HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

tace “ae ba dan jiya dare yyi ba da baxa ku

tashi ku tarar dani gidan nn ba, inteesar

bata tanka ta ba ta dauki Hijab ta sa ta tada

slh, ko da ta idar ta gaida inna maimakon ta

amsa sae ca tayi “ni tashi ki hada min kayan

karyawa nayi na bar gidan nn tun kan na

fara ganin abinda yafi karfina,” inteesar xata

yi magana Aliyu ya bude kofa ya shigo dakin

yana kallon inna, daga tsayen yace “an tashi

lfya,” inna ta galla masa harara tace “ban

tashi ba, hka kke gaida uwarka,” Aliyu yace

“har gida xan xo na rama abinda kika min

daxu wllh,” Inteesar ta mike ta fita daga

dakin ya bi ta da kallo ya tabe baki yana

kallon inna yace “yar nn bakuyi mata trainin

me kyau ba a gida, bata san ta tashi ta gaida

mutum ba da safe,” inna tace “ae gun

uwarka ta gaji hka, wae ni Aliyu ya naji

shiru har ynxu ban ganta da ciki ba,” Aliyu

yace “ita ce tace bata son Haihuwa,shine ma

yasa xan auro warce ke son Haihuwan”

inna tayo waje da ido tace “kmr yaya,” xae yi

magana wayar inna ta cika daki da ruri ta

daga da sauri tare da cewa “salama

alekum,” ya mike ya fice daga dakin, kitchen

ya sameta tana hada ma inna break, ya

karaso kusa da ita yana kallonta yace “ke

gidanku ba a koya maki idan kin tashi da

safe kiyi gaisuwa ba ko,” ta tabe baki bata

ko kallesa ba bare ta basa amsa, kmr xae yi

magana sae kuma ya fasa ya matsa dab da

ita yace “gobe xa a xo ayi ma amaryata

danki, kuma tace dakin da kike ciki take so

don hka nake so kije ki fara fiffito da

kayayyakin dakin ki xaba wani dakin ki

xuba su ciki,” tayi yar dariya bata ce komai

ba, yace “hope dats clear,” tayi masa wani

mugun kallo ta juya xata fita daga kitchen

din ya kamo hannunta.

 

Inna na xaune a daki tana kallo bayan ta ci

tayi kat, inteesar kuwa na wanke Bathroom

Aliyu ya shigo yana kallon inna yace “inna xo

mu je indan xaga dake gari mana tunda ina

gida yau,” inna na kallonsa da mamaki don

daxun nn suka gama fada tace “kai da

gske? Amma fa ba tukin nan taka ta

ganganci xaka yi dani ba fa,” yace “wllh a

nutse xan tuka ki,” ta mike da sauri tana

gyara daurin dankwalinta tace “to ita

Inteesar ita kadae xa mu bari gida, wae ma

to wa xae je ya kwaso min kayana ne,” yace

“ehh xan kira Zainab ta kwaso maki, inna

tace “Inteesar ke baxa ki je bane, Aliyu yace

“ki dae gaya mata me xata girka maki kafin

mu dawo,” inna tace “to kiyi min tuwan

semo da miyar kubewa,” inteesar ta fito

tana kallonsu, ko kallonta inna bata yi ba

tace “sae mun dawo,” ta fice Aliyu ya juya ya

galla mata harara snn ya fice shima, mai

gadi na bude masu gate tace “yauwa Aliyu

wnn ba mutumin arxiki bne jiya kokuwa ya

dinga yi dani ka koresa,” yace “to inna,”

