HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

suka

rakota suna sa mata albarka, hajiya tace “ki

fa

ba wa hajiya sakona,” tace “xan bata hajiya”

sannan suka wuce ita da Aliyun. Umma tace

“gskya amintakan ku da hajiya mairo yyi,

tunda

har ta dauki tilon ‘yar ta xata ba danki,”

hajiya

tayi murmushi tace “ae ni bbu abinda xance

da

mairo, baki ji yanda naji ba ran da ta kirani

take

gaya min irin rashin mutuncin da tsohuwar

nan

tayi ma safeenah da bama gidan, wllh naji

takaici

sosae” umma tace “to ae laifinsa ne, don me

yasan bama gidan xai daukota ya kawo ta

bayan

yasan yan hassada ne a gidan, idan kin

bibiya

ma xainabu ce ta xuga innar tayi ma

safeenar

hkan.” hajiya tace “ae ba takanas ya dauko

ta ya

kawo ta gidan ba, hanya ce ta biyo dasu ta

nan

shine yace bari ta gaida kakarsa, ae tasan

bama

gidan.” muryar inna da suka ji tana kwada

wa

fadila kira ne yasa suka yi tsit, kursum tace

“bata nan” inna ta rike haba tace “ohh ni

rahmatu

yarinya ta maida kanta gantalalliya kmr

akuya

anki tsawatar mata, amma ba laifin kowa

bne, na

bukar ne, ae da ya aurar da ita da duk hka

bata

faru ba.” tayi gaba tana ta mitocinta. Hajiya

da

umma suka tabe baki, umma tace “randa

wannan

tsohuwar xata mutu ae sae na xuba ruwa a

kasa

nasha,” hajiya tace “ae ba ke kadai ba

shafa.”

Abba yace “gani inna,” bayan yaje kiran da

mahaifiyar tasa ke masa. Dama bukar dubu

ashirin xaka bani nayi ma yaran Nafisa

tsaraba

don gobe xanje gidanta, Abba yace “to inna

bari

haisam yaxo ya ciro maki.” tace “yanxu fa

nake

so ni dae wllh, don bn yarda da wannan

wayon

naka ba, sau dayawa hka kke min” Abba ya

jin

jina kai yace “ynxu xai kawo maki baaba.”

cike da

jin haushi yyi maganar ko sati uku ba ayi ba

da

ta saida masa fili sannan ya kara mata da

dubu

hamsin amma har tana tambayar wani dubi

ashirin din. Haisam tasa ya kaita sukayi

shoppin

din, ta jida kayan kusan dubu talatin, dole

shi ya

cika sannan ya maido ta gida. Washegari ta

samu Abba wae ya samo wanda xai kaita,

haisam baya nan, don hka dole yasa a kira

masa

Aliyusukayi

Aliyu na shigo wa palon Abban nasa ya

nemi gu ya xauna ya gaida shi a ladabce

sannan

yace “gani Abba” Abba ya hade rai yace “ka

gaida

inna ne yau?” inna ta tabe baki tace “ae ni

rabon

da Aliyu ya gaida ni tun ran da na ce shi yyi

min

wannan gulman” Aliyu ya xaro ido yace “kai

inna

ki dinga jin tsoron Allah mana” inna tayi

salati

tana kallon dan nata tace “wllh Bukar tun

ranar

Aliyu ko bangarena baya xuwa, ko ya gan ni

sae

ya kauda kai.” Abba ya dube Aliyun yace

“gidan

nafisa xaka kai ta anjima,” da sauri inna tace

“xuwa karfe sha daya dae” Aliyu ya mike

yana

kallon Abban nasa fuskarsa a tamke yace

“gskya

Abba ina da urgent meetin da xan wuce

ynxu….”

Abba yace “ni kke gayawa hka?” ya kauda

kansa

bai ce komai ba, inna kuwa ta dage da cewa

“wllh shi xai kaini, dolensa sae ya kaini, Allah

kai

xaka kai ni Aliyu” Aliyu ya juya yana mata

wani

irin kallo kmr ya maketa don haushi. “iyye

yaro

bashi da mutumci ba shi da kunya sae kace

ba

jininka ba Bukar, wllh bae yo halinka ba,

Haisam

kadae da xainab suka yo halinka a gidan

nan”

abba yyi murmushin takaici ya kalli Aliyun

yace

“je ka kawai.” Aliyu yyi maxa yace “ohk naji

xan

kai ki ki shirya” inna tace “kaci sa’a wllh”

fice wa

yyi ba tare da ya bari sun hada ido da

abbansa

  1. Tare da intisaar da xainab inna xata,

amma

hajiya na ganin hka sae ta tura xainab gidan

wata kawarta wae ta karbo mata sako, duk

don

kar ta bi innar, don tasa xainab ko ta hanata

xuwa ba ji xata yi ba shi yasa ta bullo da

hkn.

