HAUSA NOVELINTEESAR Complete Hausa Novel

INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

gefen titi, inna ta kin ki me abinta da sauri

tana

lekar motar a tsorace, “to wae me ya samu

motar?” inna ta tambaya tana jan intisaar su

matsa daga kusa da motar, bai ko kalleta ba

har

sae da ya tabbatar ko tsinkesu bai bari a

cikin

motarsa ba sannan ya rufe motar, ya juyo

yana

kallonsu fuska daure yace “ku nemi motar

haya

da xae kai ku inda xaku, don baxan bata lkci

na

na bar abinda ke gabana na dauko ku a

mota ku

dinga min iskanci a cikin motar tawa ba.”

Yana

kai wa nan ya shige motarsa ya ja ta ya bar

su

tsaye a wajen, inna ta xabga salata tana

girgixa

kai tace “amma wannan yaro na Bukar anyi

tantirin dan iska, ynxu xubar damu yyi a

dajin

Allahn nan ya wuce?” sae kuma ta fashe da

kuka

tana cewa “wannan masifa da me yyi kama

ni

Rahmatu” intisaar ta dinga tuntsire dariya

tana

karewa inda ya ajiyesu kallo ita dae bata ga

alamar daji ba a wajen amma inna tace daji

ne,

sannan ga motoci na ta wuce wa abinsu,

har da

mutane ma nata harkokin gabansu a wajen.

kukan da inna ta dinga rusawa ne ya fara

jawo

hanklin jama’ah wajen, intisaar tace “kai

inna don

Allah kixo muje mu hau mota mu wuce,

dube

yanda kika janyo ana ta kallonmu,” cikin

kuka

wiwi inna tace “wllh baxan hau motar haya

ba

don ubanki, hka kawae dan nawa na da

motoci

sae na buge da hawa ta haya” intisaar ta

kulu

matuka ita kam da ta sani bata bi inna ba,

wannan disgrace din har ina? Taruwa

mutane

suka fara yi a kansu ana tambaya lfya? Nan

inna

ta dinga surutu ratata akan abinda jikanta

yyi

mata, intisaar ji tayi kmr ta nutse a wajen

don

kunya, da sauri tayi gaba ta barta a wajen

cike

da takaici, ita ba kudi ta fito da ba bare ta

hau

mota ta koma gida, ta juya daga nesa tana

kallon inna da mutane suka gama

kewayewa, ko

me take gya masu oho. Da kyar mutane

suka

lallaba inna ta hau adai-daita sahu, tana

gunjin

kuka ta shiga tana cewa “Allah dae ya isa

tsakanina dashi,” sae kuma ta fara

kwadawa

intisaar kira tashigo su wuce, kasa xuwa

wajen

intisaar tayi sbda mutanan da suka taru a

gun,

har kusa da ita tricycle din ya tsaya sannan

inna

tace “maxa shigo intisaar, Allah xai saka

mana,”

fuskarta daure tashiga, mutanen wajen

suka bisu

dacewa ” Allah ya saukeku lfya Hajiya, Allah

ya

kiyaye, ya ja da ranki” inna ta ding a

washale

baki tana gdya tare da daga masu hannu,

shi

kanshi mai tukin dariya yake yi. Sae da suka

yi

nisa sannan inna ta dube intisaar tace

“kinga

mutanen arxiki koh, har biya mana sukayi,

Allah

yyi masu albarka dae” intisaar bata ko

kalleta ba

bare ta tanka mata. Har bakin gate Napep

din ya

ajiyesu, inna ta dinga gdya ya fiffito masu

da

kayansu, intisaar ta dauki wanda xata iya ta

shiga cikin gidan inna na biye da ita a baya

tana

cewa “to ynxu bayan duk wlkcn da yyi mana

ba

gamu a gidan ba. Nafisa tayi murna da

xuwan

mhaifiyar ta ta sosai,’ya yanta duk suka xo

gaida

kakar tasu dayake ranar asabar ce suna

gida,

sae da inna taci ta sha sannan ta soma

xayyano

wa Nafisa irin abinda Aliyu yyi masu a kan

titi,

Nafisa tace “amma wllh Aliyu bai da

mutumci ko

kadan inna, kinsan kuwa tunda na dawo ko

sau

daya bai taba xuwa gaida ni ba ko yi min

sannu

daxuwa, amma haisam xuwansa biyu

knan,” inna

tace “ranar da ya kawosu xainab bai shigo

ba?”

Nafisa tace “xan masa karya ne inna?” nan

inna

ta kwadawa intisaar dake dakinsu maryam

kira,

dayake maryam din sa’arsu ce da xainab,

suka

shigo tare da maryam din, inna tace “ranar

da

Aliyu ya kawoku gidan nan dama bai shigo

ba?”

intisaar tayi jim don dae ba Aliyu bane ya

kawosu

motar haya suka shiga amma da suka koma

gida

basu ce kin kai su yyi ba, da sauri tace “eh

bai

shigo ba” inna ta galla mata harara tace

“munafukan bnxa kawae amma ca kuka yi

min ya

shigo da na tambayeku,” intisaar tace “uhm

ae

xainab ce bni bace” nafisa tace jeki kawae

abinki,

kika san ko yy masu gargadi akan kar su ce

bai

shigo ba, bala’i inna ta dinga yi tana cewa

“wllh

yaron nan mugun shaidani ne, amma xai ci

ubansa bari na koma gida dae” intisaar ta

fice.

The end of book one.

[ad_2]

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button