HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

momy tayi kawae taci gaba da wankin da

take yi

a bakin famfon, hajiya ta fixge bokitin a

fusace ta

xubar da ruwa da kayan dake ciki sannan

tasa

kafa tayi ball da sauran bokitan tana cewa

“don

babanki baxa kiyi wankin nan ba yau wllh,

mu ma

muna da bukatar ruwa” umma ta kashe

famfon

tana kwadawa rahma kira ta kawo mata

kwado

su kulle. Intisaar ta goge hawayen idonta ta

dubi

momynta da ta tsaya kallonsu kawae ba tare

da

tace uffan ba, tace “momy ki bari anjima xan

je

waje na debo makii ruwan wankin, xo mu

tafi” ta

fara jan hannun momyntata su bar wajen,

momy

kam kasa barin wajen tayi, ta xubawa fadila

dake ta faman xaxxaga mata xagi tana

cewa

“mutum ya xame mana annoba a gida,

kuma idan

ana magna ya dinga yi kmr kurma don

tsoro,

wllh hajiya ni kawae da kun bari watarana

na

lallasa ta na nuna mata…..” ji kke tass! Momy

ta

xuba mata tagwayen mari masu rai da lfya,

hava

wa! Nan fadila ta gigice ta fasa ihu don

batayi

xaton marin ba, cike da mamaki hajiya da

umma

suka dinga salati suna cewa ita fadilar kika

mara? Hajiya ta fixgo fadilar tace “xage ki

rama

fadila, wllh sae kin rama,” umma kam tuni

aka

shige gida da gudu anje shirin dambe, don

tace

wllh sae ta rama ma ‘yar ta. Fadila ta dage

xata

mari momyn, intisaar ta fixgota da karfi

tana

cewa “ke yar karamar ‘yar iska, ni xakiyi

facing

ba momyna ba,” nan intisaar ta dage ta

dinga

xuba mata mari tana tana cakume da

kwalar

rigarta. Nan fa gida ya hautsine, umma ta

fito da

gudunta bayan ta canxa kaya, tayo kan

momy da

gudu tana cewa “ae yau sae dae ni ko ke?”

tam

nan fa momy ta xage ta kai umma kasa suka

dinga cin dambe. Su rahma da kursum suka

hadu suka dinga dukan intisaar din da taki

sakin

fadila har ynxu bayan ta kaita kasa ta haye

kan

ruwan cikinta tana jibgarta iya karfinta.

Hajiya na

ganin an kai umma kasa ana ta nakada, ta

fice

waje da gudu tana kiran jama’ah su xo su

ga

xainabu xata kashe Shafa. Xainab na shiga

daki

da kukanta dama abba ta kira amma yaki

xuwa,

ya Haisam ya tafi kaduna tun jiya, don hka

kawae sae ta kira Aliyu tana kuka ta gya

masa,

sannan ta fito taga irin damben da ake ci,

kuka

ta dinga yi sosae ta ma rasa abinda xata yi

ga

muryar Hajiyrsu can a wje tana aibanta

momy,

mata suka dinga tururuwa cikin gidan duk

da wsu

gulma ya shigo dasu, ihsan ma kuka ta

dinga yi

a kusa da xainb tana cewa “Anty kice

momyna ta

bari.” da kyar matan suka kwace umma a

hannunm

momy, sannan aka raba su intisaar shi ma

da

kyar don intisaar komawa tayi kmr

mahaukaciya

duk tayi ma fadila kaca-kaca hka ma kursum

dake..

 

Xainab ta karasa kusa da intisaar da

hanxarinta

bayan an rabasu, ta fara janta ixuwa

palonsu,

fadila kam ihu ta dinga yi tana fixge fixge

daga

rikon da akayi mata wae a barta sae ta

kashe

intisaar yau, momy ta ja bokitin ta ta tara a

famfon tana cewa “kuma wanki yanxu na

fara,

bnga uban da ya isa ya hanani ba, kuna

tunanin

shirun da nake maku tsoro ne, wllh duk

wanda

yace baxae kame girmansa ba a cikin ku xai

ko

sha mamaki.” rirrike hajiya aka shiga yi wae

sae

tayi ma momy duka, hka ma umma ko

kunya

bbu. Wata yar dattijuwa da tashigo gidan ta

dube

momy tace “to ke ‘yar nan tunda gaba suke

dake

ki bari anjima kiyi wankin mana, ina ce

sunce aiki

suke son suyi da ruwan su ma” momy tace

“ki

bari kawae baaba wllh munafukan mutane

ne,

idan bnda hka famfofin gidan nan sun kai

biyar

pa, kuma ko wanne na da nasa pampon a

bangarensa, nan bangarena ne amma sbda

neman mgna suka kwaso jiki suka xo wae

baxanyi wanki ba, kuma wllh baaba tank

din

gidan nan babba ne, ko xan kai washegari

ina

wanki bbu abinda xae ragu a ruwan amma

dayake jirana sukeyi shi yasa nayi laifi, toh

bari

kuji, wllh tllh daga yau duk shegen da yace

xae

sake takani a gidan nan sae ya sha

mamaki.”

hajiya tace “mu kke gyawa magana hka

xainabu,

dama ashe kina mgna hka amma don

munafurci

idan kinga Alhaji sae ki dinga yi kmr na

kirki?