Intisaar bata san Aliyu xai kai su ba da

baxata

fara bin inna ba, wae sae da suka fito

tukunna

inna ta fara kwada wa Aliyu kira a tsakar

gidan

wae ya fito sun shirya. Intisaar ta dafe kirji

tace

inna shi xai kai mu dama, nayi xaton adai-

dai ta

sahu xamu hau ae, inna harareta tace “ka ji

shirme, gidan dan nawa da motoci xan hau

motar

haya, inna ta sake kwada wa Aliyu kira sae

gashi

ya fito fuskarsa daure yana sanye da polo

fari da

baki, da 3quatre fari kal, shi dae kam yana

san

3quatre, intisaar ta fadi a xuciyarta, inna ta

xabga salati tana tafe hannu tace “uban wa

xaka

bi a hka yaron nan?” Aliyu ya hade rai yace

“kmr

ya wa xan bi a hka?” tace “nashiga uku ni

Rahmatu nace uban wa xaka bi da wannan

dangalallen wandon?” yyi tsaki ya ce “idan

xaki ki

wuce na kai ki, don ina da gurin xuwa

hajiya,

meye ruwanki da abinda nasa” inna ta

girgixa kai

kmr xatayi kuka tana cewa “la! Wlh baxan je

da

kai a hka ba kaji min gantalallen yaro.” Aliyu

ya

tabe baki yace “to Allah ya raka taki gona,

dama

ni bnyi niyar kai ki ba ae,” sae ma a lkcn ya

kula

da intisaar da ta labe a gefen innar, duk

wannan

abinda akeyi su hajiya na labe a taga suna

lekowa, hajiya taji ddin yanda dan nata yyi,

inna

ta lalubo waya tana kallon intisaar tace “kira

min

bukar” da sauri intisaar tace “bn iya ba ni

xainab

ce ta iya.”a fusace inna tace “amma kin ji

haushi

kuwa” nan ta dinga kwadawa fadila kira

taki

fitowa, sae tayi waje don neman wanda xae

ciro

mata nmbr dan nata, a dai-dai lkcn Abba ya

kirata, ta dauka da sauri tana cewa “Bukar

ne?”

Abba yace “nine baaba kun tafi ne” tace “ina

fa,

wandon shaidanu yasa wae xae bini dashi,

irin

wandon nan dae da ya saba sa wa a gida”

Abba

ya kashe wayan ya kira a Aliyun, kasa daga

wayan yyi ji yake kmr ya makure inna don

takaici, can dae ya daga bai ce komai ba har

Abba ya gama sannan Abban ya kashe

wayan,

idonsa yyi jajur, ya juya fuu ya shige ciki,

inna

tace “Atoh dae.” bai jima ba ya fito da

dogon

wando yyi hanyar motarsa inna ta ja

intisaar

suka bishi, tana cewa “hka kawae ya janyo

mana

kallo a gari, yaro sae kace kafiri.” shi dae bai

tanka mata ba har ta ja intisaar suka shige

motar, intisaar dae jikinta bari yake, don

bata

bari sun hada ido dashi ba, “to uban wa

kuka

cewa da wannan yarinyar xan kai ku?” ya

tambayi innar fuskarsa a murtuke, inna tace

“ubanka muka cewa” to bata isa ta xauna

baya

ba na ja ta don bata kae wannan matsayin

ba

tun wuri ta dawo gun da ya dace ta xauna,

gaban intisaar ya fadi ta kalli inna, to ina

xata

xauna, ita fa wannan tafiyar ba dole sae ta

koma

gida, dama don taga tare da inna ne kuma

baxai

iya yi mata komai ba don inna baxata bari

ba

shiyasa ma bata ce ta fasa ba, amma da ace

da

su xainab ne to fasawa xatayi, inna tace “to

bbu

gun da xata xauna da ya wuce nan, bai sake

cewa komai ba don baya son magana, ya ja

motar suka wuce. A hanya hka inna ta dinga

magana a hnkli a kunnen intisaar, intisaar

dae

hadiye dariyarta kawae take don bata ma

san me

inna ke cewa ba ta dage sae mutsu-mutsu

take

mata a kunne, ita a dole xata ba Aliyu

haushi,

kallonsu kawae yake ta madubi, intisaar ta

lura

da hkn sae ta shiga taitayinta, yyi tsaki

kawae ya

kara volume din wakar dake tashi a motar, a

hankli intisar ta matso kusa da inna take

nuna

mata hanyar gidansu faruuq cikin murya

kasa

kasa take magana, inna ta bude murya tana

cewa

“Allah sarki yaron Arxiki” brake Aliyu ya taka

da

karfi, inna ta saka salati a rude tana cewa

“lfya?”

ya fito da sauri ya bude bayan motar, da

gudu

inna ta fito tana cewa “fito intisaar yau mun

shiga uku me ya faru?.

A rude inna ta dinga tambayrsa me ya

sami motar bayan intisaar ta fito, bai ko

kalleta

ba ya shiga kwaso masu ledojin tsarabarsu

da

saurinsa, inna ta dada rudewa tana cewa

“purse

dita na ciki akwae kudade da yawa fito min

dashi

da sauri wllh har da daham dina a ciki, ya

ciro

purse din ya ajiye kan ledojin da yake ta dire

su a

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button