HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

taje ta

gya ma tsohuwar nan wannan mgnar. Hka

ma

umma dake ta lekar innar ta taga da ‘ya

yanta,

tsinuwa kam sun sha shi ba adadi . Ganin

inna

taki barin tsakar gidan ne tana ta masifa

yasa

momy ta fito ta dinga bata hkuri ta koma

sashinta, amma kememe inna taki ta dinga

xunduma masu ashar tana cewa ae yau sai

tasa

sun bar gidan nan, momy tayi sumsum ta

koma

sashinta ganin ba sauraranta inna xatayi ba.

Tun

a kofar gida haisam da Aliyu suka dinga jin

muryar inna kmr speaker, Aliyu ya tabe baki

ya

koma mota ya ciro apple dinsa da ya manta

a

ciki, haisam kadae ya karaso gate din ya

shiga

gidan ransa a bace, wannan wani irin

masifa ce

hka, kullum sae anji hayaniya a gidansu sae

kace

makaranta, yana shiga gidan ya ga irin

rashin

mutuncin da inna ke xubawa a gidan ya

juya ya

bar gidan kawai. Dariya Aliyu yyi ganin

yanda

Haisam ya fito daga gidan, ko kallonsa

Haisam

bai yi ba ya shige motarsa yyi gaba. Aliyu ya

shiga gidan ya dauki farar kujerar roba ya

xauna

gefen wani flower yana ta kallon inna yana

cin

apple dinsa with much interest. Tana ta

masifa

har da kukanta, “wllh kwado xan sa wa

duka

famfofn gidan, duk shegen da xae yi amfni

da

ruwa yaje waje ,” tana kai wa nan ta fice

daga

gidan tana gunjin kuka. Dariya Aliyu ya

dinga yi

har da buga kafa, hajiya ta fito jin muryar

dan

nata, ta rike haba tana cewa “ka ga makirci

ko

Ali, ynxu bayan duk abinda Alhaji yace sae

da

wannan tsinanniyar matar ta gya wa

wannan

mayyar tsohuwar ko?” shi dai bai ce komai

ba

yana ta cin tufarsa. Umma ta fito ita ma tana

cewa ” wannan anyi makirar mace…..”

shigowar

inna ce ta sa su yin tsit. Kananan

kwadunaye

inna ta shigo da har guda biyar, su ka bita

da

kallon mamaki. ” idan akwae shegen da ya

isa ya

matso kusa da famfofin da na ya gani.” hka

inna

ta dinga dasa wa famfofin kwado tana mita,

sashinsu intisaar da nata kadae ne bata je

ba,

Aliyu binta yke tayi da kallo har ta gama, ta

dawo tsakar gidan ta dauki kujera ta xauna

tana

girgixa kafa. Sumsum su hajiya da umma

suka

shige gida, Aliyu ya mike yyi hanyar kicin sae

gashi ya fito da tabarya, yyi hanyar daya

daga

cikin taps din, bugu uku yyi ma kwadon ya

balle,

inna ta taso da gudu tana cewa xan ci

ubanka

wllh idan ka sake shiga gonata Aliyu….

Tsawa ya

daka mata yana cewa “to me kke nufi hajiya,

baxan wanke hannuna ba kuma ko meye?”

yyi

tsaki ya bude tap din yana wanke

hannayensa,

ranar dae hka Aliyu ya maida inna

mahaukaciya a

tsakar gidan, tana yi, yana ta kyalkyale

dariya,

hkn yasa ta dinga rusa kuka wae bukar take

jira

a tsakar gidan. Abba yyi jigum yana

sauraran

maganganun uwartasa da bae da ma’ana

kuma

bai da tushe, ya jira har ta kai aya sannan ya

mike yana kallonta rai bace “to wae baaba

meye

na tada maganar da ya wuce kwana da

kwanaki,

meyasa kike yin hka ne fisabilillahi, ynxu ca

akayi

maki xainab din bata hkura bne ko kuma su

hajiya basu amsa lafin nasu bne?” inna ta

marairaice fuska tace “to ni ina nasani, ca

nke ae

maganar tana nan ne har ynxu,” Abba yyi

tsaki

yace “wannan wani irin abu ne don Allah,

ko ma

bai wuce ba ina ruwanki cikin maganar,

tsakanina

ne da iyalina,” inna dae sae wuri-wuri take

da ido,

su hajiya kmr su yi shewa don murna, ya

dube

gaba daya ‘ya yan nasa dake falon fuskarsa

a

tamke yace “cikin ku waye ya gya ma baaba

wannan maganar? Kuma duk wanda yyi

min krya

sae na yi mugun saba masa wllh” yasan

momy

baxata taba gyawa inna wannan mgnr ba

duk da

su hajiya sun ce masa ita ta gya wa innar

amma

bai tanka masu ba, don yasan wacece ita.

