INTEESAR Complete Hausa Novel (1).

Tayisosai, tace “maxa fice ki bni waje ka finraina yabaci, idan ma uwarki ce ta turo ki kije kicematanace tashiga hankalinta, idan ba naci ba mamutanen da ba sonta suke ba ta wani damukanta a kansu” intisaar ta fice mata dagapalonnata a fusace dan ita bata san me inna take
Nufiba, to don me baxa su ci darajar ya’yansuba maa barsu su dawo gidan. Ita kam tausayinxainabdasu kursum take yi sosai, shi kam haisam
ko ajikinsa dan ko xancen ma baya so. Tana tafetana waya da faruuq, ynxu kam shakuwarsuyawuce misali, dan inna kadai yake jira tayi maabba magana dan shi a shirye yake, kuma yace xai dauke mata nauyin kara2n ta gaba daya,dariya tayi sosai tace “kai ya faruuq wajeninnapa xani ba wani gun ba, yace “ohk ai nayi xaton fita xakiyi ne shiyasa nace hkan,” a hka takarasosashin inna tana ce masa “yayana ko sllh mapabn yi ba” yace “hva de kanwata gashi harwajenkarfe takwas, to kiyi alwala a bakin tap, nanwajen kafin ki shiga mana,” tace “dama hknxanyi yayana, bn gama abinda nkeyi bnedaxunshiyasa lkcn sllhn ya wuceni” ko da ta isabakintap din ma sai ta tarar ana alwala, tace “kgayaya haisam ma na alwala a wajen,” yahaisam,yayana yana gaisheka wai, hka nan suka ci
gabada hira da faruuq tana jiran haisam itamatayialwalan sai ta shiga ciki, “hmm to shknankanwata yi alwalarki anjima mayi magana,”faruuq ya fadi yana kkrin kashe wayan, tacea’a
ai ya haisam bai gama ba, dariya faruuq yyiyace
“baki gajiya da jin muryata ko bbynah?”
kunya yakamata tace “lalle ma yayana to bye” oh srry
myintisaar wasa nke maki, a dai-dai lkcn maialwalan ya dago, sukayi ido hudu da yaAliyu,wani irin muguwar faduwar gaba yaxomata,bakinta ya fara karkarwa ta ma rasa nemomgnar da xatayi masa, kallo daya yyi matayadauke kai ya shige parlon inna.
Faruuq kamyakira sunanta yafi sau biyar, duk da wayanna karea kunnanta amma ta kasa cewa komai, haryagaji dan kansa ya kashe. Kasa koda motsitayidaga gun da take, ta dai dake a hnkli ta juyaxata koma sashinsu taji inna ta kwado mata
kira,
da sauri ta dawo amma ta kasa amsawa, tajiinna nacewa “Aliyu ba muryar intisaar nake
jidaxu a waje ba?” shi dai baice mata komaiba illadardumar da ya dauko ya shimfida, a’a
baxakamasallaci bne, yace eh… Ya tada sallansakawai.
Sai da inna ta leko tayi ma intisaar mgnasannantayi alwala tashigo palon, gabanta namugun
Faduwa.
Sai yanxu kika ga daman xuwan knan,
intisaar ta dube innar tace “aiki nke yi ne” tokeda faruqu kke waya ko wa? Tayi shiru batace Komai ba sai hararan innar da takeyi, innatatabe baki taci gaba da dama furar da takeyi,
Aliyu ya idar ya mike, inna ta dubi intisaartace “ba ki ga yayan naki bne ba ke,” ta dubesa dasauri tace “ina yini yaya,” lfya kadai yace ba
Tareda ya kula ba ya nemi guri ya xauna, inna ta Nunamata dardumar da ya mike daga kai tace
“kijekiyi sllh ga shimfida can, ta mike take ta tadasallah tana dan satan kallon Aliyun. Har taidar.
