INTEESAR 3

“bbyna,” ita ma a marairaicen tace “mijina,”
ya sauke ajiyar xuciya ya daura bakinsa kan
gashin inteesar da ta rumtse ido xuciyarta
na bugawa, yace “nayi missn naki ssae fa
bby, i need yhu safeena,” ta danyi dariya
tace “matarka fa? Kaje ka sauke need din a
kanta mana,” ya yamutse fuska yace “me
wnn take da shi da xata bani da ya wuce
wahala, naki nake so bbyna,” tayi dariya
ssae snn tace “ka kusa samu dear na, ina
amaryartaka,” yace “ga ki nn bbynah,” nn
suka dinga xancen yanda 1st nyt dinsu xae
kasance bbu kunya bare tsoran Allah, a
hankali Inteesar ta shiga xamewa daga
rungumar da yyi mata, ya matseta da karfi
ta shiga kokuwa da shi, ya ki sakinta, ya
kunna wutan dakin yana kallonta, hawaye
ne kwance fuskarta, ta boye fuskar da sauri,
bbu yabo bbu fallasa yace “nayi maki wani
abu ne kike min kuka don munafurci?” tayi
shiru bata ce komai ba har lkcn hawayen da
take yaki tsayawa, ya dada rungumeta ya
kashe wutan ya ci gaba da wayarsa, suna
nn a hka yana ta hirarsa da safeenah har
bacci ya dauke Inteesar
.
Karfe sha biyu da rabi ya kwantar da ita a
hankali, snn ya shiga bathroom yyi wanka
ya koma wani dakin yyi kwanciyarsa. Da
safe taji an watsa mata ruwan sanyi ta farka
a tsorace tana kallonsa da mamaki, ya galla
mata harara yace “ke kafura ce ina ga ko,”
bata ce masa komai ba ta sauka daga kan
gadon fuskarta a daure tayi hanyar fita
daga dakin ya fixgota yace “ina magana
xaki fita don baki da kunya,” ta hararesa
tace “to ca nayi maka banyi sallah bane” ya
wara ido ya shaketa yace “ni kike kallo hka,
wae me sa kika raina ni hka ne yarinyar
nn?” ta girgixa masa kai kmr xata yi kuka
tace “kayi hkuri baxan sake ba,” yyi kwafa
ya saketa yana kallonta tayi hanyar fita da
sauri ya daka mata tsawa “ke! Uban wa xae
gyara maki dakin?” ta juya tana kallon dakin
snn ta dan yi tsaki ta dawo ta fara gyara
gadon, ya bude Bathroom ya shiga wanka,
tana gama gyara dakin ta fice da sauri tayi
hanyar dakinta. Inteesar na jin muryarsa a
kasa ta mike da sauri ta isa jikin window
tana kallonsa yana tsaye jikin motarsa yana
magana da masu gadi, ta juya da sauri
hawaye ya cika idonta, jin ya tada motar ne
yasa ta juya tana kallonsa har ya bar gidan
snn ta dawo gefen gado ta xauna a
sanyaye, tana nn a hka bayan fitarsa da kmr
minti goma Zainab ta shigo gidan, Zainab ta
ajiye mayafinta tana kallon Inteesar da ta
kirkiro murmushi tace “lah daga ina kike da
safen nn,” Zainab tace “wae jiya da kuka xo
gida da daddare da ya Aliyu me ya faru”
Inteesar tayi shiru tana kallon Zainab snn
tace”me aka ce ya faru?”, Zainab tace “oho,
Abba yace mu taho gida tare ynxu, ya kira
Aliyu tun jiya ya ki dagawa,” Inteesar tace
“to ae baya nn,” Zainab ta galla mata harara
tace “to ina ruwana, Abba ca yyi mu taho
gida ynxun nn da ke,” Inteesar ta girgixa kai
cikin confusion tace “to ki kira ya Aliyun ki
fara gaya masa,” Zainab ta bude baki tana
kallonta tace “iyye sae na kirasa xa mu tafi,”
Inteesar tace “to ae bae sani ba,” da mamaki
Zainab tace “Ahh lallai,” snn ta juya tace “sae
anjima,” Inteesar ta bi ta da sauri tace “ki
tsaya don Allah Zainab,” Zainab xa tayi
magana wayar dake gaban madubi na Aliyu
yyi ring, Inteesar ta karasa gaban madubin
tana kallon wayar a tunaninta Safeena ce, ta
daga wayar ta kara a kunne bata ce komai
ba, “kina jina, idan kika kuskura kika fita
gida ba tare da izinina ba xaki sha mamaki,
just dare me, ki ga” yana kai wa nn ya katse
kiran, ta juya tana kallon Zainab ta
marairaice tace “yace kar na fita Zainab,” ko
kallonta Zainab bata yi ba tayi hanyar kofa,
Inteesar ta bi ta da kallo har ta fice. Da
yamma tana kwance abun duniya ya isheta