Don Allah ku sakeni na gwada mata hnkli.”

momy

tace “ku kyaleta don Allah” umma ta dinga

dura

mata ashar ta uwa ta uba tana daga inda

take,

don bata sake gigin matsowa kusa da ita

ba, a

dai-dai lkcn Aliyu ya shigo gidan, ya girgixa

kai

cike da takaici ya jingina gefen gate din

rungume

da hannuwansa yana kallonsu, muryar

momy yaji

tana cewa “don Allah don Annabi ku kyaleta

ta

dokeni, wllh tllh Aisha sae kinyi da kin sanin

sani

na, don laga-laga xan maki kuma ba lallai ne

mijin ki ma ya gne ki ba. A fusace Aliyun ya

karaso cikin tsakar gidan yana kallonsu

daya

bayan daya, basu ma san yashigo ba, ya

dubi

fadila da bata da maraba da hauka gashin

nan

yyibuya-buya, daga ita sae leggings, intisaar

ta

dube fadilar dake xaginta ta uwa ta uba

tana

kiranta da ‘yar tsintuwar innarsu, tace ” duk

da

hkn dae ban xage ina karuwanci ba, na fita

tun

asuba na dawo karfe takwas din dare.”

fadila ta

kara rudewa ta shiga galla wa masu rikonta

cixo

wae sae sun saketa ta mata duka, sae kace

ba

ita aka kwata da kyar daga hannun intisaar

din

ba ynxu, Aliyu ya karaso wajen ya sa kafa ya

kwashe fadilar ta xube kasa sannan yashiga

ball

da ita yana cewa “yau xaku ci ubanku gaba

daya,

go down on ur kneels, i said go down on ur

kneels.” ya fadi cikin tsawa sannan yyi kan

intisaar din da tuni ta juya a guje xata bar

wajen

ita ma ya cafkota ya watsa mata mari

lafiyayye,

momy ta karaso inda yke da sauri tana

cewa

“kai! Kai! Wllh kar ka kuskura ka taba min

‘ya,

cika ta, ta fixge hannunsa daga rikon da yyi

wa

intisaar din, cikin tsawa tace mata shiga ciki,

ta

ja ihsaan ma suka bar wajen” binta yyi da

kallon

mamaki, ya juya kan su hajiya dake ta cacan

baki amma an rasa wanda xae tunkareta

yace

“wllh hajiya kina bni mamaki, ynxu meye

amfanin

irin wannan abun, don me baxa ku kama

girmanku ba, dube yanda yar cikin ku tasa

ku

gaba tana gaggaya maku maganganu, sae

faman

kumfar baki kuke,” kai Aliyu kasan me ya

faru

ne? Kasan irin abinda tayi ma umma?”hajiya

ta

fadi tana xaxxaro ido, yyi tsaki yace koma

me

tayi maku kuka siyar wa kanku. Ya dube su

kursum da har ynxu suka ki yin shiru ya

daka

masu tsawa yana cewa “bna son naga ko

wani

dabba a tsakar gidan nan ryt now, get out”

da

sauri duka suka watse suka yi sashinsu,

shima

yyi nasa bangaren ya bar umma da hajiya a

wajen..

Gaba daya mutan gidan sun hallara a

falon Abba washegari da safe, Momy na

xaune

kan 1seater fuskar ta a daure ta xuba ma

plasman ake manne jikin bango ido, intisaar

na

gefenta a kasa a xaune, hajiya da umma na

xaune a 2seater suma rai a hade, sauran

‘yan

matan ma gaba daya sun nemi gu sun

xauna a

palon, ihsaan kadae ce ke gefen abbanta a

xaune, Aliyu ya shigo da sallamarsa a dalilin

kiran da abba ya aika ayi masa, ya nemi gefe

shima ya xauna. Abba yyi ajiyar xuciya ya

dubi

intisaar yace “fateemah ki gya min abinda

ya faru

a gidan nan jiya bayan na fita” nan intisaar

ta

koro masa duka abinda ya faru a jiyan, ya

jinjina

kai yace “ikon Allah” hajiya ta yi saurin cewa

“kaji

munafuka amma ai baki gya masa irin

fitsarar da

uwartaki ta dinga mana ba” abba ya daka

mata

tsawa ransa a bace yace “ki shiga

hankalinki.” ta

ja bakinta tayi shiru tana hararar sa. Abba

yyi

shiru sannan ya nisa ransa a bace yace

“xainab

ban san ki da irin wannan halin ba, amma

gskya

jiya kin ban mamaki, a tunanina ko da ace

abinda yafi xagi shafa ta maki bata cacanci

ki

rama ba bare har ki hau ta da dambe ba,

kinga

kina da laifi a nan tunda dae shafa ba

sa’arki

bace, don me baxaki jirani na dawo ba ko ki

kirani a waya? Har xagi dubi tsabagen idon

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button