JIN DADI SABONOVELS

JIN DADI SABO COMPLETE

JIN DADI SABO COMPLETE HAUSA NOVEL

  cikin garin Jos suka ci abinci da sallah kana suka dauki Hanyar Kauyen suma, suna shigowa hanyar, Machine da Shukura ke Kai ya yanko Shima fiiiii Hijab dinta na tashi Yana gefen motocin sun jera suna tafiya, Ahleef Sam bai kula dasu ba sabo da motarsa tana tsakiya,Shukura kuma Bata taba zato ba tunaninta bazai zoba sabo da ta cire Rai da ganin Ahleef,kuma wannan kalar motocin Bata sansu ba Sam,tunaninta ma ko Gomna zasu Kai ziyara kauye,kamar suna tsere da motocin,ga akwatunanta a gaban me Machine filfila wuta kawai suke Suma.

 sunzo garin dai dai Yar kasuwar kauyen karama dai dai jikin wani container me charji suka tsaya Machine ya lalace,Shukura tace nazo gida ni bari na sallameka na karasa a kafa,ta sauke kayanta tana lalubo kudi ga rugugin kidan da me chaji ke sawa ya cika kasuwar Baki daya,Sai da su Ahleef suka shugo garin ya bude Ido ya fara kallon gefensa dai dai inda kida ke tashi kamar ance ya kalla itama Shukura ta bawa me Machine kudi kenan ta juyo sukayi Ido biyu ta glass dinsa na mota,ai da sauri ya sauke Glass don ya tabbatar, itama ta kafeshi da kallo wai kuwa shine Anya? Motocin ya bawa Umarni su tsaya, Shukura tayi Masa zuru da Ido har ya bude mota da sauri ya fito a nutse kamshi ya cika wajen kaf, Shukura ta tabbatar shine Bata San sanda ta washe Baki ba kawai sai da ta bi kidan me chaji tayi girgiza da rawa duk mutanen da suke kasuwar da wajen suna kallo hankalinsu ya Kara dawowa wajen sunga Shukura tana rawa,Ahleef ya harde hannaye a kirji Yana zuba Murmushi Yana kallo Shukura tasa kafa ta daki akwatunanta suka watse tace kun zama old version, Ahleef ya Kara sakin dariya ba shiri tare da takowa wajenta itama ta taho da gudu kamar wata yar basketball Haka ta daka tsalle ta makalkaleshi, da badan me karfi bane da sai sun zube a kasa,Kara kankameta yayi Yana manna Mata kiss a ko Ina na jikinta,mutane kuwa sun taru kamar Ana kallon wasan dambe kowa ya zura Ido Ana mamakin ina Shukura tasan wannan Baturen me kudin?ko shine Mijin nata?ko kuma kwartonta ne,wasu kuma suna jinjina rashin kunya da bariki irin na Shukura da wannan saurayi,wasu ma sai rufe Ido sukayi wai baza su iya gani ba kunya suke ji.

 Sun dauki Lokaci me tsawo kafi su rabu da juna,Shukura taja gefe tace uhmm kayi kiba da kyau kafi da kana can ka manta Dani,ke kuma kin Kara girma kalli yanda kikayi tsayi let's go muyi magana later.

Mutanen wajen Shukura ta kalla tace wannan ne Mijina Ahleef ku sanar duk me Bina bashi yazo kofar gidan Yafendo ya karbi kudinsa,Ahleef ya dinga dariya wato bashi aka ci Masa haka,da kansa ya bude Mata mota ta shiga Shima ya shiga guard ya rude suka karasa cikin garin kofar gidan Yafendo,kafin kace Me mutane kowa har matan aure an fito ganin Ahleef,masu bin bashi sun cika damkan suma,Iro da Yahaya ne suka fara arba da Ahleef,Shukura tace to ga Mijin,Iro yayi dariya tace bayan kin bar gari abokinsa da iyayensa sunzo,Nan Iro ya Bata labarin zuwan Farhan dasu Baba tare da alkhairin da sukayi musu.

