HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

To don

ubanku ku fito ku gya min ko ubanku ne ya

dasa

ma da’na famfofi a gidan, ku fito ku gya min

ko

nairan ku nawa ne a ciki na biya ku. Sbda

me

xaku sa min ‘ya a gaba a cikin gidan nan,

uban

me ta tsare maku? Ku fito ku gya min me

xainabu ta tsare maku nace matsiyata ”

cikin

daga murya inna ke ta xuba masu rashin

mutumci.

Momy ta dube intisaar fuskarta daure tace

“don ubanki sai da kika je kka gyawa inna

wannan mgnar bayan abinda…..” intisaar ta

xaro

ido a tsorace tace “wllh momy ban gya ma

inna

komai ba, tana bani tsarabar mu ae ban

sake

komawa ba ma.” abin ya daure wa momy

kai, to

waye ya gya ma inna wannan mgnar? Hajiya

kuwa kasa xaune tayi sae kaiwa take tana

komowa a palonta, ynxu xainabu sae da

taje ta

gya ma tsohuwar nan wannan mgnar. Hka

ma

umma dake ta lekar innar ta taga da ‘ya

yanta,

tsinuwa kam sun sha shi ba adadi . Ganin

inna

taki barin tsakar gidan ne tana ta masifa

yasa

momy ta fito ta dinga bata hkuri ta koma

sashinta, amma kememe inna taki ta dinga

xunduma masu ashar tana cewa ae yau sai

tasa

sun bar gidan nan, momy tayi sumsum ta

koma

sashinta ganin ba sauraranta inna xatayi ba.

Tun

a kofar gida haisam da Aliyu suka dinga jin

muryar inna kmr speaker, Aliyu ya tabe baki

ya

koma mota ya ciro apple dinsa da ya manta

a

ciki, haisam kadae ya karaso gate din ya

shiga

gidan ransa a bace, wannan wani irin

masifa ce

hka, kullum sae anji hayaniya a gidansu sae

kace

makaranta, yana shiga gidan ya ga irin

rashin

mutuncin da inna ke xubawa a gidan ya

juya ya

bar gidan kawai. Dariya Aliyu yyi ganin

yanda

Haisam ya fito daga gidan, ko kallonsa

Haisam

bai yi ba ya shige motarsa yyi gaba. Aliyu ya

shiga gidan ya dauki farar kujerar roba ya

xauna

gefen wani flower yana ta kallon inna yana

cin

apple dinsa with much interest. Tana ta

masifa

har da kukanta, “wllh kwado xan sa wa

duka

famfofn gidan, duk shegen da xae yi amfni

da

ruwa yaje waje ,” tana kai wa nan ta fice

daga

gidan tana gunjin kuka. Dariya Aliyu ya

dinga yi

har da buga kafa, hajiya ta fito jin muryar

dan

nata, ta rike haba tana cewa “ka ga makirci

ko

Ali, ynxu bayan duk abinda Alhaji yace sae

da

wannan tsinanniyar matar ta gya wa

wannan

mayyar tsohuwar ko?” shi dai bai ce komai

ba

yana ta cin tufarsa. Umma ta fito ita ma tana

cewa ” wannan anyi makirar mace…..”

shigowar

inna ce ta sa su yin tsit. Kananan

kwadunaye

inna ta shigo da har guda biyar, su ka bita

da

kallon mamaki. ” idan akwae shegen da ya

isa ya

matso kusa da famfofin da na ya gani.” hka

inna

ta dinga dasa wa famfofin kwado tana mita,

sashinsu intisaar da nata kadae ne bata je

ba,

Aliyu binta yke tayi da kallo har ta gama, ta

dawo tsakar gidan ta dauki kujera ta xauna

tana

girgixa kafa. Sumsum su hajiya da umma

suka

shige gida, Aliyu ya mike yyi hanyar kicin sae

gashi ya fito da tabarya, yyi hanyar daya

daga

cikin taps din, bugu uku yyi ma kwadon ya

balle,

inna ta taso da gudu tana cewa xan ci

ubanka

wllh idan ka sake shiga gonata Aliyu….

Tsawa ya

daka mata yana cewa “to me kke nufi hajiya,

baxan wanke hannuna ba kuma ko meye?”

yyi

tsaki ya bude tap din yana wanke

hannayensa,

depend a gado ba mum, Allah ya hore min

don

hka, 4 ol i care,” ya fice yana ci gaba da

dariyarsa don yasan drama xa ayi a gidan

yau

idan abba ya dawo. Abba ne tsaye kan inna

yana

faman bambamin fada kmr xae maketa,

inna ba

baki sae idanuwa, “kinsan nawa na sayi filin

ne

xakiyi min hka inna, daga baki ajiya sae ya

xama

naki, ina aka taba yin hka? Bbu shawara

bbu

komai xaki je ki walakanta min abun da

akalla

xan iya saida shi miliyan daya da rabi.”

hajiya da

umma dake palon ji sukayi kmr su shide

don

murna, Aliyu ya kasa hadiye dariyar dake

cinsa

ya fasheta, abba ya juyo kansa ya dinga

masifa

kmr xai maresa, ba shiri ya kame kansa, don

ran

abba yyi mugun baci ranar. Ganin ba sarki

sae

Allah yasa inna ta fashe masu da kuka tana

cewa “tunda yusufa ya rasu dama nake

shan

wahala a duniyar nan, daga kai har ‘ya

yanka

bakwa tsinanani da komai, ni ke yi ma kaina

duk

bukata, Abba ya bude baki yana kallonta ya

ma

kasa cewa komai, shi din ne baya mata

komai?

