HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

Aisha

baki ji kunyar ‘ya yanta ba kice mata

karuwa.?”

tsam momy ta mike tayi masa wani irin kallo

tayi hanyar fita daga palon ba tare da ta ce

komai ba, kiranta abba ya shiga yi amma ko

waiwayowa bata yi ba har ta fice daga

palon.

Hajiya tayi murmushin takaici tace “ka gani

wa

idon ka ko? Wllh jiya na dde ina naxarin

anya

kuwa xainabu ce wannan, rirrike ta fa aka

dinga

yi xata min duka bayan an rabata da umma.

Umma ta tabe baki tace “uhum ae ni naga

abun

mamaki jiya, yarinyar da mutum sae ya

rantse ya

dada rantse wa yace ko kuda baxata iya

kashewa ba, amma ashe duk wannan shiru

shirun

da take yi don taga inna na nan ne, jiya ta

nuna

mana ko ita wacece.” Aliyu kam tunda ya

shigo

falon yake ta daddanna wayrsa bae ko daga

kai

  1. Abba ya dube su intisaar din gaba daya

yace

“daga yau na sake jin abu makamancin hka

ya

faru a gidan nan wllh tllh sae na karya

mutum,

kuma bna son naji wata magana ya fita

daga nan

har yaje kunnan inna, idan na kama mutum

da

karya wannan dokan sai na saba mashi

kwarai

da gaske, ku tashi ku ban waje shashashan

bnxa

kawai” duka suka mike suka bar palon,

intisaar

kam jikinta yyi sanyi sosae. Hajiya tace tana

nuna intisaar “har da ‘yar mitsitsiyar ‘yar

nan, ta

dubi tsabagen ido na tace min mayya” sae

kuma

ta fashe da kuka tana girgixa kai tace amma

bbu

komai ai tun farko idan muka ce mka ga

abinda

xainabu tayi bka yarda ynxu kam ai ka gani

da

idonka, Aliyu ya mike yana kallon abban

nasa

yace “kayi hkuri abba,” sannan ya fice. Nan

hajiya da umma suka dinga aibanta momy,

hajiya

sae matse kwalla take, abba kam tv ya xuba

ma

ido bai tanka masu ba, umma tace “har ca

tayi

wae fadila ba ‘yar ka bace karuwan…..”

tsawa

abbaya daka masu ya mike yana cewa “ku

fitar

min a palo don Allah, sannan ya shige

bedroom.”

hajiya ta bude baki hka ma umma, hajiya

tace

“da yake ran matan so, kuma yar gwal ya

bace

dole duk ka fice hayyacinka ae. ” nan da

suka

gaba babatunsu su mike suka fice daga

palon

kowa da takaicinsa.

Intisaar na xaune kan darduma bayan ta

idar da sllhr isha’i, Abba yyi sallama ya shigo

palonnasu, ta ce “sannu da xuwa abba, ina

yini”

yace “lfya lau fatima ina momyn taku?” tace

“tana cikin daki” bai ce komai ba ya shiga

dakin

da sllma, ba kasafai Abba ke shigowa

bangaren

matan nasa ba sai da babban dalili, ta mike

ta

kwashe kwanukan da suka ci abinci ta fita

dasu

ta wanke don momynta ce tayi girki, sae da

tashiga kicin ta kwaso sauran kwanukan

wanke-

wanken mutan gidan sannan taje bakin

famfo

tana wankesu don tana tsoran wankesu a

kicin

kar ‘yan gidan su rutsa ta, tun da safe dama

momy bata barta ta fito ba, ita tayi duka

ayyukanta sae xainab da ta fake idon

hajiyarsu

ta dan kama mata. Tana gama wanke

kwanukan

ta kwashesu tayi kicin din don ta ajiye ko

wanne

a maxauninsa, Aliyu ta gani tsaye yana hada

coffee, ta juya da sauri xata bar wajen taji

yace

“one more step, yhu are in trouble.”

mutuwar

tsaye tayi a wajen xuciyarta na dukan uku-

uku,

yau ta shiga uka dukanta xai yi tasani ” ya

karaso inda take ya xagayo ya tsaya

gabanta

yana mata wani irin kallon, tuni kwalla ya

taru a

idonta, yyi murmushin mugunta yace

“yaushe

kuka fara samun liver a gidan nan daga ke

har

uwarki,” amsar ki kadae xata ceceki yau a

nan,

idan ba hka ba wllh tllh sae na fasa kanki a

nan

wajen, save my tym ki bani amsata, am ol

ears.