Shukura tace ikon Allah kenan, Ahleef ya rike hannun Shukuransa kakam.
Yafendo tuni an tattaro kan Yan uwa harda kalan dangi sunzo ganin Ahleef me kudi kamar Dan Shugaban kasa shine Mijin Shukura,ga kyau kamar aljani,Kawu saida ya firgita,dangi suka fara Nadama harda bawa Shukura hakuri,Shukura a fili tace yanzu ba da aka ga Naira,da kuwa ai Mahaukaci ya fini mutunci,me zaku Gaya min,wlh kawai kuna Yan uwana Amma bazan ga mutuncinku ba dama dama Yafendo da yaranta.
Ahleef ne ya Dan matse hannunta wai tayi Shuru,tace baka San wacce wahala Nasha ba kawai ka kyaleni,Yanzu kowa ya yarda Ina da aure,kuma ga Mijina,sannan zan iya siye garin Nan kaf,zan iya maida wasu Bayi,Ba danginta ba har Yan garin sai suka fara bawa Shukura hakuri kar ta siye garin,Ahleef ne ya kwantar musu hankali da wasa take muku fa,Yafendo ta gabatar da kowa wajen Ahleef haka kawu sai waazi da Nasiha yake musu,cikin masu ganin Ahleef harda Megari da Liman, Megari a ransa sai Allah ya Isa da tsunuwa yake jawa Ahleef tafi dubu.

 Bayan an Gama gaisawa Ahleef yayi musu ruwan kudi, Shukura Bata so ya bawa danginta ko kwandala ba irin abinda suka yi Mata,

Sai fushi takeyi,karshe tace Ina masu bashi,Nan suka cunkuso ciki Suma aka fara da Megari dubu goma,Ahleef ya bada,tace Ina me tsire dubu biyu ne nasa,Ahleef yace nasan za a Rina,tace me balangu da me kifi dubu daya daya,Aishalle adari biyu Amma Bata dubu goma kyauta,Me chemist kudin paracetamol da pad,Ahleef ya bude mota kawai kudi yake irgawa Yana mikowa Ana ta biyan bashi mutane masu yawan gaske,da ya gaji ma kawai wajen kudin ya bude Mata ta karasa da kanta,Wanda zata yiwa kyauta tayi Masu bashi a biyasu har ta Gama kaf,dariya ta bashi sosai yanda ta kware wajen cin bashi sabo da tana da shi tasan zai biya.

Ahleef yanaji Ana Zancen Dinki Ahleef style dama Farhan ya bashi lbr kawai dariya yake a ransa abinsa,har ta Gama tace kazo muje ko zaka ga garin?Ni pls ki shigo mu tafi Abuja dare fa zaiyi Bae ya furta cike da Shagwaba, Murmushi tayi Shagwabar tayi Masa kyau, tace to Dan jira Ni pls ta shiga gidan Yafendo,Bata tsaya jiran komai ba ta fada wanka,bayan tayi wanka ta fito ta canja atamfa cikin kayanta wata sabuwa sau daya ta sata tunda tazo da kayan garin,wata black and blue ce dinkin Riga da skert sun kamata das ba karamin kyau tayi ba,mayafi Baki ta dauka da wani flat shoe baki me tsada duk dama ta sako su cikin kayanta Amma Bata Sa ba sai yau,kamar ka sace ta,yau wankan da kwalliyarta ta dabance,sai gashi ta fito a Yan matan Abuja masu ji da kansu, Yafendo anji kudi Har ta fita ta harhadowa Shukura magungunan tsumi iri iri ta karanta Mata yanda ake amfani dasu ta Bata Leda guda, Shukura sukayi sallama tace watarana zata zo ta daukesu suga gidanta.
Duk ta Dan yiwa dangi sallama an yafi juna,Kawu ma an biyashi kudin kazarsa da ta cinye musu.

Ahleef yaga yanda Shukura ta dau kyau gaba daya ta Kara wani kyau gashi ta sake girma komai ya Kara cikowa sosai sabo da Shan madarar shanu kullum tayi wani fresh kamar ba a kauye take ba.
 Bodyspray din Yafendo ta fesa me dadin kamshi,Ahleef ji yake kamar yayi tsuntsu ya gansu a Abuja masau kinsa Hotel,suna tafiya a mota kasa kyale Shukura yayi sai da ya fara kissing din lips dinta Yana lasar Mata wuya,ita  kuma tana hanashi wai kunyar Driver pls ka Bari,wani wuri ya Danna kawai sai ga labile masu kyau sun sakko suuuu kasa ya raba tsakaninsu da driver.

