HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

INTISAAR BOOK ONE

.

Khaleesat haidar.

A gajiye ta shigo gidan hade da kullo gate, ta

nufi sashin su ba tare da ta kula da mutanen

dake tsakar gidan ba, bare ta gaishesu,

“lallai

yarinya nan kin rika… Ta juyo da sauri tare

dadawowa da baya tace “kuyi hakuri ban kulabane

wallahi, ina yinin ku?” wata farar mata mai

matsakaicin jiki tana linke kayan shanya tayi

tsaki hade dace “ai bamu ba, wataran mahakaxaki mance da uwarki, munafukar Allahkawai,

bace mana da gani, ta tsunkuyar da kai takasa

wucewa, don ita har ga Allah hankalinta nebayawajen amma tasan baxata iya fidda kantaba.

Dan haka kawai sai ta kara maimaita “kuyihakuri”

kawai. Tabe baki ta xaunen tayi tare da mikewa tace “banxa Agola kawai, tayi sashinta tashigetare da banko kofa, itama farar hakan tayimata

hade da cemata shegiya tayi nata sashin.

Jikintaa mace ta karasa palon nasu, momynta dake

kwance tana karatun Adduo’i, ta dubeta bata ce

komai ba ta kau da kanta, ta nemi guri taxauna

tare dacewa ” ina yini momy, momy ta mikexaune tana dubanta tace me ya faru

Intisaar? Ta

kirkiro murmushi tace bakomai momy, batasakecemata komai ba, sai ca tayi “ya mai jikin?”

tacejiki da sauki sosai, hajiyarsu tace kila gobema asallamesu daga Asibitin, momy tace “to Allah

yasauwake, kiyi sallah ga abincin ki can arufe,”

tace to sannan tashiga bathroom tayi alwala

tafito, tana idar da sallan ta jawo abincintata fara ci, “momy ina ihsaan,? Momy tace taje

kitso

tare da mikewa tashiga bedroom dinta,

Intisaar

na gama cin abincin ta fita da kwanukan ta

dawo, ta watsa ruwa, sannan tace wa

momy ta

tafi wajen Innah. A hanya suka hadu daZainab,

Zainab ta dubeta tace “har kin dawo dagadubiyan?” eh na dawo daxun nan, ban madade dashigo wa gidan ba, tana magana ne tana

tafiya,

Xainab ta dan kwala mata kira hade dacewa

“wajen innah xaki ne?” eh can xani me yafaru?

Ok kice ta bani dambu na, dan daxu kursumtace

min ta siyo mata dayawa, intisaar tace tokixomuje mana, “aa Hajiya ta aikeni ne ” toshikenan

idan ban manta ba xan karbo maki, xainab taharareta da wasa tace “xaki gane kuranki nekuwa

idan kika manta” intisaar bata ce komai ba, ta

wuce tana dariya. Cikin gidan innar tasutake,

dan babban gida ne na gaske. Tana isasashin

innar ta ganta xaune a bakin kofar falonta, tanakulla magunguna, intisaar ta hade rai tace”wai

innah bakya gajiya da daure daurenmagungunada kunce kuncensu ne, innah ta hade raiitama

tace “to dan gidanku ba duk dan saboda kunakeyiba” intisaar ta gyara xamanta tace “to ina

dambuna da xainab innah? Da sauri ta juyotanaduban intisaar din tace “oh ni Rahmatu

nashigauku, to yanxu uban wa yace maku na siyadambu,?” intisaar ta tabe baki tace “cinye

kayanki innah, sannan ta mike ta shigepalon tayikwanciyarta.” daga waje taji innah na cewa

“inatakwarata?” ta yi shiru kamar baxata amsa ba,

Saikuma tace “tana wajen kitso,” to meyasabakikawota nayi mata ba.? “Ke har wani kitsokika

iya innah.?” innah bata sake cewa komai bahartagama abinda takeyi ta shigo parlon. Sunjimasuna hira da inna, har aka kira maghrib ta yi

salla,

sannan ta diba abincin da fadila ta kawowainnahtaci. Ba ita ta bar sashin innah ba sai wajen

karfe goma saura, bayan ta dibar wa xainabdambunta itama ta debi nata, tayi mata saidasafe ta kama hanyar sashinsu, duk da tsakargidan da haske sosai dan ko ina kwan fitila

ne.

amma gabanta faduwa yake yi sosai,da sauri ta karaso gida ta bude kofa ta shige tare dakullewa, momy ta dubeta tace ” ke da waye

haka,?

Tayi dariya tace bakowa, momy tace to yayi.