Ya fadi da tsawa ” kuka ta fara yi tace “ni

dae

don Allah don annabi kayi hkuri ka…..”

muryar

Abba suka ji yana cewa “wat’s goin on in

there?”

ya fadi da xolaya, Aliyun ya kirkiro

murmushi ya

fara kame-kame, No Abba.. Kawae taimaka

mata

nke ne… Sae kuma ya karbi kwanukan dake

hannunta ya fara kkrin ajiye su inda suke,

Abba

yace “uhum ok yyi kyau hkn, idan ka gama

kaxo

ka sameni, we hve an issue 2 discuss”

Aliyun

yace “yes sir” batare da ya kallesa ba sannan

abba ya bar wajen, da gudu intisaar ta juya

ta

bar wajen bayan Abba yyi gaba, wae

juyawar da

xai yi sai ganin wajen yyi wayam ba kowa,

ya

cije lebe cike da takaici sannan ya ajiye

kwanukan hannunsa ya juya ya bar kicin

din

yana tunanin irin abinda xae mata idan ya

kamata. Bayan kwana biyu komai ya dawo

nml a

gidan, da momy ta dauki xafi sosae amma

abba

na xuwa ya bata hkuri sae ta ajiye fushin da

tayi

da tace masa komai ae ya wuce, ya ji ddin

hkn

sosae don idan ba wannan karan ba ma bai

taba

ganin bacin ranta ba kuma ya gano ita ke

da

gskya bayan yyi bincike sosae a kan lamarin,

su

hajiya kuwa ya je yyi masu kashedi mai

girma

akan su fita harkar matarshi, idan xaman

gidan

da suka je sukayi na kusan wata hudu bai

ishesu

ba to xasu koma ne, hkn yasa suka kame

kansu

don sun san shi sarai. Ranar laraba inna ta

dawo

gidan da mota shake da kaya, har gida aka

kawota aka ajiye, su intisaar da xainab suka

dinga shigowa da kaya kowa na murnar

dawowan ta, ita kuwa baki har kunne ta

dinga

fadin irin yanda aka dinga karramata a

gidan

bikin don inna akwae son girma, bakin

kofarta su

hajiya suka tsaya sukayi mata sannu da

xuwa

sama-sama suka yi gaba. Ta ja dogon tsaki

tace

“munafukan bnxa kawae da alamar ma

basu yi

farin ciki da dawowa na ba.” intisaar dake

ta

faman bubbude kayan da suka shishshigo

da

bata tanka wa inna ba. Momy ma taxo tayi

mata

sannu daxu suka danyi hira sannan ta

wuce,

falon ya rage daga ita sae jikokinta tana ta

faman kullawa kowa tsarabarsa a leda.

Intisaar

ta kai nasu gida, hka ma xainab da kursum.

Fadila ta shigo gaida inna, inna ta saka

sallati

tana kallon fadilar tace “hatsarin mota kika

yi

fadila?” ta tambaya ganin yanda bakin fadila

ya

kumbura da fuskarta, xainab dake cikin

bedroom

tana gyara ma inna daki, ta toshe bakinta

ganin

dariya na neman subce mata. Fadila ta

harari

innar tace “hatsarin jirgi nayi ba ta mota

ba.” ta

juya ta fice fuuuu. Inna ta kwashe da dariya

tana

cewa “ikon Allah,” xainab na gamawa ta fito

tana

dariya tace “inna ki min alkawari idan na

gya

maki maganar nan xaki barshi a cikin ki”

inna

tace “hva Abu, sae kace wata yarinya sae

naje

ina cewa ga abinda xainab tace min.”

xainab tace

“yauwa inna.” nan xainab ta xauna ta

xayyane

wa inna abinda ya faru kwana hudu da

suka

wuce a gidan.” bata kai karshe ba inna ta

mike

tana cewa ” kut! Ae yau sae sun gya min ko

pampopin gidan nan na ubansu ne, sae sun

gya

min me xainabu ta tsare masu a gidan nan”

xainab ta mike a rude tana cewa “nashiga

uku

inna don Allah ki rufamin asiri abba yace kar

wanda ya gya maki, ballani xai yi wllh” shi

bukar

din yace kar a gya min? to xai dawo ya

sameni

shima,” inna ta fadi a fusace ta fice daga

palon.”

da gudu xainab tayi sashinsu ta shige

bathroom

ba tare da ta bari hajiya ta ganta ba jikinta

na

bari. Inna ta karaso tsakar gidan cikin daga

murya tane cewa “ina munafukan gidan…

To don

ubanku ku fito ku gya min ko ubanku ne ya

dasa

ma da’na famfofi a gidan, ku fito ku gya min

ko

nairan ku nawa ne a ciki na biya ku. Sbda

me

xaku sa min ‘ya a gaba a cikin gidan nan,

uban

me ta tsare maku? Ku fito ku gya min me

xainabu ta tsare maku nace matsiyata ”

cikin

daga murya inna ke ta xuba masu rashin

mutumci.

Momy ta dube intisaar fuskarta daure tace

“don ubanki sai da kika je kka gyawa inna

wannan mgnar bayan abinda…..” intisaar ta

xaro

ido a tsorace tace “wllh momy ban gya ma

inna

komai ba, tana bani tsarabar mu ae ban

sake

komawa ba ma.” abin ya daure wa momy

kai, to

waye ya gya ma inna wannan mgnar? Hajiya

kuwa kasa xaune tayi sae kaiwa take tana

komowa a palonta, ynxu xainabu sae da

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button