HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

kansa suka xube kan gado, ya fada gefenta

da sauri ganin ynda take mayar da

numfashi ya dagota ya rungumeta yana

mata sannu, cikin kuka tace “wllh ka cire

min cikin nn bana so,” ya toshe bakinta da

sauri yana kallon cikin idonta yace “ni ina

son abu na

.

Kuka ssae Inteesar ta shiga rera masa, shi

kam saekallonta yake yana murmushi, ta

fara kkrin mikewa xata sauka daga kan

gadon ya riketa da sauri yace “ina xaki,”

cikin kuka tace “wllh sae ka cire min cikin

nn bana so,” ya rufe bakinta ya hade rae

yace “kar ki sake cewa na cire maki bbyna,

sae kace wani kaya,” ta buge masa hannu,

ya harde kafarsa cikin nata tayi yar kara, ya

rungumota yana kallonta ya shiga shafa

mata cikinta yace “me xaki ci, dubi fa yanda

kika rame tun kan ba mu je ko ina ba, a hka

xa muyi rainon cikin kika san ma ko yan

biyu ne kanwata,” ta fashe masa da kuka

tana kiran Abbanta, ya rankwashi kanta

yace “ki daina min kmr ihsaan a nn, ke baki

san kin girma ba tunda ga bby nn cikin cikin

ki” bata san lkcn da ita ma ta rama

rankwashin ba tana kukan da xa a iya

kiransa da na shagwaba duk da har ga Allah

ba shagwaba take ba, ya wara ido yana

kallonta, ta koma baya da sauri nn da nn ta

tsorata ya lakaci hancinta ya ja kunnenta

yace “kin ci sa a bbyna na jikinki da yau na

maki shegen bugu, ya Aliyu kike rankwashi

” bae jira me xata ce ba ya kwantar da itaya

mike ya fita, ta mike xaune da sauri ta hade

kanta da gwiwa ta fashe da wani sabon

kukan ynxu wae ciki ne da ita da gske yar

yarinya da ita, ba a dau lkci ba ya dawo

dakin rike da kofin tea yace “maxa tashi ki

sha na saka maki ruwa aman ya tsaya,”

kallon tean kawae tayi taji xuciyarta na tashi

ya kai mata baki ta mike da sauri sae cikin

bayi ta shiga kwarara amae, ya isa kusa da

ita ya durkusa ya dafata yana kallonta yana

mata sannu, sae da ta gama snn ya gyara

mata jiki ya maidota cikin dakin, a hankali ta

kamo hannunsa tana hawaye tace “don

Allah ya Aliyu ka tausayamin ka cire min

cikin nn bana so,” ya galla mata harara yace

“wllh idan kika sake gaya min wnn maganar

sae na bata maki rae, ki cire ynxu na gani

mana,” tayi shiru tana kallonsa xuciyarta na

tafarfasa, ita ko ta fi sa iskanci xae gani

kuwa, ta juya tayi kwanciyarta tana mayar

da numfashi, tean da bata sha ba knn har

bacci ya dauke, sae kusan sha daya na dare

ta farka yana gefenta a kwance, shima amai

ne ya farkar da ita, ya cire mata ruwan dake

hannunta ganin a gigice ta farka tana

neman sauka ya raka har bayin ta shiga

kwarara amae, gashi dae ba komai cikinta,

ya xuba mata ruwa a kai ya fito da ita, daga

ita har shi ranan basu yi baccin kirki ba,

jikinta yyi xafi ssae ta rasa inda xata sa

ranta sae kuka take masa yana rungume da

ita, da kyar bacci mai nauyi ya dauketa

kusan asuba. Washegari monday bae je aiki

ba sbda ita, tana kwance jikinsa bayan ya

lallabata ta sha tea kadan yyi mata

allurorinta wajen karfe goma safeena ta

kwankwasa kofar tare da sallama, yace ta

shigo, ta bude kofar ta shigo sae da

xuciyarta ya kusan harbawa yanayin da ta

gansu, shi singlet da 3qtre ne jikinsa, ita

kuma rigan bacci iya cinya, ta kirkiro

murmushi ganin allurori a bedside drawer

tace “Ayya bata jin ddi ne dear,” ba tare da

ya kalleta ba yace “eh, ya akayi?” tace “Allah

sarki, Allah ya sauwake fateema sannu,”