Gnin ta dage sae rera msu kuka take ne

yasa ya

shiga bata hkri, tce “hka kawae baxan

kyautatawa

aminiyata ba jikarta xatayi aure, kuma

nasan idan

na tambayeka ba bani xakayi ba,” Abba ya

girgixa kai yana mamakin uwartashi, duk

juma’ah

sae ya bata dubu goma bayan abubuwan

da yake

siyo mata duk karshen wata sannan ya

damka

mata dubu ashirin ko tana da bukatar kudi,

amma yanxu kiri-kiri tace bbu mai taimaka

mata

a duniyar nan sae Allahnta, komai ita take

ma

kanta. Abba yace “to shknan inna, Allah yasa

hkn

shine mafi alkhairi, kudaden sun isheki de

ko? Ta

dan fara kame kame tana goge kwalla tace

“ni

idan san samune akara min dubu hamsin,

ko

kuma dari ma.” takaici yasa abba gyada kae

kawae, ya dubi Aliyu yace anjima ka ciro

mata

dubu hamsin Ali, xan bka, “tab! Ai ni abba

accnt

dina ko dubu goma bai kai ba ina ga ma.”

… Inna ta galla masa harara tace “Allah ya

dauwamar dasu a hka,” Haisam yace

“anjima xan

ciro na kawa maki inna.” nan ta dinga sa

masa

albarka, abba yyi mata sallama ya fice daga

palon nata cike da jin haushin hali irin nata,

Aliyu

ya bi bayansa yana cewa “wannan ai sata

kiri-kiri

ne kawae, daga an baki ajiye sae ki

maidashi

naki” bai jira me xata ce ba ya fice da sauri

yana

dariya. Haisam na fitowa daga palon innar

umma

ta aika a kira mata shi yaje, nan kuwa ta

balbalesa da masifa tana cewa” kai dinnan

soko

ne wllh, Aliyu ya fika wayo nesa ba kusa ba,

kana tunanin idan ka dauki kudin naka har

dubu

hamsin ka bata Alhaji bka xai yi ne? Kai dae

bn

san wani irin yaro bne Allah ya bani, don

meyasa

baxakayi koyi da Aliyu ba, duk ka bi ka tare

gurinta sae kce ta asirce, wllh idan baka yi

gaggawan sauya wannan mugun halin

naka ba

sae na saba mka” haisam ya girgixa kai cike

da

takaicin hali irin na uwartasa yace “Allah ya

kyauta! Sannan yafice a fusace. Shi kam

Aliyu

hajiya yaba masa ta dinga yi tana sa masa

albrka, shi dae bai tanka mata ba. Da

yammacin

ranar Haisam ya kaita gidan aminiyartata

bayan

ta shiga kasuwa tayi kaca-kaca da kudin, a

dole

ita wae sae ta kyautatawa kawartata tunda

bikin

jikarta ce. Su hajiya kam sun ji ddin xuwan

inna

gidan bikin don kwana biyar tace xata yi, ko

ba

komai xasu dan samu sarari a gidan su

sheka

tsiyarsu yanda suke so. Intisaar na daki

wajajen

karfe goma na safe tana duba wani Novel

na

turawa taji hayaniyarsu hajiya a tsakar

gidan, ba

shiri ta fito ta tarda su hajiya sun saka

momynta

a gaba sae maganganu suke gya mata fadila

na

taya su, “idan banda rainin wayo tun asubar

fari

take ta facakala da ruwa sae kace ita daya

ce a

gidan, ynxu idan ruwan ya dauke mu da

wanne

xamuyi ayyukan mu, mun xo muna mata

mgna

kuma ta maida mu mahaukata, to dae mai

daure

maki kugu a gidan bata nan, idan kikayi

wasa….”

xainab ce ta karaso wajen da sauri ita ma

tana

cewa hva hajiya meye yyi xafi hka da

sassafe xa

ku sa momy a gaba kuna…” kyakkyawan

mari

hajiya ta watsa ma xainab din tana cewa

“wuce

ki bni waje munafuka kawai, dama tun ba

yau ba

kike nuna ni ba komai bace a wajenki, idan

bnda

hka taya xa a maida ni mahaukaciya baki xo

kin

tsaya min ba xaki gya min mgnar bnxa, baki

ga

yanda fadila take yi bne don ubanki,”

intisaar ta

kalle momynta da ta tsaya tana kallonsu

kawae

bata ce komai ba, umma ta hankade xainab

tana

cewa bace mana da gani mara xuciya

kawae

warce bata san ciwan kanta ba. Girgixa kai

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button