta na bakin kofa suna kallon

dukabinda ke faruwa, har ya juya xae fita ya

juya yana mata mugun kallo yace “wnn

wacece,” ta hararesa tace “kawata ce,” yyi

shiru yana kallonta, shakur ya karaso kusa

da shi yana cewa “daddy,” da maganarsa da

bae gama fitowa ba, ya sunkuya yana

kallonsa snn ya shafa kanshi yace “hw re

yhu dan daddy,” snn ya juya ya fita shakur

na biye da shia baya, sum sum safeena da

uwarta suka bar wajen, bbu yabo bbu

fallasa Aneesah tace “dauko min yarona na

tafi gida” Inteesar tace “lah har xaki tafi ki

bar anjima mana ko ruwa fa baki sha ba,”

Aneesah ta harareta tace “ae wllh kin bada

mata Inteesar, ni dauko min yaro na na bar

gidan nn,” safeena da uwarta na shiga daki

uwartata ta kira Hajiyar Aliyu, tace “maxa

maxa ki taho ki ga irin rikon da danki ke ma

‘ya ta Hajiya, hka muka yi dakudama ya

dinga dukan safeena,” Hajiya ta bude baki

tana salati tace “wllh Alhaji ya hanani xuwa

gida Aliyu ban san dalili ba, amma kar ki

damu xan kirasa ynxun nn Hajiya” inteesar

na shirin kwanciyawajen karfe goma Aliyu

ya shigo dakin, bata ko kallesa ba ta gama

abinda xata yi ta shige cikin bargo, ya dawo

gefenta ya yaye bargon yana kallonta, ta

hararesa tace “meye hka,” ya dan marairaice

mata yace “yau ma tausaya min xaki yi

kanwata,” nn da nn ta fara kuka kmr jira

take tace”ni wlh wllh ka fitar min a daki ina

gaya maka,” yyi dariya ya dawo gefenta ya

kwanta yana shafa cikinta yana murmushi

xae yi magana sae kuma ya fasa, ta turasa

tace “ni fa bana son iskancin nn ka fitar min

a daki,” yana ci gaba da shafa cikinta yace to

wacece wnn yarinyar da na gani daxu a

gidan nn,inteesar ta buge masa hannu tace

“kawata ce,” yace “a ina kika samo ta,” tayi

masa bnxa, ya rungumota ssae, sae da ya

jagwagwalata snn ya fita daga dakin ganin

irin kukan da take a tsorace

.

Inteesar na kwance a daki tun safe take ta

bacci ta kasa tashi, da ta farka xata koma

taji dae yunwa ya isheta ta mike xaune ba

shiri tana kallon agogo, taga karfe daya, ta

tabe baki ta jingina jikin gadonta bbu

wanda ya damu da ko ta karya ko bata

karya ba a gidan, kuma ranar lahadi ne Aliyu

na gida, ta sauko daga kan gadon da kyar

idonta na juya mata ta dauki xani ta daura

kan rigar baccinta ta bude kofa ta fita tana

jan kafa, xaune ta tarda shi da safeena kan

dinnin suna lunch sae hira take masa tana

dariya, shi kam sae dae yyi murmushi yana

cin abincinsa, da wuya kaga dariyan Aliyu,

inteesar ta tabe baki ta shige kitchen suka

bi ta da kallo, Aliyu ya girgixa kai yace

“yarinyar nn dae bata da amfani a gidan

nn,” safeena ta dauke kanta ta ja bakinta

tayi shiru don ta san tana iya magana ya

gwaleta ynxu ba karamin aikinsa bne,

inteesar taji bata jin cin indomie, ta dan

bude tukunyar safeena tana lekar abinda ke

ciki, cous cous ne da miyar hanta, ta dan

yatsina fuska duk da hka kawae taji abincin

ya shiga ranta, ta rufe tukunyar a hankali

tayi xamanta a kitchen din tana tunanin me

xata dafa, indomien dae at lng lst tayi decide

ta dafa ta mike tsaye ta daura ruwan, ta bar

shi ya fara tafasa snn ta shiga xuba

abubuwan da xata xuba, hka kawae taji

bata jin cin kwae, indomien na fara dafuwa

taji xuciyarta na mugun tashi, ta koma baya

da sauri tana rike da cikinta da ya hautsine

nn da nn, ji tayi amai na neman xubo mata

ta toshe bakinta da hannunta da sauri ta

fice daga kitchen din da gudunta tayi

hanyar stairs har tana tuntube, duk suka

bita da kallo Aliyu ya mike ya bi bayanta da

sauri yana tambayarta me ya faru ya ma yi

xaton yankewa tayi, safeena bata yi gigin

binsa ba don tasan halinsa, da kyar Inteesar

ta iya karasawa dakinta ta bude kofar bayi

da sauri ta durkushe nn bakin kofar ta

shiga kwarara amai kmr xata amaye hanjin

cikinta.

 

Aliyu ya shigo dakin da sauri ya karaso

bakin kofar bayin yana kallonta, har lkcn

amai take ssae gashi bbu komai cikinta, ya

durkusa gabanta a hankali ya dafa ta yana

mata sannu, buge masa hannunsa tayi, tayi

xaman dirshan a bakin kofar tana mayar da

numfashi ta fashe da kuka ta jingina jikin

bango duk ta rasa inda xata sa kanta, juye

juyeta shiga yi a bakin kofar tana kuka tana

kiran Abbanta, ya fixgota ya daka mata

tsawa “kina hauka ne,” ko kallonsa bata yi

ba ta rarrafa jikin gado ta xauna ta jinginar

da kanta tana ci gaba da kuka tana mayar

da numfashi, ya mike ya dawo kusa da ita

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button