INTEESAR 3

kuma mai son ganin ya’yansu, inna ta gama
ta mike ta koma kan gado tace “bari na dan
runtsa kafin nn kin gama hada kayanki,”
Inteesar dae bata ce mata komai ba har ta
fara bacci, ta kalli agogo ta ga biyar ya gota
ta mike a sanyaye ta shiga kitchen tana
tunanin abinda inna ta gama gaya mata
ynxu, to ynxu knn hada kayan nata xatayi
gaba daya su koma gida, jikinta ba kwari ta
shiga girka mata tuwan shinkafa da miyar
vegetable don tana da kayan girkin gaba
daya a deep Freexer, sae kusan Maghrib ta
gama komai snn ta koma daki tayi wanka
tayi alwala ta fito ta tada inna tayi sllh, karfe
bakwae da rabi ta shigo ma da inna abinci
inna tace “uban wa yace kiyi girki mu da
xamu bar gidan ynxu, kin gama hada kayan
naki” ta hade rae tace “to inna ki ci abinci
dae tukunna mana,” inna ta sauko tace
“Atoh don xaman ki ya xo karshe a gidan nn
yyi ta xama da amaryar tasa, wae in
tambayeki wnn me sa kayan ‘yar bbyn mai
kaman xabiyar nn ce xae auro,” Inteesar ta
gyada mata kai kawae, inna tayi kwafa tace
“xasu ci ubansu,” snn ta fara kai loman
tuwo, a tare suka gama cin abincin da inna
ta kwashi kwanukan ta kai kitchen ta shiga
wanke wanke ta gama ta fito knn Aliyu ya
shigo gidan, suna hada ido ta dauke kanta
da sauri tayi hanyar stairs yana yatsina
fuska yace “wa yace kiyi girki da kifi a gidan
nn, kinga ina son jin warin kifi?” tayi masa
wani mugun kallo ta haura sama ta bar sa
nn tsaye, ko da ta koma ta tarar inna na
shafa’i da wutr, ta shiga bayi ta wanke baki
snn ta fito ta xauna gaban madubi tayi
shafe shafenta ta saka kayan barcinta ta
kwanta don tayi isha, inna na idarwa tace
“to ynxu dae tunda dare yyi, sae mu bari
gobe da sassafe mu bar gidan nn, shi kuma
wnn yaro dama baya dawowa gida ne naji
shiru har ynxu, ko dama ke daya ke rayuwa
cikin gidan,” Inteesar bata tanka ta ba tana
ta game da wayar Aliyu, inna ta tabe baki
tace “to Allah shi kyauta, ynxu dae kije ki
hado min tea don idan ban sha ba bana jin
ddi” Inteesar tace “kai inna duk tuwon da
kika ci,” inna tace “naga dae ba ke ke
siyowa ba jikana ke siyowa,” inteesar ta
harareta ta mike tayi hanyar fita xata je
hado mata tean, tana bude kofar ta kusan
cin karo da Aliyu dake labe jikin kofar, shi
ma xuwansa knn, suka xaro ido a tare xata
fasa ihu don ba karamin tsorata tayi ba
kuma bata yi xaton ganinsa gurin ba yyi
saurin fixgota ya rufe kofar
.
.
Inteesar ta turasa xata koma cikin dakin ya
rikota da sauri ya toshe bakinta ya ja ta
suka shiga bedroom dinsa ya tura kofan ya
jingina jikin kofar yana mata wani irin kallo,
tace “meye hka ni ka bude min kofa na fita,”
yace “hakkina nake so ki bani yau,” ta xaro
ido gabanta na faduwa tace “meye
hakkinka kuma,” yace “bari na nuna maki,
yyi kanta ta koma baya da sauri tana cewa
“wllh xan maka ihu idan baka bude min
kofa ba,” a tsorace tayi maganar ya galla
mata harara yace “kiyi mana,” ta girgixa
masa kai kamr xata yi kuka tace “don Allah
kayi hkuri tea fa xanje na hada ma inna,”yyi
murmushi yana kare mata kallo, rigar bacci
ne sky blue mara nauyi iya gwiwa a jikinta
mai hannun singlet, ta saka gashinta cikin
net, ya lumshe ido yace “bani hakkina tukun
sae kije ki hada mata kitchen din gaba daya
ma,” xata yi magana ya daga ta sama kamr
wata yar bby sae kan gado, ba karamin
tsorata tayi ba cikin muryar kuka tace “ya
Aliyu don Allah ka bari ni ban san me kke
nufi ba,” ya cire jallabiyar jikinsa yana
kallonta ya ajiye yace “xan gwada maki
abinda nake nufi,” xata sauko daga kan
gadon ya danneta tace “wayyo na shiga
uku,” kissin dinta ya shiga yi yana rungume
da ita, duk ta gigice ta shiga turasa amma
yaki sakinta ya shiga romance dinta, kuka
