HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

bude

baki tana kallon inna. Sallamar haisam ya

sanyata rufe bakinta, inna ta amsa mashi ba

tare

da ta lura da halin da intisaar ta shiga ba ya

shigo, suka gaisa yace “kina sha’aninki inna,

ina

kika samo kudi hka?” ya tambayeta yana

karewa

palon kallo, a xuciyarshi yana cewa kar dae

wani

abun inna ta kuma saidawa, don saranta

knan, in

dae bata da kudi to bata ki koh plaxman

palonta

ta saida ba, hkn kuma na bata wa abba rai

sosai

ba kadan ba, don duk abinda yke mata bata

gani

sae ta saida wani abun palonta ko daki,

“wllh fili

na na saida haisam” haisam yace “mene?”

 

Ba tare da inna ta kallesa ba tace “nace

mka fili na na saida. Ko bka ji ne” ya nemi

kujera

ya xauna yana kallonta cike da mamaki yace

“wani filin inna?” don dai shi yasan a ynxu

hka

inna bata da fili, idan ba dae wanda ake

mata

gini taje ta saida ba, “wannan din da

babanku ya

siya min” ta fadi tana mikawa intisaar

kudaden

ta kai mata daki. Haisam ya yo waje da ido

“yace wani filin abba ya baki?” inna ta hade

rai

tace “na jan bulo mana” haisam ya saki

salati

yana kallon innar, inna tace “kai ni don Allah

ku

rabu dani, ina da bukatar kudi kuma baxan

saida

kaddarana ba?” haisam yace “ya salam!

Ynxu

inna abba ca yyi maki filin naki ne? Daga ya

baki

takardu ki ajiye masa sae ki je ki saida fili?

Wai

ma nawa kika saida filin?” “ni dubu dari

biyu da

hamsin aka siya,” inna ta fadi a marairaice.

Haisam ya mike da sauri yana kallonta ya ma

kasa cewa komai,” filin abban kika saida

masa

dubu dari biyu da hamsin? Kin san nawa ya

sayi

filin inna, haisam ya girgixa kai yana kallon

innar

cike da takaici, ita kam sai wuri-wuri take

da ido.

Aliyu yyi sallama ya shigo yana cewa “har

kin

dawo daga yawon inna?” ya kalli haisam da

yanayinsa ya sauya xuwa bacin rai yace “me

ya

faru guy?” Aliyu filin abba taje ta saida dubu

dari

biyu da hamsin wae” haisam ya fadi cike da

jin

haushi, Aliyu ya xaro ido yace “wat?” filin da

yke

cewa xai fara gini cikinsa nxt yr?” dariya

Aliyu ya

dinga yi har da dafa bango, intisaar kam ido

ta

xuba masu tana kallonsu ita ma tasan inna

bata

kyauta ba, tuni inna aka fara hawaye, irin

dariyar

da Aliyu yake yi ne ya kara kullar da haisam,

to

meye abun dariya a nan, ta rangada wa

abbansu

asara, don ko shi bai sayi filin hka ba, cikin

karkarwar murya inna tace “to ni ina nasan

filinsa

ne, da naga bai sake min mgna ba ai nayi

xaton

ya bani ne, kuma Aliyu ba kai ka bani

shawarar

ba to?” Aliyu ya xaro ido yace “wa? Aa karki

sake

saka ni cikin wannan case din Hajiya” inna

tace

wllh kai ka sani, kana ji ko haisam, jiya ya

shigo

da daddare nake ce mashi bnda kudi kuma

ga

bikin jikar aminiyata ya taso bari bukar ya

dawo

na tambayeshi kudi, sae Aliyu yace min ae

Bukar

bai da kudi ynxu hka sae dae idan xan saida

kujeruna ne na biya bukatata, to naga dae

taya

xa ayi na saida kujerun palona, palo ya

xamo

wayam, kuma kwanakin baya ma da na

saida

fridge dina ma ae sae da bukar yyi min

masifa,

to yana fita a jiyan sae na tuna ai akwae

takardun filin da bukar ya bani……” Aliyu ya

daka

mata tsawa yana cewa “ke inna rahmatu

wllh kar

ki saka ni cikin wannan case din na gya

maki,

idan dae mutum ba hauka ya fara ba ta ya

xai

kin kima kujerunsa ya saida don an bashi

shawarar, ni dama wasa nke maki, kuma

magana

ce na gya maki.” tuni inna aka fara kuka

wiwi,

Aliyu ya fice yana dariya, Haisam kam kasa

cewa

komai yyi, tun ba yau ba yasan Aliyu mugu

ne,

idan ba hka ba taya xa a saida kaddarar

mahaifinsa mai muhimmanci yayi ta dariya.

