INTEESAR 3

yana kallonta ya dafa ta xae yi magana ta
mike da sauri ta koma bayin ta durkushe ta
shiga kwararo wani aman kmr xata shide
har wani rawa jikinta yake, lkci daya jikinta
ya dau xafi, ya riketa yana mata sannu, ta
langwabe masa ta fada kansa sae kiran
Abba take tana mayar da numfashi, ta fara
kkrin mikewa ya rikota yace “ina xa ki,” tana
girgixa masa kai ta kuma fadawa kansa tace
“wayyo kwanciya xanyi na gaji,” ya dago ta
ya shiga da ita bayin ya wanke mata baki ya
dauketa ya maidota cikin dakin ya kwantar
kan gado ya rufa mata bargo yana kallonta
sae rawan sanyi take, ya koma ya gyara
bathroom din, snn ya dawo gefenta ya
xauna yana kallonta duk ya ma rasa wani
tunani xae yi, ya jinginar da kansa jikin
bango a hankali ya lumshe idonsa “no! Wnn
me shegen rakin baxata iya rainon ciki ba
ynxu, nd bae tashi haihuwa da ita ba tukun,
da ma safeena ce wnn kam takuran da yake
samu a gida a kanta xae kara yawa ne ma,
to ma wani moranta yyi har xata dauki ciki
ynxu” yyi tsaki ya bude ido yana kallonta
bacci take amma da gani ba me ddi ba sae
juye juye take, ya girgixa kai ya mike ya fice
daga dakin, makullin motarsa ya dauka ya
sauko falo, safeena da ta fito daga kitchen
knn bayan ta kashe gas din da Inteesar ta
kunna tace “me ya sameta Dear,” ya galla
mata harara yace “ban sani ba,” ya fice, ta bi
sa da kallo, ita kam halin Aliyu ya isheta a
gidan nn, gashi sae bata kudinsu suke a
banxa a kansa, amma abu sae kara gaba
yake, tayi kwafa ta haura sama, yana shiga
motarsa ya kama hanyar asibiti, bae damu
da gaisuwan da nurses ke masa ba har ma
da patients ya haura sama kawae ya wuce
office dinsa, ya bude glass din da
magunguna suke ya shiga xaban wanda ya
kawosa, tabs kala biyu ya dauka da ruwan
allura daya ya rufe glass din ya fito ya rufe
office din, ya sauko kasa xuwa reception,
sae a snn ya shiga amsa gaisuwan patients
din da ke gaishesa, yyi murmushi ganin
matar da yyi ma theatre kwanakin baya da
yaranta da babansu, ya karasa kusa dasu
yana kallonsu yace “madam me ya sami
twins” matartace “wllh tari suke doctor, ya
aiki?,” ya karbi dayan yana masa wasa yace
“aiki Alhmdllh anyi attend din maku ne,” tace
“A’a ynxu dae xa a duba mu, madam fa,” yyi
murmushi yace “tana lfya,” tace “to a gaida
min ita, yau kana wkend ko,” yace “wllh
kuwa, Allah ya sauwake, i wil b on my way,”
ya ba mijinta hannu suka yi sllma snn ya
juya, yana isa kofar fita sai da ya juya ya
sake kallon kyawawan yan biyun da suka
girma ssae, ya dauke kansa da sauri ya fice
ya shiga motarsa ya bar asibitin.
.
Aliyu na shiga gida ya tarda Safeena kwance
a falo tana kallo, ta bisa da kallo har ya
haura sama snn ta mike xaune tana
bubbuga kafa a hankali ta shiga maganar
xuci “lallai its high tym she wake up frm her
slumber, ya kamata ta tashi tsaye daga
xaunen da take ynxu, Aliyu ya gama kawota
bango, xata cire sonsa ta ajiye gefe guda
tayi abinda uwarta ta dde tana son tayi taki
yi sbda so ya rufe mata ido, ita kuma
inteesar ynxu suka sa kafar wando da ya da
ita” tayi murmushin mugunta ta mike ta
haura sama xuciyarta na tafarfasa. Aliyu na
shiga dakin ya tarda ta tana bacci ya xauna
gefenta yana kallonta ya ciro magunguna da
alluran da ya dauko a asibiti yana kallonsu,
snn ya juya yana kallonta tayi wani irin
haske ta kuma kara kyau, yyi murmushi ya
shafi gefen fuskarta ya mike ya dauko
syringe a dakinsa ya dawo ya shiga hada
alluran, sunansa yaji ta kira, ya juya da sauri
yana kallonta ta sake maimaitawa “ya Aliyu,”
sae kuma yaga tayi murmushi ta juya, ya
ajiye alluran hannunsa ya dawo dab da ita
ya xauna yana shafa labbanta da yatsa yace
“fateema,” cikin baccin ta amsa “na’am,” yyi
murmushi ya daura mata kiss a bakinta,
murmushin yaga ita ma tayi, yyi still yana
kallonta, to wae meyasa yake son xubar da
cikin nn, shi dae yana son yara kuma xae so
yaga kyakkyawan bbyn da xata haifa masa
mai kama da ita, ya dauke kansa ya daura
hannu a goshinsa kan na juya masa, y?