inteesar ta dago kai da kyar ta watsa mata

harara, ta mayar da kanta, safeena ta dauke

kanta da saurixuciyarta na tafarfasa tace

“yauwa dear Momy ce ciwonta ya tashi

shine xanje ynxu, amma ba ddewa xanyi ba

dan da sauki,” yace “ita kuma kullum ciwon

nata ke tashi, baku da abinci ne a gida, ae

yunwa ce ke kawo ulcer ” tayi shiru tana

kallonsa ya tabe baki yace “Allah ya

sauwake, ki duba side drawer can bedroom

dina ki dauki dubu goma,” tana murmushi

tace “to ngd dear,” snn ta juya ta fice tana

murmushin mugunta. Da yamma safeena ta

shigo gidan, har lkcn Aliyu na dakin

Inteesar, lkci lkci yakan yi tunanin ko dae

kawae ya rabata da cikin nn ne ta huta

shima ya huta, don ba karamin wahala yaga

take sha ba tun kan cikin ya kai ko ina, ynxu

ma da kyar ta samu bacci ya dauke, irin

masu shegen laulayin nn ne me wahala, ya

dan yi tsaki, ita ma ragwancinta ne kawae

yyi yawa, duk ta fige lkci daya sai kace

wacce tayi wata tana ciwo, safeena ce ta

bude dakin ta shigo ya daga kai yana

kallonta, tayi murmushi tare da lumshe ido

tace “Aliyu so nake kaje duba mum dita

ynxu, kuma ka tafi mata da wnn maganin

nn da ka bata ranan nn wae taji ddinsa,” yyi

shiru yana kallonta,snn taga ya sauke ajiyar

xuciya yace “wae ynxu?” ta dan yi fari da ido

murna fal cikinta, amma ta hade rae tace “to

da yaushe kke tunani,” yace “ok,” snn ya

kwantar da Inteesar dake jikinsa ya mike

tsaye ya juya yana kallonta bacci take, kan

yace komai safeena tayi saurin cewa “to

kaxo ka wuce,” ya juya ya fice daga dakin, ta

bisa da kallo tana murmushi, dakinsa ya

shiga ya shirya snn ya fito da makullin mota,

tana hararansa tace “to haka xaka je mata

hannu rabbana,” ya koma ciki sae gashi ya

fito da kudade, ta rakasa har jikin mota snn

ta manna masa kiss a baki, yyi murmushi ya

lumshe idonsa yace “sae na dawo bbyna,”

snn ya ja motar ya fice daga gidan, ta doka

uban tsalle tashiga kiran layin uwarta cikin

murna tace “wayyoo mum, saura naki gashi

nn xuwa.

Aliyu na fita gidan ya wuce wani babban

super market ya yayiwa mum din safeena

siyayya bata wasa ba akalla ya kashe kusan

50k. Ya fito ya shiga motarsa ya dau hanyar

gidan mum xuciarsa duk a cushe ya rasa

dalili,gashi yana son kiran inteesar a waya

ta wayar sa dake hannunsa amma ya kasa a

haka dai ya cigaba da driving har Allah ya

kai shi lpy. Yana isa gidan su safeenar

maigadi ya bude masa get yana washe baki

kasancewar aliyu na hannun damansa ne

yana da yawan kyau,ko kula da gaisuwar da

me gadi yake yi masa bai yi ba ya mika masa

2k aiko maigadi ya hau godia da kiraki

hannu kawai ya daga masa yai hanyar

parkin shade dinsu ya ajiye motarsa ya

duba seat din baya cikin magungunan daya

ajiyewa a a first aid box dinsa ya dauki na

ulcer ya jefa a cikin ledar magunguna da

safeena ta bashi. Sallama yayi cikin nutsuwa

ya shiga falon dai dai lokacin mum ta fito

aiko ganin aliyu yasa ta dan yatsina fuska

shiko jiki na bari kamar yayi gamo ya sauko

dg kan kujera yana kwasar gaisuwa,fuska

ba yabo ba fallasa suka gaisa yai mata ya jiki

sannan ya mika mata ledojin hannunsa ya

mike xai mata sallama kenan tace “aliyu

baxaka tsaya ko ruwa kasha ba?” Sai ya

tsinci kansa ya kasa yi mata musu alhalin bai

taba cin komai na gidan ba. Komawa yai ya

xauna xuciarsa na cikin dumuwa yana

buqatar ya duba inteesar kuma ya san by

nw ta tashi dg baccin da ya barta tanayi.

Tunanin haka yasa ya ajiyar xucia tare da

fesar da iska mai xafi hade da lashe

labbansa da suka bushe. Mum ce ta shigo

riqe da jug a akan tray da cup da roban

ruwan c’est bon,ta tsiyaya masa xobon ta

mika masa ya kai hannu biyu tare da yin

godia…. zai kai bakin shi kenan wayarsa tai

ringing hakan ya dakatar dashi da sauri ya

ajiye xobon ya karkace ya xaro wayar dg

aljihun jeans dinsa duk a tunaninsa ko

inteesar ce ta kira shi…

Sae da Aliyu ya fara xuwa asibiti ya dauki

maganin da xai kai ma mamar safeena snn

ya ja motarsa ya kama hanyar gidan jikinsa

a mace, ya na isa yyi parkin a waje, ya fito

da maganin yana kare ma gidan kallo snn ya

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button