Washegari bayan sun karya ita da kanwarta

Ihsaan suka je goudan Abba, yana xaune aparlonsa yana sauraren labarai suka shiga,

kursum na xaune a kasa ta hade rai, daalamarabu take jira. Ya amsa masu yana murmushi, ya

dauki ihsaan yace “mamata yau kin tashi da wurikenan, sannan ya dubi intisaar yace ke kikayimata

kitso ko inna? Tayi dariya tace a’a saloonakayimata,” to yayi kyau, ya dubi kursum yace”yauwa

ina jinki, Tace dama Abba gyaran gashi xanje asaloon, yace nawa ne? Dubu biyu ne Abba,

yaxaro ya bata, sannan ya dubi intisaar yaxaro

dubu biyun ya mika mata yace “ke ma kigyaragashin naki, sai kuje tare,” tayi murmushihade

da godiya, kursum ta dubeta cikin tashin hnklidatakaici, sannan ta mike tace ngd Abba, ta

fice.

Intissar ta da da yi masa gdya sannan takamahannun kanwarta suka bar parlon. A hanyasukahadu da Hajiya tsaye suna jiranta, gabnta yyi

mugun faduwa, ta daure ta karaso bakintanarawa tace “ina kwana hajiya…. Ido ta xaromata

tace “ban kwana ba dan ubanki, da sauriIntissarta mika mata dubu biyun dake hannunta, takarbe

kuwa, sannan tace “bnxa kawai, sukayigaba daita dasu kursum, kursum tayi mata gwalotare da

fashewa da dariya, ita dai bata ce komai bata

kama hannun kanwanta suka yi sashinsu.

Ihsaantace, “amma anty ai ke Abba ya ba wa kudinkika

basu?” intisaar tayi mata murmushi tace ai nasu ne dama, sannan ta ja ta suka shigepalor.

Momy na shara ta karbe ta karasa sannan

ta gyara gidan, ta kwaso kayanta tana guga.

Ihsaan na jikin momy suna kallo, tace

“momy,daddy yace kitso na yyi kyau wai, momy tayimurmushi tace “sosai ma kuwa” intisaartace

“nima ae irin shi xanyi,” to ba kin ba sumomynanty Xainab kudin ba, momy ta dube intisartace

“wani kudin?” nima bn san mata ba. Ihsaan tace Abba ne ya bata two thousand yace tayikitso

shine momynsu khadija ta karbe, momy tamikeba tare da tace komai ba ta dauki hijab tace”idan kin gama gugan ki dauki kudi ki siyogolden

morn tun daxu ihsaan take so kuma bbu, ni

xanje

na gaida innah, ihsaan ta mike tace momynimaxan biki, eh dama tare xamu ae daukohijabin ki,

suka fice tare. Intisaar ta cigaba da guganta. xainab ta shigo, ta dubeta tace inadambuna, saida ta ja mata rai sannan ta dauko ta bata

tanadariya, xainab tace amma ke kka dibar minko?

Eh nima ga nawa can, xainab tace shiyasanaganshi dan kadan, intisaar dai bata ce matakomai ba ta karasa guganta ta kashe dutsengugan ta kai kayan daki, ta dawo ta dubixainab

tace yau baxa kiyi kwalliyan friday bne?

Tace “uhum bari ma ki ga, aikena pa hajiya tayi.

Tayi hanyar fita, intisaar tace ina xaki,?

Supermarket!

Tace ba tare da ta kalleta ba, tace jirani nimaxan siyo golden morn yanxu, ta daukokudin da

hijab suka fita ta rufe kofa, xainab tacemomytana wajen innah ne, yea tana can, sukakamahanyar supermarket. Da kafa suka taka dan

bawani nisa sosai, sai da intisaar ta rakatagidansukawarta dake Area din ta karbo litattafaisannan

suka kama hanyar gida. Umma suka gani atsakar gidan ita da ‘yar ta Rahmatu tanamatatsifa, intisaar ta gaida ta, bata ko kalla indatake

ba bare ta amsa, ta dubi xainab tace ke danubanki ba aikenki hajiya tayi ba kika biwannangantalalliyar ku ka je gantali koh? Xainab tayatsine fuska ta danyi tsaki ba tare da tace matakomai ba ta nufa sashinsu, intisaar taisashinsuita ma da saurinta.

… Tana shiga parlonsu ta tar da ummanta

tana shiri xata fita, tace “momy ina xaki?”

momyba tare da ta kalleta ba tace “inda kikaaikeni”

sai da ta gama shirinta tsaf sannan tacexasu je

dubiya da innah… Wayan intisaar yyi kara tadauka tana cewa “kar dai har kun dawosamira?”

daga can bangaren samira tace nace makiaetare xamu, ni ga ma ni a gate dinku kiyimaxa kishirya, tace mata “Allah karki ba kankiwahala ni

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button