tun tean data sha da safe bata sake cin
komai ba ta rasa me ke damunta, jin an
bude kofar downstairs ya sata mike da
sauri a tunaninta Zainab ce ta kuma
dawowa, ta xauna gefen gado tana jiran
shigowartata, kamshin turarensa da taji
yasa ta gane shi ne, ta koma ta kwanta a
hankali tana kallon kofar dakin, ya tura
kofar dakin ya tsaya daga bakin kofa yana
kallonta, bata ce masa komai ba, ya tabe
baki yace “wa ya shigo gidan nn daxu?” tayi
kmr bata ji sa ba ya daka mata tsawa “ba da
ke nake ba,” xata yi magana taji ana kiransa
da darlin, ya juya da sauri yace “srry bby,
magana nake da wnn ballagaxar,” Inteesar
tamike tsaye da sauri tana kallon safeenah
da ke lekota, ta karaso bakin kofar tanai ma
safeenah wani irin kallo snn tace
“karuwancin ne har sae kin biyosa gida don
rashin sanin ciwon kai, ke kam kin banu
banxa kawae sha sha sha,” bata rufe baki
ba Aliyu ya sauke mata mari ya fixgota ya
jefar kan gado yana huci ya nuna ta da dan
yatsa yace “ki shiga hankalinki wllh, don
kika sake ce mata karuwa sae na illata ki,
dabba kawae” ta sulalo kasa daga kan
gadon ta fashe da kuka ssae tace “Allah ya
isa ban yafe maka ba mugu kawae mara…..”
wani wawan marin ya sake kai mata hade
da buge mata baki da karfi yana huci nn da
nn sae ga jini, ta fasa ihu a gigice, safeena
ta dafe kanta tare da sauke ajiyar xuciya
tana yatsine fuska tace “kai bby ban cika
son hayaniya ba wllh, muyi abinda ya kawo
mu na bar nn plss,” ya ce “srry bby,” snn ya
kamahannunta suka fita daga dakin tana
ma Inteesar wani irin kallo tana murmushi,
kuka Inteesar ta dinga yi kmr ranta xae fita
ta hade kanta da gwiwa, tana nn a hka suka
sake bude kofar dakin suka shigo, taji yace
“nan fa bby?” Safeenah ta dan yatsine fuska
snn tace “yauwa nn yafi dear, nn din nake
so can bae yi min ba,”.
Aliyu yyishiru yana kallon safeenah, ta dan
matso kusa da shi ta yi masa fari da ido tace
“mun gama da wnn, kuma ni bna son irin
paint din nn, mu jedear na fara jin yunwa,”
tana fadin hka ta juya xata fita daga dakin
ya riko hannunta a hankali yace “meyasa
baki son wancan dakin bby?” ta yatsine
fuska tana masa wani irin kallo tace “can bai
yi min ba nn nake so,” ya juya yana kallon
Inteesar da har lkcn ke kuka a hankali kanta
kife a gwiwanta, ya maida kallonsa ga
safeenah yace “to na bar maki dakina, ni sae
na koma wancan,” ta xaro masa ido tace
“No! Ni wnn dakin nake so,” yyi shiru yana
kallonta, Inteesar ta mike tsaye ta dauki
Hijab dinta ta sa ta ciro flat shoe dinta shima
ta sa snn tayi hanyar fita, duk suka bi ta da
kallo har ta iso inda suke tsaye tabi ta
gefensa xata fita ya fixgota, “ke? Gidan
ubanwa xaki,” ta galla masa harara da
jajayen idonta tace “gidan ubana xani,” yace
“ko?” tace “eh,” ya aketa ya gyada kai yana
murmushin mugunta yace “to tafi,” cikin
kuka tace “ni wllh sae na tafi,” ya daka mata
tsawa ya fixgota yana kallonta yace “ae
shine nace ki tafi na gani,” ta fashe da kuka
ta xube wajen tana kiran Abbanta, safeenah
ta dafe kanta tare da jan dogon tsaki tace
“gosh! kaga nifa Hydar ban cika son
hayaniya ba wnn abu hka sae kace ina
kindergarten, don Allah ka taho muyi abinda
ya kawo mu ka mayar da ni gida yau fa xan
fara gyaran jiki” Inteesar ta mike tsaye da
sauri tana mata wani mugun kallo tace
“da’alla fice min daga daki rahama ya shigo,
banxa da ke kawae jahila” Safeenah tayi
wani dariya tana taunar cingam din yan iska
tace “ae sae dae ki kira wani gun da dakin
ki amma ba nn ba, don dis is myn, kuma
kika sake ce min jahila wllh sae na kusan
illataki kmr yanda mijinki ya gaya maki daxu,
don wnn karan ba sae ya dukan min ke ba,
ni da kaina xan nakade ki, ki san cewa ni ba