HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

“nawa xan baka,” yace “ki bada ko nawa

ne,” ta ciro dari biyu ta mika masa tayi

hanyar gate din shiga asibitin, gabanta ya

shiga faduwa ganin asibitin bana wasa

bane don har yafi wanda taje da xu, tana isa

reception bata tarar da patients da yawa ba

aka xo kanta, nurse din tace “yhur card

nmbr madam,” Inteesar tace “i dnt have a

card in here, nawa ne katin,” nurse din tace

“family card dubu biyar, na mutum daya

dubu uku, na Anti natal, dubu biyu,”

Inteesar ta ciro dubu uku ta mika mata,

matar tace “sunanki fa,” inteesar tace

“Fateema Aliyu,” matar tace Address fa? Da

date of birth, Inteesar ta bata fake address

da date of birth dinta, matar ta juya ta wuce,

ba ajima ba ta dawo ta mika mata katinta

snn aka dubata wata nurse ta rakata da file

dinta a hannunta xuwa office din doctor,

yana xaune yana ta rubuce rubuce farin

glass a idonsa, sae da gabanta yyi mugun

faduwa don sae taga kmr ya Aliyu barin

yanda ya hade rae da tsukekken bakinsa,

shima kyau kam ba a magana, ta karasa

office din xuciyarta na ci gaba da bugawa ta

ajiye masa file din a gabansa ta xauna kan

kujera a sanyaye tana kallonsa, yana ta

rubuce rubucensa har lkcn bae dago ba,

hkn yasa ta dan marairaice a hankali kmr

me shirin kuka tace “doctor,” sae a snn ya

dago yana kallonta yace “srry ina dan abu

ne,” ya jawo file dinta gabansa ya bude,

tana kallonsa a sanyaye tace “don Allah don

annabi taimako naxo ka min doctor,” ya

dago yana kallonta yace “taimakon me fa,”

nn da nn hawaye ya cika idonta ta rasa me

xata ce, yace “tok 2 me mana yan mata,

taimakon me kike nema, baki da kudine

kika xo a dubaki,” ta girgixa kai ta fashe

masa da kuka tace “A’a,” ya kauda kansa

yace “ni karkiyi min kuka a nn, ki fadi

abinda ya kawo ki, mijin ki fa?” a hankali

muryarta na rawa tace “ni banda miji,” ya

wara ido yana kallonta yace “wat? Amma

kin san kina dauke da juna biyu kuwa,” ta

fashe da matsanancin kuka tace “ka taimaka

min ka tausaya min ka cire min don Allah

abinda ya kawo ni knn,” yace “kina da

hankali kuwa ca aka maki ana xubar da ciki

a nn,” cikin kuka tace “nasan ka iya doctor,

ni taimakona nake son kayi don Allah,” ya

girgixa kai yace “me ya aike ki kanwata,

meyasa kika xabi ki…” da sauri ta katsesa

tace “rapin dina aka yi, kuma har yau ba a

sani ba a gida,” yace “innalillahi wa

inna’ilaihi raji’un, to don me baki fada ba a

gida” tana kuka tace “ba yrda dani xasu yi

ba wlh,” yace “to waye yyi maki,” tayi shiru

kmr me tunanin abinda xata ce nn kuma

amai ne ke taso mata, ta daure tace

“saurayina ne,” yyi shiru yana kallonta,

mikewa yaga tayi da sauri shima ya mike,

yaga ta toshe bakinta ya bude mata bayi da

sauri ta shiga ta fara kwarara amai, yana

tsaye gefenta tausayinta ya rufesa ganin

yanda take aman kmr xata shide amma bae

taba ta ba har tagama ya bata ruwa ta

wanke bakinta ta xuba ruwa a wajen ta fito

da kyar ta xauna kan kujeran ta kifa

kantakan table dinsa abun tausayi, yace “to

sae mu ce ma Allah me, wllh ban taba xubar

ma mace ciki ba kanwata,” ta dago tana

hawaye tace “plss ka taimakeni kuma ka

fadi nawa xan baka ko ba yau ba xan biyaka

don kudin hannuna ya kare,” shi dae yyi

shiru bae ce komai ba, har dae daga karshe

ya mike ya fito gabanta yana kallonta yace

“takardar meye a hannunki,” ta kalli

takardar snn tace “na scan da nayi ne,” ya

karba yanadubawa snn yace “Mrs Aliyu

kuma aka sa,” kmr xata yi kuka tace “kunya

nake ji, ace bani da miji kuma gani da ciki,”

