INTEESAR 3

mata fuskamuryarta na rawa kmr mae rada
tace “ya Aliyuwllh fitsari xanyi,” ya jawota
yana kallonta yashiga xuge mata xip din
skirt dinta, ta rike skirt din da sauri tana
xaro ido, ya galla mata harara murya can
kasa kasa yace “ba fitsari xaki yi ba,” ta
girgixa masa kai sae kuma ta gyada kan da
sauri kmr wata wawuya, ya xuge mata gaba
daya Zip din ta rike hannunsa da sauri tana
xaro ido, suka ji Safeena na kkrin saka keyn
cikin kofa, ta rungumesa tana kuka a
hankali tace “ya Aliyu wllh dukana xasuyi
tsoro nake ji,” shima ahankalin yace “ae
gwara su doke kin ni da kaina ma xan bude
masu kofar idan sun kasa,” ta shiga girgixa
masa kai cikin tashin hankali tace “A’a don
Allah kayi hakuri ka kai ni gidanmu yau
Abba dama yace na dawo,” safeena dae na
ta kiciniyar bude kofar Hajiya na taya ta, a
hankali Aliyu ya bi skirt dinta da ya shiga
xamewa daga jikinta da kallo har ya sauka
kasan bayin, ya tsura ma laps dinta da
kafafuwanta ido, don tsabar tsoro bata ma
lura da hkn ba ganin wani irin kallon da ya
shiga mata yasa ita ma ta kalli inda yake
kallo, ta durkusa da sauri tace “na shiga
uku,” ya dagota, nn da nn yanayinsa ya
canxa tace “wayyo Abbana……” a hankali kmr
wan mashayi yace mata “ae baxa su iya
budewa ba tunda ba makullin bane dnt….”
bae karasa abinda xae ce ba ya shiga kissin
dinta kmr xae cinyeta, ta shiga turasa da
karfi suka xube kasa, bata san lkcin da ta
fasa wani ihu a tsorace ba jikinta na rawa.
Safeenah ta juya da sauri tana kallon Hajiya
tace “ba nace maki tana ciki ba” Hajiya ta
shiga buga kofar da sauri tana cewa “don
ubanki fito ki bar gidan nn kar na kasheki
shegiya munafuka, gidan da na yafi karfinki
wllh” a tsorace cikin kuka ba tare da ta
shirya ba tace “kiyi hkuri mumy xan…..” buge
mata baki Aliyu yyi da karfi ya mike tsaye
yana kallonta ya sa kafa ya haureta, ta toshe
bakinta ta koma baya da sauri hawaye na
cigaba da bin kuncinta, safeenah tace
“Hajiya kawae mu kira kafinta ne ya balla
kofar don ba budewa xata yi ba,” a fusace
Hajiya tace “to wae ina Aliyu ne, ya xo ko
xae iya ya bude don wllh wllh yau sae ta bar
gidan nn don ubanta,” safeena ta ciro waya
tace “bari na kirasa,” yana jin hka ya ciro
wayarsa da sauri ya kashe, safeena tace
“kinji tsiya wae a kashe yake,” nn Hajiya da
safeena suka dinga xaginta suna cewa ta
bude kofar ta xo ta wuce gida kar su balla
su kasheta, ita dae bata ce komai sae kukan
da take yi a hankali, shi ko Aliyu na tsaye sae
kallon kofar yake yana girgixa kai, sun kai
kusan minti goma a dakin suna abu daya
daga bisanni suka bar dakin Hajiya nacewa
“ae yau da ta kwana gidan nn gwara gidan
ya babbake, bari muje mu samo kafinta ya
cire kofar kawae, shi kuma Aliyu don tsabar
wlknci ficewa yyi ya bar gidan ga yar iska ta
xo” Safeena tace “ni wllh Hajiya tsoro ma
Aliyun nn yake bani,” yana ji sun fita daga
gidan gaba daya ya juya yana kallon
Inteesar da ta xama kmr wata marainiya ya
daga hannu xae xabga mata mari ta fasa
ihu sae kuma ya fasa, ya fixgota yana mata
mugun kallo yace “daga yau kika sake bara
min wnn shegen bakin naki kmr na xaki a
gidan nn sae na cire maki hakora wawiya
kawae,” yana kaiwa nn ya bude kofar ya fice
ya bar ta nn durkushe tana kuka, direct gun
mai gadi ya nufa yace “kar ka bude ma
kowa gate ya shigo gidan nn, snn kar ka
bari ta ciki ta fita” mai gadi yace “to yallabae,
snn ya shiga motarsa ya bar gidan shima,
hka Inteesar ta yini tana kuka ranar gashi
mai gadi yaki barin ta fita, tsoranta daya kar
su Hajiya su dawo, cikin ikon Allah kuwa
bata ga sun dawo ba, har ta kwanta ranar
Aliyu bae dawo gidan ba. Yau tana xaune ita
kadae abun duniya ya isheta rabonta da
Aliyu tun ranar da Hajiya ta xo gidan aka yi
wnn draman gashi yau kusan kwana uku,
budewar kofar dakinta yasa ta mike a
raxane don ynxu ba karamin tsoron gidan
take ba, Zainab ce ta karaso tana kallon
Inteesar tace “wae dama ashe aure Aliyu
xae yi Inteesar,” jikin Inteesar yyi sanyi kmr
lkcn ta fara jin xancen, tayi shiru bata ce
komai ba, ganin Zainab ma tayi shiru yasa
tace “wa ya gaya maki,” Zainab tace “yau
Abba ke gaya ma Inna wae ashe ma saura
sati daya, tun safe inna ke kuka tana tsine
tsine a gidan wae xamanta ya xo karshe a
gidan,” Inteesar ta xauna gefen gado bata
sake cewa komai ba, Zainab tace “in ni ce ke
Inteesar wlh baxan xauna gidan nn ba,
infact na gama auren ma gaba daya, duka
duka watanku nawa da auren ko three
month fa bae cika ba,” budewar kofar dakin
yasa suka juya da sauri suna kallon waye,
Aliyu ne ya shigo dakin yana ma Zainab
wani irin kallo, nn da nn hanjin cikinta ya
kada.
