HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

tayi shiru har dadi sukeji a nasu tunanin tana tsoransu ne,.

Ido Aliyu ya xuba masu yana kallonsu, yayi murmushin da xa a iya kiransa da na mugunta

sannan ya hade rai yana kallon xainab din yace “ina kuka je jiya?” ta yarfe hannu hawaye na

sintiri a fuskarta tace “don Allah kuyi hakuri…”

wani irin tsawa ya daka mata yace “it seems kina wasa dani ko?” cikin kuka tace “aa yaya”

gud! Gaya min inda kuka je jiya. Ta juya tana kallon intisaar dake kuka wiwi sannan ta kalle

abban nasu da ya Aliyun tace “gidansu faruuq muka je

gaida mahaifiyarsa” abba yace “waye faruuq din?” saurayin intisaar ne,” ta fadi, kanta a

sunkuye.

Cike da mamaki abba ya tsaya kallonsu,

Aliyun yace “amma ina kika ce mun xaku jiya?” “aa

Inna ta….” wani irin tsawa ya daka mata yace “rufe min baki kar na taka ki” yayi hakan ne don baya

Son Abba yasan da ixinin inna suka je, kawae so yake

ya lallasa su barin intisaar. Xainab na ganin hakan tasan yau kam sun banu, nan Aliyu ya dinga

tsarawa abba yanda suka yi jiyan da irin karyar da sukayi mashi, xainab ta san inna ce kadai

gatansu yanxu don abba yayi fushi matuka, da dubara tashiga yi ma kursum tex da wayan

dake hannunta kan cewa ta kira masu inna suna palon abba xa ayi masu duka, duk a rude take,

ganin yanda Aliyu ke tayi wa abba tsari yana dada bata masa rai. Ba a jima ba, kursum ta maido

mata reply, ta bude da sauri hannunta na karkarwa taga me tace, “NO” abinda ta gani knan

boldly

wato baxata turo innar ba. Ta kara sautin kukanta tana kallon intisaar da ta kife kanta

ita ma tana yi, tun ba yau ba tasan kursum muguwa

  1. To wa xata kara yi ma tex yanxu? Don kursum ce kadae hope dinsu, ita ma tace no. Yaya

haisam ta tuna, don haka da hanxari ta shiga yi masa tex duk da baya gidan, ya taimaka ya

kira masu inna taxo. Kafin tayi sendin Aliyu ya

ganta

ya fixge wayar da sauri yana cewa “you re

vry

stupid, wat do yhu fink yhu re doin?” abba

ya

karba wayan ya ajiye gefensu yana kallonsu.

Haisam yyi dariya sosai da yaga tex din, don

sbda tsabagen masifa Aliyun yyi sendin bai

sani

  1. Ai kam yana kiran innar ya gya mata ta

taho

da gudunta tana salati. Tun daga bakin kofa

ta

dinga kwada wa abba kira, hkn ba karamin

bta

wa Aliyu rai yyi ba, don yyi niyar yyi masu

laga-

laga ne, sai yaji kmr ya hankadata ta koma,

nan

ta sake masu kuka tana cewa “ynxu Bukar

don

na tura yaran nan su gaida uwar yaron nan

me

kirki shine nayi laifi?” Abba ya girgixa kai

yace

“dama ke kika ce su je?” ta goge hawayen

dake

idonta tace “eh mana,” basu gaya min ke

kka ce

suje ba ne.” ya kallesu yace “ku tashi ku tafi.”

yyi

hkn ne don baya son uwartashi ta daga

masa

hnkli. Aliyu ya dan bugi kafarsa a kasa yace

“shit” inna ta dubi hajiya da umma dake

xaune a

palon kmr su hadiye xuciya don takaici tace

“to

munafukai ae sae a tashi a bashi waje kuma

ko,”

tayi tsaki ta wuce tana surutanta, don ana ta

tunanin su suka gya masa, duk da su din

suka

gya masa.

.

Suna fita Abba ya girgixa kai cikin damuwa

yace “ni bn san me ke damun inna ba, tana

tsufa

ne hnklinta na komawa na yaro,” hajiya ta

mike

ta tabe baki hade dace wa “kawae de ta

kare

matarka ne, amma ka dae yi bincike da

kyau.”

tana kai wa nan ta fice, umma ma ta bita a

baya

tana cewa “mu dae Allah ya rufama ‘ya yan

mu

asiri kar a sa su a hnyar da bae dace ba, don

wannan lamarin akwae abun dubawa a

ciki”

momy de bata ce komai ba, amma tasan da

ita

suke, ta mike itama xata bar palon Abba ya

kirata ta dawo, Aliyu ma ya tashi ya bar

masu

palon cike da jin haushin inna, ko waye yaje

ya

gya mata ma oho. Suna tsakar gida a tsaye

ita

da xainab suna ta dariyan abinda ya faru

jiya da

safe, hajiya da umma sun je barka, inna tana

can

sashinta, su biyun kadae ne a tsakar gida,

shirun

da intisaar tayi ne fuskarta ya bayyana

alaman

tsoro ya sa xainab ta dakata daga surutun

da

take yi tace “me ya faru,” tana waige-waige,

da

sauri intisaar ta fixgota da gudu suka je

bayan

wani flower suka buya, xainab na maida

numfashi a tsorace tace “wae menene?” ita

din

ma numfashin take mayar wa tace “ya

Aliyu.”