Ya

juya ya fice kawae ba tare da yace da inna

komai

ba, to waye ma yyi mata jagora taje tayi

wannan

aika aikan, Aliyu na fita yaje ya sami

hajiyarsa

yana ta dariya ya bata lbrin abinda inna tayi,

ta

hade rai tace “to meye abun dariya a nan

Aliyu,

gadonku fa ta walakanta kke dariya hka?”

ya

mike yana kallon umman tashi yace “ni

banyi

depend a gado ba mum, Allah ya hore min

don

hka, 4 ol i care,” ya fice yana ci gaba da

dariyarsa don yasan drama xa ayi a gidan

yau

idan abba ya dawo. Abba ne tsaye kan inna

yana

faman bambamin fada kmr xae maketa,

inna ba

baki sae idanuwa, “kinsan nawa na sayi filin

ne

xakiyi min hka inna, daga baki ajiya sae ya

xama

naki, ina aka taba yin hka? Bbu shawara

bbu

komai xaki je ki walakanta min abun da

akalla

xan iya saida shi miliyan daya da rabi.”

hajiya da

umma dake palon ji sukayi kmr su shide

don

murna, Aliyu ya kasa hadiye dariyar dake

cinsa

ya fasheta, abba ya juyo kansa ya dinga

masifa

kmr xai maresa, ba shiri ya kame kansa, don

ran

abba yyi mugun baci ranar. Ganin ba sarki

sae

Allah yasa inna ta fashe masu da kuka tana

cewa “tunda yusufa ya rasu dama nake

shan

wahala a duniyar nan, daga kai har ‘ya

yanka

bakwa tsinanani da komai, ni ke yi ma kaina

duk

bukata, Abba ya bude baki yana kallonta ya

ma

kasa cewa komai, shi din ne baya mata

komai?

Gnin ta dage sae rera msu kuka take ne

yasa ya

shiga bata hkri, tce “hka kawae baxan

kyautatawa

aminiyata ba jikarta xatayi aure, kuma

nasan idan

na tambayeka ba bani xakayi ba,” Abba ya

girgixa kai yana mamakin uwartashi, duk

juma’ah

sae ya bata dubu goma bayan abubuwan

da yake

siyo mata duk karshen wata sannan ya

damka

mata dubu ashirin ko tana da bukatar kudi,

amma yanxu kiri-kiri tace bbu mai taimaka

mata

a duniyar nan sae Allahnta, komai ita take

ma

kanta. Abba yace “to shknan inna, Allah yasa

hkn

shine mafi alkhairi, kudaden sun isheki de

ko? Ta

dan fara kame kame tana goge kwalla tace

“ni

idan san samune akara min dubu hamsin,

ko

kuma dari ma.” takaici yasa abba gyada kae

kawae, ya dubi Aliyu yace anjima ka ciro

mata

dubu hamsin Ali, xan bka, “tab! Ai ni abba

accnt

dina ko dubu goma bai kai ba ina ga ma.”

… Inna ta galla masa harara tace “Allah ya

dauwamar dasu a hka,” Haisam yace

“anjima xan

ciro na kawa maki inna.” nan ta dinga sa

masa

albarka, abba yyi mata sallama ya fice daga

palon nata cike da jin haushin hali irin nata,

Aliyu

ya bi bayansa yana cewa “wannan ai sata

kiri-kiri

ne kawae, daga an baki ajiye sae ki

maidashi

naki” bai jira me xata ce ba ya fice da sauri

yana

dariya. Haisam na fitowa daga palon innar

umma

ta aika a kira mata shi yaje, nan kuwa ta

balbalesa da masifa tana cewa” kai dinnan

soko

ne wllh, Aliyu ya fika wayo nesa ba kusa ba,

kana tunanin idan ka dauki kudin naka har

dubu

hamsin ka bata Alhaji bka xai yi ne? Kai dae

bn

san wani irin yaro bne Allah ya bani, don

meyasa

baxakayi koyi da Aliyu ba, duk ka bi ka tare

gurinta sae kce ta asirce, wllh idan baka yi

gaggawan sauya wannan mugun halin

naka ba

sae na saba mka” haisam ya girgixa kai cike

da

takaicin hali irin na uwartasa yace “Allah ya

kyauta! Sannan yafice a fusace. Shi kam

Aliyu

hajiya yaba masa ta dinga yi tana sa masa

albrka, shi dae bai tanka mata ba. Da

yammacin

ranar Haisam ya kaita gidan aminiyartata

bayan

ta shiga kasuwa tayi kaca-kaca da kudin, a

dole

ita wae sae ta kyautatawa kawartata tunda

bikin

jikarta ce. Su hajiya kam sun ji ddin xuwan

inna

gidan bikin don kwana biyar tace xata yi, ko

ba

komai xasu dan samu sarari a gidan su

sheka

tsiyarsu yanda suke so. Intisaar na daki

wajajen

karfe goma na safe tana duba wani Novel

na

turawa taji hayaniyarsu hajiya a tsakar

gidan, ba

shiri ta fito ta tarda su hajiya sun saka

momynta

a gaba sae maganganu suke gya mata fadila

na

taya su, “idan banda rainin wayo tun asubar

fari

take ta facakala da ruwa sae kace ita daya

ce a

gidan, ynxu idan ruwan ya dauke mu da

wanne

xamuyi ayyukan mu, mun xo muna mata

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button