nan

xainab ta dinga cunkulin inna alamar ta rufa

mata asiri jikinta na bari, hankadata inna

tayi

tana cewa “ke don ubanki ki rabu dani sae

shisshigeni kike yi sae kace yarinya,” xainab

saura kadan ta saki fitsari don ca take inna

tona

mata asiri xatayi. Aliyu ya daka ma

kanninnasa

tsawa yana cewa “ba magana ake maku ba

wawaye kawai,” inna ta kalle Aliyun kmr me

naxari, can sai tace “to ni Aliyu ne ya gya

min

wannan mgnar ba kowa ba.” Aliyu ya firfito

da

ido yace “ni inna,” ta galla masa harara tace

“munafuki kawai, shine ya gya min bukar,

ko

karya nayi mka?” Abba ya juya yana kallon

Aliyun

ransa ya dada baci, Aliyu xai yi magana abba

ya

daka masa tsawa yana cewa “karya knan

tayi

mka,” inna tace “Atoh dae, ina xaune yaxo

ya

sameni ya gya min, intisaar ae tana wajen

lkcin,

ko krya nayi intisaar?” ta tambaya tana

kallon

intisaar din.

 

Intisaar tayi narai-narai da ido cikin

karkarwar murya tace “don Allah don

annabi inna

ki rufa min asiri ni wllh ina gidanmu lkcn, bn

san

kun yi ba” inna tace “au hka ne kuma, daga

ni

sae shi a palon lkcn.” haisam ya kalli Aliyun

da

ya ma kasa cewa komae sae kada wa da

idonsa

yyi yana kallon innar ko kifta ido baya yi, sae

dariya ta subce masa, abba ya juya yana

kallonsa a fusace, ya mike yyi saurin barin

palon

yana yar dariya, shi dae yasan inna sharri

tayi

ma Aliyu don Aliyu bai da surutu kawae dae

yasan ramuwar irin abinda Aliyu ke yi mata

a

gidan tayi ne. Ranar kuka ne kawae Aliyu

bai yi

ba, don wanki babban bargo Abba yyi masa

“tashi ka bni waje karka sa na watsa mka

mari,

abinda yaci ace kanninka ne sukayi sai

gashi wae

kai da knka kayi” Abba ya fadi cikin bacin rai

bayan yyi fadan har ya gaji, Aliyu ya mike

kmr

xaki ya fice fuu daga palon, inna ta rakasa

da

cewa “munafuki kawae.” hajiya ta mike a

fusace

ita ma ta fice daga palon, sae bayan ya fita

su

kursum suka fashe da dariyar da suke

hadiyewa

tun tuni, inna ma ta taya su dn ta rama

iskancin

da ya dinga mta a tsakar gida jiya, har

xainab

sae da tayi dariyar, intisar kadae ce bata yi

ta ba

ta hade rai. Intisar na tsakar gda tana taya

xainb

tsifan kanta aka bude gate din gidan gaba

daya

suka maida hnklinsu wurin gate din su ga

wanda

xae shigo, Aliyu ne da safeenah su ka shigo

gidan, xainab tace “tab, amma wannan

yarinyar

jaka ce mara xuciya, ynxu sae da ta sake

xuwa

gidan…..” da sauri intisaar ta katse ta da

cewa

“kinga ni ba ruwana ki bar xancen nan

xainab”

bangaren hajiya suka wuce bayan intisaar

da

xainab sun gaisheta tayi masu bnxa, shi ko

ya

watsa masu harara. Xainab ta fashe da

dariya a

hankali tana cewa “ina ma Allah ya kawo

inna

nan mu ci dariya wllh,” intisaar tace “ki dae

ci

dariya amma bnda ni” xainab tayi dariya

tace

“shegiya matsoraciya, dubi fa kayan da tasa

yau

har gwanda na ranan nan,” intisaar ta mike

tace

“kinga idan baki son tsifan nan ne na wuce

don ni

bbu ruwana wllh karki ki jaxa min” xainab

ta

fixgota tana dariya tace “to yi hkuri nayi

shiru xo

ki karasa min.” suna wajen har bayan kusan

awa

biyu sannan suka fito, hajiya sae wangale

baki

take yi tana cewa “Allah yyi maki albarka

safeenah, mun gode sosai, ki gaishe min da

hajiya kice sae naxo, umma ma tafito tana

cewa

“Allah dae ya nuna mana wannan abun

arxikin”

leda kato su hajiya da umma suka cika mata

da

tsaraba khadija na rike da ledan kmr xata

shige

jikinsafeenar dake ta murmushi tana gdya,

hajiya ta hade rai ganin xainab da intisaar

tace

“don ubanki kin xo kin gaida antynki ko sae

na

taka ki a nan,” ta galla wa intisaar harara

tace

“tashi ki ba mutane waje munafuka kawae.”

da

sauri intisaar ta mike ta bar wajen tayi

sashinsu,

safeena tana yatsine fuska tace “wae hajiya

wacece wannan yarinyar?” hajiya ta tabe

baki

tace “agolar gidan ce” safeenah tace

“tabdijam”

umma tace to ya muka iya. Aliyu ya fito da

makullin mota don maida ta gida xai yi yace

“ta

yi maki wani abu ne dear?” ta tabe baki tace

“muje kawae” har gate hajiya da umma

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button