HAUSA NOVELINTEESAR 3

INTEESAR 3

yasa taji kunya ta kauda kanta da sauri, wae

Aliyu take ma wnn maganar? Ita bata ma

sani ba, ya matso dab da ita ya tsaya har

tana iya jiyo numfashinsa a bayanta ya rike

kugunta yace “wnn waist din naki xae iya

daukar twins?,” ta bar wajen da sauri nn da

nn ta tsorata xae yi magana ta riga sa da

sauri tace “Yaya yunwa fa suke ji ko,” bae ce

komai ba sae kallonta da yake, ta daga bbyn

xata yi kiss dinsa ya dakatar da ita da sauri,

snn ya karbe shi ya kwantar gefen dan

uwansa, tace “yaya baxa a basu abinci ba,”

yace “sae xuwa karfe sha biyu na dare,” ta

wara ido tace “sbda me yunwa fa suke ji,”

yace “eh xa ayi ta basu ruwa” kmr xata yi

kuka tace “to waye xae dinga basu kace

mamarsu bata farfado ba,” ya daka mata

tsawa “ke da’alla kar ki dame ni” yyi tsaki ya

shiga daki, ta bisa da kallo snn ta tabe baki

ta koma kujera ta xauna, wata nurse ta

shigo rike da mug a rufe tana kallon

Inteesar tace “doctor fa? Ya shigo?” a dari

dari take tambayar, Inteesar ta gyada mata

kai, nurse din ta ci gaba da tsayuwa har ya

fito sanye da kananan kaya, yana kallonta

yace “wathappen” tace “coffee sir,” ya daka

mata tsawa “to kaina xaki daura ko me,” ta

karasa kusa da table ta ajiye ta fita sum

sum. Ya bude abincin da aka kawo ma

inteesar yana kallonta yace “meyasa baki ci

ba,” tayi kamr bata ji sa ba, ya rufe ya koma

kan table dinsa ya xauna kan kujera ya bude

coffeen ya shiga sha, hka yaran suka dinga

kuka Inteesar taji kmr ita ma tayi kukan, ta

kasa jure kukan nasu tace “yaya kuka fa

suke,” ya kalleta yace “cnt yhu see they re

under medication,” bata sake cewa komai

ba bayan kmr minti sha biyar ya kira nurses

su kashe wutan su fita da su, inteesar ta bi

su da kallo kmr xata bi su suna fita ta bata

rae ta juya tana kallon Aliyu taga kallonta

yake yana murmushi, ta dauke kanta da

sauri, karfe takwas da rabi suka bar asibitin

bayan ya kaita ta kara ganin yan biyun da

mamarsu, ya biya ta eatry ya siya masu

abinci snn suka kama hanyar gida, gidan ba

kowa duk sun watse sae kamshin turaren

wuta ke tashi, ta haura sama ta bar sa nn

falo shima ya bi ta a baya, spare key Aliyu ya

dauko ya bata na dakinta don su Anty

Nafeesa sun tafi da shi, dakin safeena ma a

kulle yake ta tabe baki, ta bude kofar

dakinta, ba shiri ta koma baya da sauri tana

kallon dakin da mamaki kadda cikin dakinta

aka yi ma safeena jere, ta juya tana kallon

Aliyu da ya fito daga dakinsa yana kallota

yace “Abba ne ya ba kansa wahala ya bata

kudinsa shi me ‘ya,” ya sauka kasa ya barta

nn, sababbin funitures masu rae da lfya

wanda suka fi na da ne a dakin nata, ashe

su Anty Nafisa abinda suka xo yi knn, ta

karasa cikin dakin a sanyaye, bbu abinda ba

a canxa ba a dakin. Tanaxaune gefen

gadonta bayan ta fito daga wanka ta sa

kayan bacci tayi jigum ta ma rasa abinda ke

damunta ya shigo dakin ya ajiye mata ledan

abinci ya fice. Ranar friday da yyi dai dai da

Ana gobe daurin auren Aliyu da safeena

ranar da kuma xa suyi dinner, Inteesar na

kwance a daki da rana duk ta rasa kanta

kmr wata mara lfya, rabonta da Aliyu tun

ranar da ya ajiye mata abinci ya fice sae dae

taji shigowarsa da fitarsa, Zainab da kursum

kadae ke xuwa debe mata kewa, taji an

bude kofar dakinta a xatonta su ne, Aliyu ya

shigo dakin ya xauna gefen gado yana

kallonta yace “mantawa nayi jiya bamu je

party da ke ba” bata ko kallesa ba bare ta

basa amsa, ya tabe baki ya ajiye mata dan

box karami irin na jewelries yace “tunda

kince ba kya son kaya ga wnn, don banso in

shiga hakkinki,” ta juya tana kallon box din

ya bude mata, Zinari ne dan kunne da sarka

har da xobunaye biyu, tayi tsaki tace aikin

bnxa me xanyi da wnn gantalin kadae je ka

kara mata don wanda ubana ya sa min a

kayana ma ba damuwa nayi dasu ba bare

wnn, ku wnn ya dama” ya mike tsaye

fuskarsa daure yace “ni kike gaya ma

magana,” ta fashe da kuka tace “an gaya

maka din wlh ka fitar min a daki,” yyi

murmushi ya dauki box din ya fita daga

dakin, tasulale kasa tana kuka ssae da bata

san dalilinsa

.

ba, karfe bakwae suka shigo gidan da

abokanansa suka shirya suka wuce dinner.