suna ta tafiya suna hira inna sae kyalkyale

dariya take duk da Aliyu bae ga abun dariya

ba don hiran ma ba ganewa yake ba, tafiyar

kusan minti talatin suka yi snn yyi parkin

yana kallon inna yace “to fito in siya maki

nama,” inna ta fito da sauri tace “yauwa dan

albarka” tana kare ma inda suke kallo

bakinta a wangale, can sae fara’ar dake

fuskarta ya bace tace “nn ae anguwansu

farida ne Aliyu,” yace “yauwa ashe kin gane,

kuma nasan xaki iya gane gida daga nn

kina shan kwana xa ki ga gate, in kin koma

sae kice da Haisam ya siya maki naman don

ban fito da kudi ba” yana kai wa nn ya shige

motarsa yyi gaba inna ta fasa ihu tana salati,

mutanen dake gun suka taho da sauri suna

tambayar lfya. Inteesar na kwance da

daddare ya shigo gidan ita dae tasan bbu

maganar dawowan inna gidan, tana ji ya

bude dakinsa ya shiga, ta mike xaune ta

rafka tagumi tana naxarin abinda yace mata

daxu da safe ita har lkcn ta kasa gaskata

wae Aliyu aure xae yi nn da kwana hudu,

tunanin hkn yasa hawaye ya cika idonta,

tana nn xaune har kusan karfe daya ganin

bacci ya kaurace mata yasa ta mike a

sanyaye ta shiga bathroom ta dauro alwala

ta fito ta fara sllhn dare. Da safe tana gaban

madubi tana gyara fuskarta ya shigo dakin,

1st tym in history Aliyu ya shigo mata daki

da sallama ta amsa ba tare da ta kallesa ba

yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace

“kina jina, ki kama kanki safeenah xa su xo

gidan nn anjima don nasan baki da kunya,

infact bance ki fita ba ma,” tace “akan me

baxan fita ba? Wllh bbu abinda xae hanani

fita,” yace “shknn, ni kuma xan ce mata duk

abinda kika yi mata tayi min maganinki” ya

juya ya fice daga dakin bayan kmr minti

goma ya dawo yana kallonta yace “kinga

dakina yyi kama da dakin kaya, c’mon kin

wuce kin dauke min kayanki da kika ajiye

min a ciki ko sae na bata maki rae,” xata ce

wani kaya sae ta tuna kayan baccinta dake

dakinsa ta mike fuskarta daure ta fita tayi

hanyar dakin ya bita a baya tana shiga

dakinsa ya jawo kofan yasa key, ta juya da

sauri tana kallon kofar ta shiga bugawa

tana cewa “meye hka,” yace “hka xaki tsaya

har sae na dawo,” ya rufe nata dakin ma da

key snn ya fice ya bar gidan, kuka ta fashe

da ta durkushe tana kare ma dakin kallo,

sae a snn ta lura da kayan tea da cakes din

da ya ajiye mata kan fridge sae plantain

chips, karfe sha biyu taji ana shigowa gidan

da motoci ta mike da sauri don bayan ta

gama cin kukanta ta gaji kwanciya tayi, ta

karasa jikin window taga manyan motoci

shake da kaya har kusan guda uku, wasu

lafiyayyun motoci suka shigo gidan, manyan

mata kusan su goma suka fito suna

daddaga hanci, sae ga wata motar ma ta

shigo safeena da kawayenta suka fito daga

cikin motar tana gwada masu ta inda xa su

bi su shiga gidan, tuni aka fara sassauke

lafiyayyun funitures din da aka shigo da,

Inteesar ta sake labulan a sanyaye ta koma

kan gado tayi kwanciyarta tare da lumshe

idonta da taji na neman kawo kwalla, duk

suka cika gidan da hayaniya wasu na sakin

magana, ana ta shigo da kaya. Ko minti sha

biyar ba ayi da shigowarsu ba Anty Nafeesa

da Zainab suka shigo gidan, suna shiga falo

duk aka juya ana kallonsu, batare da Anty

Nafeesa ta kallesu ba tace Sannunku fa,

Zainab kuwa dama ko kallonsu bata yi ba,

Safeena dake kwance kan kujera da

kawayenta suna ta hira da shewa ta bi su

da wani irin kallon raini hka ma iyayen nata,

cikin daga murya Anty Nafeesa tace “to ina

uwar gida sarautan mata kuma ran gida

take ne,” Zainab tace “ina xata iya da wnn

hayaniyar Anty, kila tana can cikin daki,”

.

Safeenah da ‘yan uwanta suka bi su da kallo

har suka haura sama Anty Nafeesah na

cewa “gskya kam ina xata iya da wnn

hayaniyar,” wayar Zainab yyi ring ta duba ta

ga ya Aliyu, tace “ashe dae ya Aliyu na da

nmbrna,” ta daga yace “ki fito waje ki

karbar maku makulli,” tace “na me,” yace

“ban sani ba snn ya katse kiran” ta kalli Anty

Nafeesa dake buga kofar inteesar tana

kiranta tace “wae yaya naje na karba makulli

a waje,” Anty Nafeesa tace “na me, ko tare

suka fita da Inteesar din ne,” Zainab tace

“kila, ina xuwa na karbo keyn,” ta fice da

sauri, yana cikin mota yana jiranta ta karasa

ya mika mata keyn dakinsa da na Inteesar,

tace “to ina inteesar din,” yace “in kun bude

xa ku gani,” ya ja motarsa yyi gaba, ta tabe

baki ta koma cikin gidan, dakin Inteesar

suka fara budewa bbu kowa ciki, snn suka

bude nasa, tana xaune ta hade kai da

gwiwa, suka karaso cikin dakin Anty

Nafeesah tace “amma Aliyu dan rainin wayo

ne kulle ki yyi a daki don ya isa,” Zainab ta

dago kanta tana kallonta, kuka take, Anty

Nafeesa ta galla mata harara tace “ban san

shashanci kukan lfya” ita dae bata ce komai

ba ta gaida Anty Nafeesa, Zainab tace “meye

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button