xainab tace “a ina kika…” tsit tayi ganin

Aliyun ya

doso ta inda suke, cikin kasaita yake tafiyar

tasa,

yana sanye da t’shirt fara kal, da 3quatre

shima

fari tas, intisaar ta bi shi da kallo da

idanuwanta

kmr xasuyi magana, farar kujerar roba ya

dauka

ya ajiye ta opposite inda suke ya xauna.

Basu da

wata fargaba don sun tabbatar idan ba

kusa da

flowern ya xo ya tsaya ba baxae gansu ba,

ya

ciro wayrsa daga Aljihu yana dubawa, suka

ga yyi

murmushi mai kyau har sae da dimple dinsa

ya

nuna, ya lumshe manyan idanunsa ya sake

budesu, ko me ya gani oho. Ashe dae ya

Aliyu na

murmushi, tambayr da intisaar tayi ma knta

knan

a xuciyarta, nan dae ta tsaya ta kare masa

kallo

sosai, don ita kullum kallon tsoro take masa

a

gidan. A xuciyarta tace “ashe dae yana da

kyau

har hka,” ta tsura ma sajensa da ya kwanta

luf-

luf a fuskarsa ido, daga sama xuwa kasa ta

dinga kallonsa ko kifta ido bata yi, ashe dae

shi

din kyakkyawa ne sosai, amma duk da hka

faruuq dinta ya fisa kyau tasani, xainab ta

xungureta tace “ke wannan kallon fa?” a

tsorace

intisaar din tace “da’alla dubi yanda kika

bani

tsoro.”xainab tace “to naga kina neman

cinye min

yaya da ido, intisaar ta tabe baki tace “ni

kallon

mamaki nkeyi masa” to wae taya ma akayi

kika

san yana xuwa? Xainab ta tambaya tana

kallonta, kamshin turarensa, intisaar ta bata

amsa ba tare da ta kalleta ba. takun da suka

ji

yasa suka kara labewa sosai, momy ce taxo

ta

wuce, bai ce mata ba, bata cemasa ba har ta

wuce sa, da alama sashin inna xata, sae da

ta

wuce shi sannan ya bita da kallo har ta kure

masa, yyi murmushin da intisaar ta gaxa

gane ko

na menene, sannan ya cigaba da danna

wayarsa,

xainab tace “yau mun shiga uku hka xamu

ta

tsayawa ni kam na gaji wllh” intisaar bata

tanka

mata ba ta dan kara satan kallon Aliyun,

taga

kara hakikincewa yyi ma kan kujerar. Ihsaan

ce

taxo wuce wa tana kuka, kila ta tashi bata

ga

momynta ba da yayarta, don bacci take yi,

xata

wucesa ya fixgo ta yace “cum hia, wa ya

dokeki?”

bata ce komai ba sae kallonsa da takeyi, ya

daura ta kan kafarsa yana cewa “idan kika

sake

kuka xan maki allura” ba shiri tayi shiru ya

dago

wayrsa yana ta nunamata ko pix ne ko

meye ma

oho dae, su dae hka suka dinga lekosu har

daga

karshe suka ga ya sauke ta ya mata mgna a

hnkli ta ruga sashinsa da guda, ba ajima ba

ta

dawo rike da chocolate, suka ji yace mata

“run..

Momy tana wajen inna je ki sameta,” da

gudu

kuwa tayi sashin innar. Idan ba don intisaar

da

ta dinga rike xainab ba da tuni ta mike ta

bar

wajen, ita kam tsoran abinda xai yi masu ne

yasa ta dinga rike xainab kar ta tona masu

asiri.

don sun gaji sosai gashi aliyu yaki barin

wajen

har sunyi kusan awa biyu a durkushe,

momy da

ihsaan ma tuni suka xo suka wuce. Ba su

suka

bar bayan flowern ba sae da aka kira la’asar

Aliyu ya wuce massallaci. Tana xaune gefen

inna

da ta dage tana ta kirgan kudi ‘yan dubu

daddai,

da ta kirga sai ta mikowa intisaar ta duba

ko dai

dai ne, intisaar kam ta xuba mata ido don

bata

san inda ta samu kudin ba, har dae daga

karshe

suka gama kirgan kudaden inna ta dubi

intisaar

din bakinta a wangale tace “nawa knan

gaba

daya?” intisaar tace “dubu dari biyu da

hamsin,

ina kika samo su inna?” ba tare da inna ta

kalleta

ba tana kkrin hada kudaden waje daya tace

“fili

na na saida.” intisaar ta xaro ido hade da

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button