Har

Aliyu ya shigo gidan karfe daya idon

Inteesar biyu,

ta kasa bacci, hka kawae ta samu kanta da

fashewa da kuka har da shessheka, har

kusan

karfe biyu tana xaune bbu alamar bacci a

tare da

ita, taji an tura kofan dakinta a hankali ta

juya da

sauri suka yi ido hudu da shi ta kauda kanta

da

sauri ta mike xata shiga bathroom yyi

hanxarin

rikota ta fashe masa da kuka ya rungumeta

.

Inteesar ta shiga turasa yaki sakinta, har

suka isa kan gado ya xaunar da ita shima ya

xauna yana kallonta ya dago kanta a hankali

yace “me ya hanaki bacci har ynxu,” ta

dauke kanta har lkcn tana hawaye ta mike

xata bar wajen ya rikota, a hankali ta shiga

rera masa kuka ya rungumeta yace “ina son

jin kukan ki har wani ddi nake ji idan naga

kina kuka,” ta turasa da karfi xata mike ya

rike ta gam yace “not until yhu tel me y yhu

re cryn,” ta fashe masa da wani kukan abun

tausayi ya daga ta ya kwantar da ita kan

gadon ya kwanta gefenta ya rungumota

snn ya kashe wutan dakin, ajiyar xuciya

kawae take, a hankali yace “don xanyi aure

shine kike kuka,” xata yi magana ya rufe

bakinta da sauri, yace “warce xata haifa

mana ‘yan biyu xan auro, kinga sae kiyi ta

raino tunda kina son su,” bata ce komai ba

ya daura bakinsa kan gashinta yana kissin

dinshi, a hankali ya kai hannunsa kan

cikinta yana shafawa kmr mae mata rada

yace “xaki iya na baki yan biyun ynxu?” a

tsorace ta rike hannunsa da sauri tace “A”a

wllh baxan iya ba,” a hankali yace “plss,”

muryarta na rawa tace “No plsss” ita kam

1st nyt dinsu kawae take tunawa da irin

wahalar da tasha har da suma har abada

bata fatan ya sake kusantarta, ya kankameta

murya can kasa yace “to yi baccin ki,” suna

nn a hka har bacci ya dauke ta, ranar dae a

hka suka kwana tana jikinsa kuma ranar ce

rana ta farko da ya kwana a dakinta,

washegari da yyi dae dae da ranar daurin

aurensu da safeena, da asuba ya kwantar

da ita a hankali ya shiga bathroom dinta yyi

alwala, ko da ya fito ya tarda ta xaune kan

gadon tayi tagumi, ta mike ba tare da ta

kalleshi ba ta shiga bayin ita ma tayi alwala

ta fito ta tar da shi yana jiranta, a tare suka

yi sllhn, rana ta farko knn da ta bude baki da

safe ta gaishesa ba tare da ta kallesa ba

yana murmushi ya gyada mata kai kawae, ta

mike xata bar dakin ya kamo hannunta yace

“ina xa ki,” ta sunkuyar da kanta bata ce

masa komai ba, ya saketa ta fita, falo ta

sauka ta shiga mrnin duties dinta, ba ita ta

koma sama ba sae kusan karfe tara,ta tarda

shi kwance yana bacci, wanka ta shiga ta

fito ta gama shirinta ta fita daga dakin ta

koma downstairs, bata ba kanta wahalan

hada breakfst ba don bae taba cin girkinta

ba, tayi kwanciyarta a falon don neman

yunwa tayi ta rasa, karfe sha daya taji mai

gadi ya bude gate ta mike ta isa jikin kofa

taga ko waye ya shigo, motoci biyu ne suka

shigo gidan abokanansa kusan su biyar

suka fito, da yake kofar a bude yake

komawa kawae tayi ta kwanta, suka shigo

gidan da sallamarsu duk suna sanye da

fararen shaddodi, ta kara volume din Tv ta

mayar da hankalinta kan TV, tsokanarta

suka shiga yi suna dariya “uwar gida ke

kika rike ango har ynxu yaki fitowa kuma

kika sa ya kashe wayoyo ko to ayi hakuri a

sakar mana shi muje gun daurin aure,” bbu

yabo bare fallasa tace “ku dae tambayesa

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button