Meyasa yake son xubar da bbynsa gudan
jininsa, ya girgixa kai yace “No,” da sauri
yaga ta mike xaune ya kamo ta ta fara
turasa xata sauka yaki sakinta yana
tambayarta mene, amai ta shiga kwarara
masa a jiki yana rike da ita har lkcn, sae da
ta gama snn ya dauketa ya shiga da ita bayi,
sae kuka take tana cewa ita ya kaita gida,
wanka yyi mata ya nannadeta cikin towel ya
fito da ita ya cire xanin gadon snn ya
kwantar da ita, shima wankan yyi don duk
ta bata masa jiki ya saka xanin gadon cikin
washn machine da shirt din jikinsa snn ya
fito daure da towel, ranar ce rana ta farko
da ta taba ganinsa daure da towel don ko
singlet Aliyu bae yrda ta gansa da shi bare
short nicker, ta rufe idonta da sauri, shima
bae ce mata komai ba ya kwashi
magunguna da alluran da ya hada ya fita da
su, dai dai lkcn da Safeena ta fito daga
dakinta, ta bi sa da kallon mmki shi kam ko
kallonta bae yi ba shiga dakinsa. Alluran da
yyi mata bayan ya tilasta ta sha tea ne ya
tsayar mata da aman, amma duk da hka sae
da ta gwammace dama aman ta dinga yi taji
ddi, don rasa inda xata sa ranta tayi sae
kuka take tana juye juye, ya rungumota cike
da tausayinta yana lallabata tayi bacci, da
kyar ta samu baccin ya dauketa, yyi shiru
yana kallonta duk ta rame lkci daya, da
yamma wajajen karfe biyar ya fita pharmacy
siyo mata magunguna da drips din da xae
sa mata.Yana fita ko minti goma ba ayi ba
Zainab ta shigo gidan ko kallon safeena
dake ta busar da gashinta da hand dryer
bata yi ba ta wuce sama, safeena ta bi ta da
kallo snn ta ja dogon tsaki, bacci ta tarar
Inteesar ke yi ta shiga tashinta da xolaya
tana cewa “ke kasa kinyi bakuwa maxa
tashi” inteesar ta shiga juye juye ta mike
xaune da kyar tana kallon Zainab, Zainab
tace “hmm lbri na xo maki da mai ban
kunya,” inteesar xata yi magana taji yawu
cike bakinta, ta mike tsaye da kyar ta shiga
bayi ta xubar da yawun ta dauraye bakinta
da freshner ta dawo, Zainab tace “meye
hka,” Inteesar ta langwabe da kyar tace
“bana jin ddi ne,” Zainab ta bude baki “iyye
kar dae bby xa a samo mana,” inteesar tayi
shiru da mamaki tana kallonta snn tace “bby
kuma, wani bby,” Zainab tayi dariya tace
“lalala kinga yanda kka yi wani irin haske da
kyau kuwa, shknn xa a sama ma yayana
bby,” inteesar ta hade rae xata yi magana
taji yawu kuma a bakinta ta mike da sauri
taje ta tofar wnn wani irin jaraba ce, ta
tambayi kanta, kuka ta fashe ma Zainab
ganin Zainab ta kuke sae murna take xa su
samu bby, tace “ni fa bana son hka Zainab
wllh bani da komai,” Zainab tace “ki daina
wllh, ga signs a jikinki,” kuka ssae take tana
cewa na shiga uku ni Zainab ki bari bani da
komai yarinya da ni xaki ce ina da ciki,
Zainab tayi dariya ssae tace “tunda ko kina
kwana daki daya da yayana ai ke ba yarinya
bace,” dai dai nn Aliyu ya shigo yana ma
Zainab mugun kallo yace “ke wae wace irin
mutum ce, ban hanaki shigowa gidana ba,
xo ki fita,” cikin daga murya ya karasa
maganar ta mike da sauri tana xumburo
baki ta dauki mayafinta ta bi ta gefensa ta
fice ya kai mata rankwashi, inteesar ta hade
kanta da gwiwa tana kuka, ynxu ciki ne da
ita yar yarinya da ita, to da wani ido ma xata
kalli su inna, ae Allah ma ya kyauta kuma ya
rabata da haihuwa ynxu kuma ma wae dan
Aliyu. Ta mike da sauri tun kan ya shigo
dakin xata yi hanyar bathroom jiri ya debeta
ya shigo dakin da sauri ya kamota ta fada