ssae ta shiga yi ganin abun nasa ba na
wasa bne, suka ji inna ta bude kofar dakin
Inteesar din ta fito tana cewa “yau naga
rayuwa daga xuwa a hado min tea shiru
har ynxu,” inna ta rike haba tace “lau ko dae
shafe shafen nn da naga tana yi daxu gun
mijinta xata” sae kuma ta fita ta samu mai
gadi tana kallonsa tace “kai mara mutunci
mai gidan ya dawo ne,” da kmr baxae kulata
ba sae kuma yace “ehh” tace “amma
yarinyar nn anyi yar bnxa gun mijinta ta tafi
ta barni,” ta koma ciki ta hada tean da kanta
ta koma daki tace “ikon Allah, amma wnn
anyi munafuka” Inteesar na jindawowanta
cikin kuka tace “kayi ma Allah ka kyaleni na
kai mata abinda ta aikeni,” Aliyu bae ma san
tana yi ba lkci daya yanayinsa ya canxa ya
xaman mata kmr wani xautattce, duk ita ma
ya bi ya kashe mata jiki ganin ya soma
rabata da kayanta yasa ta kankamesa jikinta
na rawa tace “don Allah ka bari ya Aliyu ka
tausaya min wllh tsoro nake ji,” ya girgixa
kai da kyar yace “plss fateema ni ma ki
tausaya min,” cikin kuka tace “wllh baxan
iya ba,” murya can kasa yace “don Allah fa
nace maki,” ta shiga turasa jikinta na rawa
tana kuka tace “wayyoo tsoro nake ji don
Allah kajitausayina wllh bna so,” ya fada
gefentayana mayar da numfashi, ganin tana
nemansauka daga kan gadon yasa ya
fixgota ya rungumeta, cikin shessheka tace
“don Allah kaji tausayina ka bari,” da kyar
yace “bbuabinda xan maki,” duk da hkn
bata kwantar da hankalinta ba sae kuka
take, shi dae yana rungume da ita idonsa a
lumshe, hkn yasa tayi shiru sae ajiyar
xuciyar da take,suna nn a hka har bacci ya
dauketa, ya kwantar da ita ya lulluba mata
bargo ya koma dayan side din jikinsa a
mace ya kwanta, hka ya kwanta ranan a
wahale da ciwon ciki, ita ko tana ta bacci
abunta, cancikin dare ganin bacci ya
gagaresa yasa ya mike ya koma falo ya sami
lime ya sha ya kwanta, da asuba ruwan
sanyi gora guda ya tashe sa
.
Aliyu ya mike xaune
da sauri yana kallon inna a fusace yace
“meye hka,” tace “so nake kasan naxo
gidanka,” yyi tsaki ya mike tsaye yyi hanyar
stairs ya bar ta nn tsaye tana dariya, yana
shiga dakinsa ya tarda Inteesar ta fito daga
wanka knn, ya kalli agogo yaga biyar saura
minti goma, ta kasa karasowa cikin dakin
dan towel dinsa ne jikinta, bata so ya shigo
ya tarda ita a dakin ba kuma wae nn ita
dubara xata ma inna kawae sae dae ta farka
ta ganta kwance dakin, bae sake kallonta ba
ya shige bathroom, ko me ya tuna sae kuma
ya fito da sauri ita ko har ta isa kan gado ta
sa hannu xata dauki rigar baccinta ta
sakasae ta koma dakinta, ya karasa kusa da
gadon shima ya daura hannu kan rigar
baccin yana kallonta, ta cire hannunta ta
mike tsaye ya dauki rigar da net dinta yyi
hanyar bathroom da shi ya bude washin
machine ya jefasu ciki snn ya rufe kofar
bayin, duk tana kallon abinda yake yi taji
kmr ta fasa ihu, tasan iskanci kawae yake
son mata, ta kalli towel din jikinta ynxu haka
xata fita, ita gashinta dake jike ma yafi
damunta, Allah dae yasa inna bata tashi ba,
ganin kmr tana bata lkcn ta kar inna ta tashi
yasa ta fita da sauri ta bude kofar dakinta a
hankali ta shiga, xaune ta tarda inna kan
darduma da casbi a hannu ta saka Tv a
gaba ko ya aka yi ta kunna oho, inteesar taji
kmr ta nutse don kunya inna ta kalleta ta
tabe baki tace “ban san baki da kunya ba
Inteesar sae yau, idan ba rashin kunya ba
kina ganina a gida ki tafi turakar mijinki ki
kwana daga cewa ki kawo min tea, da kika
tashi dawowa kuma sae ki dawo mun
daure da tawul,” Inteesar ta galla mata
harara tace “ku ji min tsohuwar nn me xan
maki idan ban tafi gurin mijina ba to,” inna
ta bude baki, Inteesar tayi dariya ta dauki
xani ta cire towel din jikinta ta daura, inna