INTEESAR 3

shiga, suka gaisa da mai gadin ya karasa
balcony ya danna bell, yar aiki ta bude masa
kmr jira take ya shiga falon ta nuna masa
kujeran da xae xauna da sauri shima kmr
wnda ake contrl ya xauna inda ta nuna
masa yana bin ko ina na falon da kallo, yar
aikin tayi sama kiran Hajiya, yana kallo
Hajiyar ta shigo falon ya dan dukar da kansa
ya gaisheta ta amsa da fara’a kmr gske snn
yyi mata ya jiki, ya bata maganin da ya kawo
mata, ta amsa tana gdya tana jujjuya
maganin, ya ciro kudin da ya dauko daxu ya
mika mata yace “ni xan koma Hajiya” ta
karba da sauri tana gdya ta mike tace to
bari na kawo maka ruwa kasha mana, yace
“A’a Alhmdlh ae daga gida nke,” tace “to
bari na baka sako ka kaima safeena,” yace
“to,” ta mike ta yi sama, sae ga ta ta sauko
da dan wani parcel, ya karba yyi mata
sallama, ta rakosa har bakin kofa tana sa
masa albarka snn ta koma murna fal cikinta,
yana barin anguwar yaji hka kawae yana
son ganin abinda ke cikin parcel din, parkin
yyi gefen titi snn ya shiga budewa, wani
ruwa ne ya xuba jikinsa ya matsar da parcel
din daga jikinsa da sauri amma duk da hka
sae da ruwan ya taba kayansa da farko wari
yaji, ya yatsine fuska kawae kuma sae yaji
wni mugun kamshi me ddi ya xiyarci
hancinsa, ya rufe da sauri ya ajiye parcel din
ya ci gaba da drivin dinsa. Safeena ta kasa
xaune ta kasa tsaye sae kaiwa take tana
komowa a falo, wayar uwarta ya shigo nata
ta daga da sauri jikinta na rawa tace “ya
xauna kan kujerar mumy, kuma ya karbi
ledan,” uwar ta kyalkyale da dariya tace
“wllh kuwa dota, ynxu fatanmu kawae Allah
yasa ya bude,” safeena ta doka tsalle tace ”
Alhmdllh amma naji ddi momy, budewa
kuma ba matsala bace ko a gida xan sa ya
bude bare ina da yakinin ma ya bude naji
sighn din da mutumin yace xan ji a jiki na,”
budewar gate din da safeena taji yasa tace
“wayyoo momyna ya dawo xamu yi waya
anjima,” ta katse kiran tana murmushin
mugunta, shknn ynxu sae yanda tayi da
Aliyu,” yana shigowa gidan ta karasa cikin
kissa ta rungumesa ya dagata sama ya
manna mata kiss a goshi yace “bbyna sae
kyau kike karawa kullum,” ta hararesa tace
“sae yau ka sani,” yace “A’a bbyna ina sane,”
kinsan me bbyna na dan maki barna wllh
momy ta ban turare na kawo maki da
karambani na na bude ya xuba jikina,” ta
kankamesa ta rasa inda xata sa kanta don
murna, tace “da gske bbyna, wllh sae ka
biya ni,” yyi hanyar stairs da ita yana cewa
“naji xan biya bby nawa ne,” inteesar kam
na xaune ta jinginar da kanta jikin gado, ji
take kmr ba ita ba duk ta rasa inda xata sa
ranta taji ddi, ga alluran hana aman da yyi
mata duk ya bi ya dameta, tana neman yin
aman ma ko xata samu sauki amma ta kasa,
yunwa take ji ssae amma bbu abinda ke
ranta, ko wani abinci ta tuna sae taji amai
na taso mata jikinta yyi mugun xafi ga
kishin ruwa da take ji kuma tana tsoron
shan ruwa, ta sauko kasa da kyar ta kwanta
kan tiles din dakin ko xata ji ddin ranta,
kasa daure kishin tayi ta mike xaune tana
mayar da numfashi ta rarrafa ta bude fridge
dinta taga ba ruwa ciki sae lemo, tana
daddafa bango ta fita daga dakin ta sauka
kasa da kyar ta bude fridge ta dauki ruwa ta
sha, snn ta koma sama, dae dae kofar
dakinta taji amai frm no where ta xube
wajen ta shiga kwarara aman kmr ranta xae
fita, suna daki shi da safeena duk ta gama
rikitar da shi, ya turata da karfi ya mike
tsaye ya karasa kofa ya bude ya fita safeena
ta bi bayansa da sauri, durkusawa yyi
gabanta yana kallonta, ta fashe masa da
kuka abun tausayi ta xube jikinsa muryarta
na rawa tace “don Allah ya Aliyu ka kai ni
gida, ni wllh na gaji ko ina ciwo yake min
wayyoo mutuwa xanyi,” ya rungumeta cike
da tausayi xae yi magana safeena tace
“dear,” ya juya da sauri yana kallonta,
kallonsa kawae ta tsaya yi bata ce komai ba,
ya sauke ajiyar xuciya yana kallon Inteesar
yace “ke kuma mahaukaciyar wace gari ce
xakiyi ma mutane amai a nn, idan kina jin
amai ba sae ki shiga bathroom din ki ba,
wnn ae kaxanta ce,” Inteesar ta daga kanta
tana kallonsa, da kyar ta shiga kkrin mikewa
daga inda take wani aman ya taso mata ta
shiga kwarara sa a wajen, kuka ssae ta
fashe da ta jingina jikin bango tace “wayyoo
Abbana,” kallonta kawae ya tsaya yi ya kasa
cewa komai, ta rarrafa ta shiga dakinta ta
xube kan tile tana mayar da numfashi,
safeena da sae kallon inteesar take da
mugun mamaki lkci daya jikinta yyi sanyi ta
ma rasa tunanin da xata yi, a xuciyarta tana
cewa amae kuma? to me hkn ke nufi, ta
sauke ajiyar xuciya tana kallon Aliyu tace
“me ke damunta????