bae ce komai ba ya maida idonsa kan

takardar yace “ya salam, yan biyu ne ae,” ta

gyada masa kai tana hawaye, ya koma ya

xauna ya dafe kansa, yace “anya kuwa xan

iya taimakon nn kanwata, rae biyu fa kuma

har kusan 2mnth,” ta fashe masa da wani

sabon kukan tace “don Allah ka rufa min

asiri,” ya mike shima da ganin sa kasan

jikinsa yyi sanyi, ya bude wani show glass

din magunguna ya shiga xaban wasu

magani har kala uku, snn ya dawo yana

kallonta rike da maganin yace “amma xan

maki allura a nn,” kai kawae ta gyada masa

tana kallonsa ya hada alluran ya juyo yana

kallonta tace “ni ba kai xaka min ba ka ba

nurse su min,” yana kallonta yace “ok ni xan

rufa maki asiri, ke kuma ki tona min nawa

ko,” da sauri tace “A’a wllh,” ta bude

cinyarta yyi mata snn ya dauko

magungunan ya bata ya gwada mata yanda

xata sha, tayi ta masa gdya har da kuka, nn

dae yyi mata nasiha ssae akan matsalar da

ta tsinci kanta a ciki, ya nuna mata ita ce me

babban laifi, ita dae hawaye kawae take har

yyi mae isar sa, yyi shiru, a hankali tace “to

nawa xan biyaka doctor,” yyi shiru yana

kallonta snn ya sauke ajiyar xuciya yace

“bana bukatan komai tunda ba aiki me kyau

nayi ba, kawae dae nmbrki xaki bani don

Allah,” da sauri tace “to xan baka amma a

kashe yakesae na koma gida na kunna,” ta

basa tsohon layinta, snn ta dada masa gdya

ssae ya rakata har gate, ya koma, ta shiga

ticycle xuciyarta fari tasa kmr an mata

albishir da aljanna ta kama hanyar gida da

magungunanta.

.

A gajiye Inteesar ta shiga gida bayan ta biya

mai adai-daita sahu kudinsa, xaune ta tar da

Safeena a falo tana cin Ayaba da gyada tana

kallon American film sae kyalkyale dariya

take ita daya kmr tababbiya, bata ko kalli

inda safeena take ba ta haura sama da sauri

gabanta na faduwa kar ta biyo ta ta ci

ubanta, don mugun tsoranta take idan su

biyu kadae ne a gida, in ko Aliyu na nn

fitsara sae wanda bata tuna ba, dat was

den, lkcin da take da lafiya knn, ynxu kam ta

kanta take ba ta tsiwa ba, Safeena ta bi ta

da kallon mamaki baki bude, dama yarinyar

nn bata gidan ashe, shine take ta xaune kmr

yar iska tana jiran jin ihunta, to ina ma taje,

ranta yyi mugun baci ta kasa cin ayaban

gabanta, tunawa tayi cewar tunda ta kwaso

rana 1st abinda xata fara bukata shine

ruwa, hankalinta ya kwanta tunanin hkn da

tayi, to amma Allah yasa a fridge ruwan yake

kar taga abinda ke ciki don inda sanyi

baxata taba lura da komai ba, inteesar kam

na shiga daki ta ajiye magunguna da

takardar scan dinta a kan gado, katunan

asibitin dama tun a hanya ta watsar da su,

ta bude fridge dinta da sauri tana haki xata

dauki ruwa ta sha taga bbu ruwa, ta yarfe

hannu kmr xata yi kuka to ynxu ya xata yi

ga wancan mayyar a falo taje tayi mata duka

a bnxa, ta juya xata shiga bayi tasha ruwan

ganin bata da wani alternative ta hango

goran ruwan da safeena ta ba Aliyu ya

kawo mata a bedside drawer, ta karasa da

sauri ta dauki ruwan taji shi kmr ruwan

dumi, bata damu ba ta kai bakinta xata sha

taga abubuwa na yawo a ciki kmr an xuba

kasa, idan ma baka kura ido ba baxa ka lura

da hkn ba, ta dauki dayan ma tana kallon

kasan ruwan ta gansu kwance ta girgije ta

ga suna ta yawo, ta yatsine fuska ta isa

bathroom dinta ta tsiyaye duka ruwan guda

biyu a bath tub snn ta koma daki ta dauko

cup ta dibi ruwa a famfo ta sha ta koma ta

kwanta a gajiye, a hka bacci mai nauyi ya

kwasheta ba tare da ta shirya ba, shafa

cikinta da taji ana yi a hankali ne yasa ta

bude idonta da sauri suka yi ido hudu da

Aliyu xaune gefenta ta shiga kkrin mikewa

xaune ya taimaka mata yana kallonta yace

“kin ci abinci kuwa don yau na xo duba

bbyna ne hope kin shirya?” ta juya ta kalli

agogo da sauri taga karfe takwas na dare,

mikewa tayi da sauri taje ta xubar da yawun

bakinta ya rikota yace “ina xa ki,” ta buge

masa hannu ya saketa ta karasa bakin kofar

bayin ta juya tana hararansa,

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button