HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

sa’ar uwarki bace bare……” bata rufe baki ba

Inteesar ta sauke mata tagwayen mari masu

rae da lfya nn da nn fuskarta ya koma ja

don axaba, ta dafe kuncinta a gigice tana

kallon Aliyu da ya jingina jikin bango

rungume da hannayensa yana kallon

Inteesar da mamaki tace “wat? She slapped

me Hydar” Inteesar tace “ae kadan ma kika

gani,” bata jira me Aliyu xae ce ba tayi kanta,

inteesar na ganin hka ta fasa ihu a tsorace

tayi hanyar bathroom, safeenah ta fixgota ta

buga ta da bango ta shaketa tana huci snn

ta shiga dukanta kmr an aikota Aliyu yyi

kansu da sauri ya fixge safeenar ya watsa

mata mari ya buga ta da bango yana huci

yace “don ubanki kasheta xakiyi ne,”

Safeena tayo waje da ido tana kallonsa da

mamaki, Inteesar ta sulale kasa gabanta na

faduwa tana kallonsu, Safeenah ta girgixa

kai ta fashe da kuka tana kallon Aliyun, ya

saketa ya dafa bango tare da sauke ajiyar

xuciya, can ya dawo gabanta a hankali yace

“meyasa xaki kulata Safeenah baki ga

yarinya bace warce bata san ciwan kanta

ba, bbu abinda ta sani nn da kike ganinta

she’s just a kid,” Inteesar ta mike tsaye tace

“ku dae ne baku san ciwon kanku ba amma

ni nasan ciwon kai na,” Aliyu ya bude baki

da mamaki yana kallonta, tayi hanyar

bathroom da sauri xata shige ya bita ya

fixgota a fusace, ta fasa masa ihu tare da

durkushewa a kasa tace “wayyoo Abbana,”

ya durkushe shima da sauri gabanta yana

kallonta yace “me ya faru?” ta dago tana

kallonsa kmr xata yi kuka tace “to ba kai bne

xa ka doke ni

.

Aliyu yyi kwafa ya mike tsaye, ita ko ta ja da

baya daga xaunen da take tana goge

hawayenta, ya juya yana kallon Safeena

dake hawayen takaici xae yi magana ta juya

da sauri ta bar dakin yaji ta bude kofar

dakinsa ya gane jakarta xata dauka a ciki ta

bar gidan, ya juyo yana kallon Inteesar da ta

bi ta da harara, ya sa kafa ya haureta yace

“xan babbalaki a gidan nn wllh idan kika yi

wasa,” ta mike tsaye da sauri tayi tsaki can

ciki ta koma kan gado ta xauna tana ci gaba

da share hawayen fuskarta, danna bell din

gidan da aka yi yasa ya juya ya fita daga

dakin dae dae lkcn da Safeena ma ta fito

daga dakinsa rike da handbag dinta, yace

“haba bby ina kuma xaki?,” ko kallonsa bata

yi ba ta fara sauka daga stairs, ya bi ta da

sauri yana kiran sunanta,tsaye suka ga

Hajiya a falon tana kare ma ko ina kallo

fuskarta a tamke, ya juya da sauri ya koma

dakin Inteesar, tana nn yanda ya barta ya

karasa gabanta yana kallonta ya kama

hannunta ta fixge tana hararansa tace

“meye hka,” ya buge bakinta ya fixogata ya

bude bathroom ya tura ta ciki snn ya kulle

da makulli ya cire makullin yasa a aljihu,

kofar ta shiga bubbugawa tana kuka, ya fice

daga dakin ya sauka downstairs da sauri,

tsaye yaga safeena kusa da Hajiyan tana

mata magana tana kuka, ko me take ce

mata oho, ya karaso yana kallonsu Hajiyar

dake ta faman huci tayi hanyar stairs kmr

xata tashi sama, ya juya yana kallon

safeenar yace “me kika gaya mata,” ta galla

masa harara tace “meye baxan gayamata

ba,” yace “haba safeenah kin san fa ina

sonki kuma dae kinga abinda na mata daxu

a kan rashin kunyar da ta maki,yarinyar ce

bata jin magana wllh ban san yanda xanyi

da itaba,” tace “dnt tell me dat kai dae kace

ka fara sonta kawae,idan ba hka ba yarinyar

dake mugun tsoranka kmr mutuwalkci daya

xata rainaka hka idan ba wani abun ya

shigatsakaninku bane kana xuwa gurinta

da daddare karban sweet tunda dae kai a

wnn bangaren baka da maraba da maye,”

yace “ya salam, haba safeena wllh bbu

abinda ke shiga tsakaninmu me take dashi

da xata bani, baki yrda dani bne, wllh

Abbana ne yasa ta rainani hka ke ma kinsan

ba wasa da ita nake ba,” safeena taki cewa

komai sae tabe baki da tayi, ko minti biyar

ba ayi ba Hajiya ta sauka tana huci tace

“kaban mamaki Aliyu ban xaci hka daga

gareka ba,” sae kuma ta fashe da kuka “ni

dama nasan cika bakin naka na kwana biyu

ne sae sun juya min kanka, na shiga uku ni

Aisha,” safeenah tace “no Hajiya shi ba

ruwansa ae bae yi supportn din ta ba, har

dukanta ma sae da yyi amma hkn bae sa ta

daddara ba, ina ga kmr a gida ake xugata”