.
Zainab ta dauki mayafinta gabanta na
faduwa ta kalli Inteesar tace “na tafi
inteesar, inna tace na xo nace maki ki hada
kayanki tana nn xuwa,” tana kai wa nn ta
juya ta dake tana kallonsa tace “ina yini
yaya,” bae tanka mata ba sae dae har lkcn
kallonta yake, ta bi ta gefensa xata wuce ya
cakumota ya watsa mata mari cikin tsawa
yace “daga yau, na sake ganin shegun
kafafunki cikin gidana wllh sae na ji maki,”
kuka ta fashe da tace “ni me nayi maka xaka
mareni hka wlh sae na gaya ka da Abba,”
wani marin ya kai mata snn ya fixgota ya
shiga janta har suka fita daga gidan, ita dae
Inteesar bata ce komai ba sae kifa kanta da
tayi kan gado tana kukan da bata san
dalilinsa ba, suna isa gate Aliyu yace
mamaigadi “kar ka sake barin yarinyar nn ta
shigo gidan nn,” mai gadi yace “to yallabae,”
snn ya jefar da ita waje ya rufe gate din ya
koma cikin gida. Washegarin ranar da
daddare Inteesar na gaban madubi ta fito
daga wanka knn tana shafe shafenta gaban
madubi wayarsa dakegunta yyi ring ta duba
ta gane nmbrsa ce dayan, ta daga yace “ina
jiranki downstairs,” da kmraxa ta je ba sae
kuma ta dauki Hijab dinta har kasa ta sa snn
ta sauko downstairs yana xaune remote a
hannunsa, yana daura idonsa kanta ya daka
mata tsawa “ke daga yau kika sake sa irin
wa innan hijaban a gabana sae na ci ubanki
daga ke har hijabin, wawuya kawae get
out,” ganin bbu alamar wasa tattare da shi
ya sa ta koma sama ta sa kayan barcinta mai
dan mutunci don dama xani kadae ne
jikinta snn ta sa gashinta cikin net ta sauko
kasa fuskarta a daure, kallo daya yyi mata ya
dauke kansa yace “ga kayanki nn ki kwashe
su gabana,” ta tsura ma akwatinan da ya
nuna mata ido snn ta dake tace “na me,” ya
galla mata harara yace “na xubar wa, c’mon
kin xo kin kwashe su gabana ko sai na bata
maki rae” ta girgixa kai tana kkrin mayar da
hawayenta tace “na yafe bana so, ka kara
mata a nata,” tana fadin hka ta juya da sauri
ta koma sama, ya bi ta da kallo, kan gado ta
fada ta fashe da kukan takaici tana data
sanin kin bin Zainab da tayi ranan, don dae
ko hauka yake baxae je yace xae daukota
ba, Aliyu ya cuceta ya walakantata bakin
cikin ta daya ynxu ya raba ta da budurcinta,
hka ta kwana ranar tana abu daya.
Washegari da safe ya shigo dakin yana
kallonta bbu yabo bbu fallasa yace “ki shirya
anjima xa a raka ki registration na Jamb,”
yana kai wa nn ya juya xae fita ta mike da
sauri tace “bbu inda xa ni wllh,” ya juya yana
mata wani mugun kallo yace “to sae me, me
xa a fasa mutuwan ko hisabi, kar Allah yasa
kije din jaka kawae” ta fashe da kuka tace
“ni a jaka bace wllh, ka jira jaka na nn
shigowa nnba da ddewa ba,” ya karaso
cikin dakin ya kwashe ta da mari ta fasa ihu
tana kiran Abbatace “Allah ya isana ban yafe