inna bata daina mitan da takewa Aliyu ba narashin son xuwa gida ba, don ynxu ma badanubanshi ya kirasa ba, ba xuwa xai yi ba, shi
kamhankalinsa na wajen news din da yke kallogabadaya, hka tayi ta surutu intisaar na kallonsukmrtayi dariya, inna tace “iyye!! Gamahaukaciya namagana ko? Shi kam bai ma san tana yi ba,
innatace “ba mgna nke mka ba Aliyu,” ganin baisantana yi ba yasa ta daka masa tsawa ya dawodaga kallon a dan firgice, “wai meye ne hkainnarahma?” ya tambayeta a fusace, ta mike takashe TVn, kan ta juyo shima har ya mikexai fita, ta juya tana dubansa tace “ynxu Aliyu ni ka maida mahaukaciya,” to hva inna news pankekallo kke takurani hka, ta tura kofarta ta
rufe,tana cewa “sai ka tambayi haisam yandaakayi anews din” yyi murmushi ya xauna yace toinajinki tsohuwa, ta koma ta xauna ta dinga
masabnasiha ya daina abubuwan da yake yi, yagirgixa
kai yace “to menake yi inna?” kusan kullumsaiBukar ya kawo min kwamplan a kanka,dariya yyisosai yace “to ayi hkuri Hajiya” ta hade raitaceka tsaya ka saurareni ni dai,” nan tacigabadabatunta, shi kam wayarsa ya fito da ya na tadanne danne. Ganin wannan nasihar ba maikarewa bane yasa intisaar ta mike tace”inna niguga xanyi, xan tafi,” ehh dama tsifa xakiyi
minkuma xainab da kursum sun min daxu,gobe dasafe dai ki xo, tace “to inna, amma baki bnifurarba,” inna ta dubi furar dake gaban Aliyun
tace”ga na Aliyu bai sha ba ki dauka kije dashi”intisaar ta dago kai ta dubi Aliyun ta gakallonta yake yi, suna hada ido yyi murmushin da takasa gne ko na mene, amma dai tasan bna arxikibne ,
ya kalli inna a fusace yace “to sai nace makibaxan sha bane” inna ta tabe baki tace “je ki
kidauko kofi ki diba,” kai dai ban san waniirinmutum bne, har yau baxaka canxa halinkaba ko,
wae ma dan meyasa baxakayi koyi daHaisam bane, nan kuma ta fara sabon fadan, intisaardai tadeba wanda xata deba tace “to inna sai da
safeni na wuce” Allah ya kaimu. Inna ta fadi batareda ta kalleta ba. Ta dan saci kallon Aliyun dayamike tsaye yana duban inna kawae kmr yamareta, intisaar ta bude kofar ta fice, ya juyashima ya fice, inna tana baxaka sha furarbnekuma, bai ce komai ba ya fice abinsa.
Intisaar natafe tana waige-waige, can ta hangosa daganisashima ya fito ta xuba a guje, taji taci karo damutum, ta daga kai a tsorace sukayi idohudu daHaisam, yana kallonta yace lfya? Tana mai danumfashi tace tsoro nke ji ne, Aliyu yakaraso,
haisam ya dubesa ya dubeta, yace “ina yinibro,”ya amsa hanklinsa baya wajen, sannan ya
dubiintisaar yace “wllh wllh ki ka sake ganinakkakwasa a guje kmr kinga uwarki to sai naciubanki,na maki dukan fitar hankali, kanta a kasa
tace “nisauri nke yi ne shiyasa nke gudu,” bai bi takantaba yyi gaba abinsa yana cewa “ko ma uban
mekke yi ni dai na gya maki” haisam ya dubetayace
“ki daina gudu idan kin gansa, shima aiyasan koyyi hauka ne baxai taba ki ba,” bata cekomai batayi ma Haisam sai da safe sannan tayihanyar
sashinsu. Tana isa ta tarda rahmatu daxainab aparlonsu, ba abin mamaki bne don tagarahmatua sashinsu don duk fitsararta ita da kursumsunashigowa khadija da fadila dai ne basashigowa,
wajen karfe tara da rabi ta rakasu sashinsu,
xainab na mata dariya tace ” kinga babankidaxua wajen inna,” tayi murmushi kawai dansbdayanda take mugun tsoran Aliyu suke cemasababanta, don ko momy da Abba batabtsoransubhka, ita kam duk duniya bbu wanda taketsorokmr Aliyu, baxata taba iya mantawa da Aliyuba arayuwarta..
Inteesar Tana xaune a balcony tana ferewa momydankali, momy na wanke-wanke a bakintap, tadubi momyn tata tace “momy yaushe yaAliyu yadawo?” momy ta juya ta watsa mata harara
Tace
“ya xa’ayi na sani ni kuwa, kinga yaxo
Gaishenihar ynxu, bare nasan ya dawo ko kumayausheya dawo?” intisaar bata sake cewa komai ba
Tacigaba da abinda take yi. Xainab ce ta karasodasauri, tayi ma momy sannu da aiki sannan tadubi intisaar tace “inna tace na kiraki” takammala abinda take yi da sauri, sannan tanemiixini wajen momynta, tace “to amma kiyimaxa kidawo xaki min abu ne” to! kadai tace sukawuce.
A hanya take tambayar xainab me xata yiwainnar, xainab tace “aikenmu xatayi wai” abakinkofar inna suka tarda ya Aliyu tsaye, yana taxuba, xainab tace “kai yaya har ynxu bakaragewannan surutun naka ba sai ma…..” da sauriyajuya yana kokarin cafkota yaga tare suke daintisaar, nan da nan ya hade rai, ya lekaparloninna yace “inna ni na tafi,” tace aa har mungama hirar mai gidana,? Bai ce komai ba yabarwajen, xainab tace kai! Yaya kaga yandakayiwani irin fresh kayi kyau? Tab! Inna ce tafito dasaurinta tana cewa “Aliyu xo dan Allah.” har