Hajiya kmr xata hadiye xuciya don bakin ciki

tace “to na shiga dakin ban ganta ba kuma

ai,” Aliyu yace “nima na shiga ynxu nace ta

tafi gida ban ganta ba,” Hajiya tace “xata ko

ci ubanta shegiya tsinanniya, daxu fa a

gabana Alhaji yace xainab taje tace ta dawo

gida taki dawowa, ita ta samu gidan hutu

ko to wlh ba gidan dana ba don ubanta

kuma idan Allah ya yrda baxa ki shigo ki

sameta a gidan nn ba Safeena,” safeena tayi

murmushi tace “to Hajiya naji ddin jin hkn,”

Hajiya tace “to ya shirye shirye safeena, kin

xo ganin Aliyun ne, shi me ya hanasa xuwa”

safeena tace “ehh dama yace na xo na xabi

dakin da nake so ne, kuma nace wanda take

ciki ne yyi min,” Hajiya tace “to ae shknn sae

yasa ta fiffito da kayan nata, abinda ma ba

samunta xaki yi a gidan ba ae Alhaji ya nuna

kawae ta dawo gida” Aliyu ya juya ya koma

sama ya shiga dakin nata, ya ciro makulli ya

bude kofar bathroom din, ta mike tsaye a

tsorace da ganinta kasan kuka ta ci, ya

karaso yana kallonta ya galla mata harara

yace “uban me aka maki munafuka,” ta

girgixa kai a tsorace xata yi magana suka ji

muryarsu alamar suna haurowa sama, ta

shiga yarfe hannu tana hawaye tace “wayyo

tsoro nake ji xata dawo,” ya juya yana kallon

kofar dakin, yaji safeenah na cewa “bari mu

je dae ki gani Hajiya” da sauri Aliyu ya rufe

kofar bayin ya sa makulli ya koma baya ashe

tana dab da shi ya bugeta tayi baya xata

fadi yyi hanxarin rikota ya rungumeta,

taboye fuskarta a kirjinsa tana kuka a

hankali har wani rawajikinta yake, su Hajiya

suka bude kofar dakin suka shigo safeena

na cewa “ban ma duba bathroom din ba

wllh,” Hajiya tace “ehh duk sae mu duba

ynxu,” xamowa Inteesar ta shiga yi daga

jikinsa ya bita ya riketa yana mata wani

mugun kallo, a hankali cikin muryar kuka

tace “tsoro nake ji,” ya mike tsaye ya dagota

jin suna bude drawers dinta yasa ta girgixa

masakai taki mikewa tsaye, taka kafarta yyi

yana mata mugun kallo ba shiri ta mike har

tana bugesa makullin hannunsa ya fadi,

yasa kafa da sauri ya take amma duk da hka

sae da yyi kara,ta toshe bakinta a tsorace

tana harharde kafa ta rikesa tace “wayyo ya

Aliyu fitsari xanyi,”

.

Safeenah tace “ina ga kamar fa da mutum a

bayin can,” Hajiya tayi shiru tana kallon

bayin snn ta karasakusa da bathroom din ta

murda kofa ta ji shi a rufe, tana kallon

safeena tace “a rufe yake ma,” safeenah ta

karaso ita ma ta murda taji shi a rufe, ta sa

kunne ko xata ji motsi, Hajiya tace “to wae

ma ina Aliyu yyi ne ban gansa ba,” Aliyu ya

tsura ma kofar ido yana kallo, ita ko Inteesar

sae yarfe hannu take hawaye na bin

kuncinta tanabubbuga kafa a kasa a

hankali, har gobe ita dae tasan baxata daina

tsoron Hajiyar nn ba, suka ji Safeenah tace

“bari naje naga ko kofar iri daya ce da na

dakinsa na dauko tasa makullin,” Inteesar ta

dafa sa a tsorace tace “nashiga uku wayyo

Abbana,” har wani bari jikinta yake, ya

riketayana kallonta yace “xaki sha mari, idan

baki rufemin baki ba,” ta sa hannu ta toshe

bakin jikintana rawa, hajiya kuwa na ta

bude buden drawersdin dakin tana ta xage

xage ita kadae harsafeena ta shigo rike da

makullin, Hajiya tace “kinsamu,” safeena tace

“eh iri daya ne, bari mu budemu ga,

munafuka kila tana ciki,” Inteesar ta

kamohannunsa hawaye ya gama wanke

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button