.
Aliyu ya mike tsaye yana kallon safeena yace
“bata jin ddi ne,” bae jira me xata ce ba ya
bude dakinsa ya shiga sae ga shi ya fito da
mop ya gyara wajen aman, safeena ta koma
daki da sauri hannunta na rawa ta shiga
kiran uwarta, tana dagawa tace “momy wlh
ina ga fa kmr cikine da yarinyar nn,” uwar ta
mike daga xaunen da take da sauri tace
“mene? Ke wa ya gaya maki,” a rude safeena
tace “gashi nn tana ta amai,” uwar tayi salati
tace “bari xan kiraki,” ta katse kiran. Da
daddare Inteesar na kwance kan tiles ya
shigo dakin ya durkusa gabanta yana
kallonta yace “tashi ki sha kunu na karbo
maki a gida,” ta kasa dagowa ya dagota
yana kallonta ya kauda kansa da sauri, ya
kai mata kofin baki, ta kauda kai da sauri
muryarta na rawa tace “xafi,” ya girgixa
mata kai yace “ba xafi,” ta maido da kan
jikinta na rawa ta daura hannunta kan kofin
taji ba xafi ta kai bakinta yana rike da kofin
ya shiga bata, da sauri ta cire bakinta tace
“baxan yi amai ba? ya gyada mata kai ya ci
gaba da bata, yunwa take ji ssae don hka
rabi tasha ta koma tayi kwanciyarta kan
tiles, yace “kin koshi ne ta gyada masa kai
tace ruwa xan sha, yace “aa baxa ki sha ba,”
bata ce komai ba ya dago ta mayar kan
gadon duk abinda suke safeena na lekensu,
ta koma da sauri daki har da hawayenta ta
kira uwarta tace “kai ni momy wllh na gaji,
gashi can wajenta yana lallabata yana bata
koko,” uwar tace “yi shiru safeena, daxun
nn na dawo daga wurin mutumin, ca yyi
wae duk abinda xa muyi masa a kantabaxae
taba tasiri ba sbda yana mugun son cikin nn
dake jikinta,” safeena ta dafe kirji tace “ynxu
ciki ne da ita da gske ina xaune momy,”
uwar tace “ki tsaya ki saurareni mana,”
safeena na share hawaye tace “to ina ji
momy,” uwar tace “yauwa, to ynxu ca yyi
dole sae an lalata cikin in har muna son
muga aiki yyi mugun tasiri a kansa, ynxun
ma ba wae bae yi tasiri bane, don xae dinga
lallaba ki kuma sae abinda kika ce masa xe
yi, sae dae fa hankalinsa gaba daya na
gunta sbda wnn shegen cikin, kuma fa baki
isa ki hanasa xuwa gunta ba amma, don
hka kawae ki kwantar da hankalinki jibi ki
xo mu koma kauyen yace yana jiranmu, ciki
kuma kmr ya bare ne,” safeena ta share
hawayenta xuciyarta fal murna tace “to
ngdd momyna,” ta katse kiran tana
murmushin mugunta. Da safe Aliyu ya bae
ma safeena i.v din bikin Zainab, ta tabe baki
tana hararansa tace “to ca nayi maka ban
sani bane,” yyi shiru yana kallonta snn yyi
murmushi yace “to Allah ya baki hkuri
bbyna, amma ni dae ban san me nayi maki
ba kika canxa min kwana biyu,” ya mike ya
karasa kusa da ita ya xauna yana shafa
gashinta yace “haba yan matana,” ta
hararesa tare da buga masa hannu tace “ni
ka rabu dani,” ya rungumeta yace “haba
bbyna,” kmr xata yi kuka tace “to ba kai bne
ba baka ma damu dani da lamarina ba a
gidan ba,” yace “inji wa yace maki hka,”