 Ko Ina ya rufe saisu kadai a bayan mota,jikinsa ya jawota ta kwanta,Shukura tace wai har yau Yaya baka canja halinka na lashe lashe ba?,Murmushi yayi tare da cewa ai ke za a tambaya har yau Baki canja halinki ba kin San mene aure me akeyi,wai ma Ina ciki na Dana yi Miki? Kunya ce ta kama Shukura tace ai yanzu fa watansa biyu da sati Uku bai Isa fitowa ba ,bakiyi period ba? Nayi Mana ai matar Iro tace wasu idan suna da ciki basa daina period itama haka takeyi idan tana da ciki,kaga maybe nima Haka ne.

  Ahleef yace uhm gaskiya ne to ki lallaba min Babyna Allah yasa ki haifo min mace,Shukura ta boye fuskarta a kirjinsa tana dariya kasa kasa tace nima nafi so na haifo Mace ta,Sabo da me kike son mace ya tambaya yana kallon fuskarta cike da zallan so,tace Sabo da na dinga yi Mata kitso,Ina shafa Mata Jan Baki, Ahleef yace to ki dage ki haifo ta tunda har nayi Miki cikin,Shukura tayi Murmushi tace tam,wannan kuruciyar ta Shukura nishadi take bashi.

  Dankwali ta ya zame ya shiga Shafa gashinta me ssantsi yace Farhan ya bani labarin yanayin da kika shiga I'm really sorry ban sani ba,Bakinsa ta rufe Masa da tafin hannunta tace never mind nasani shi yasa na jiraka a kauye nasan zaka zo,Nan ta bashi labarin abinda bai sani ba harda rayuwarta a gidan Yan fashi, suna ta dariya Shukura na matashi da bindiga a cikin pillow Bata sani ba.

 Sai wurin Magrib suka Isa Abuja Hotel din daya sauka suka tsaya,Shukura tace ban gane ba Ummafa da Baba Ni nake son gani Dan Allah a kaini wajensu Kai sai ka zauna a Nan pls, u are not serious yaja hannunta suka shiga ciki bayan yayi musu order abinci, Room din suka shiga Shukura taga akwatunansa guda Hudu manya a ciki tace nifa bani da kayan sawa na bayar da nawa a kauye,na ba matar Iro data Yahaya kyauta.
Akwai kayanki a Nan karki damu.

Asmabaffa
[7/22, 1:13 PM] Sis Asma: ????????????
JIN DADI SABO

            46-50

Official

By
AsmaBaffa

        Baki Shukura ta turo Masa tana wata Shagwaba me gigita hankalin me gida ni dai Umma nake son gani, ran Ahleef ne ya baci shi Bata sonsa Bata son ganinsa sai su Umma,yazo tun daga wata kasar sabo da ita,yaje ya dakko ta amma tana maganar wai su Umma take son gani,it a ya kaita can shi ya zauna a Nan, a fusace ya kalleta,kallo daya ta tsorata tasan Lallai ransa ya baci da kalamanta,sai yanzu taga ita ma fa Bata kyauta ba, batayi Masa adalci ba, Baki ta bude da niyyar magana kafin tace komai ya shige Toilet abinsa.

 Fushin nasa har mamaki ya Bata, tana Nan tsaye ya Dade ya fito daga wanka ya isketa bai ko kalleta ba, itama kasa magana tayi sabo da tsoro taji kar ya masge ta,toilet din ta shiga itama tayi wanka,kasa daura towel tayi sai skert dinta ta maida tare da jawo shi sama kamar tayi daura kirji ta yafa Mayafinta sannan ta fito lokacin ya Gama shirinsa cikin kayan bacci ya daura jallabiya ya tayar da sallah abinsa.
lotion dinsa ta shafa me kamshi ,gashinta ta busar tayi amfani da wasu mayukan gashin nasa ta gyarashi sosai,sannan ta dakko powder dinta da ta shiga mota da ita ta Dan shafa sama sama ta shafa lipgloss sannan ta maida kayanta itama ta fara sallolinta, bayan ya idar tare da adduoinsa abinci ya fita ya karbo Wanda yayi order, fuskarsa ba rahma ya dawo lokacin ta idar da sallah kawai ya ajiye Mata nata ledar abincin ba tare da yace komai ba.

Shukura kamar zatayi kuka ta kalleshi Amma bai ko bi ta kanta ba,tana gani ya zare jallabiyarsa kayan baccinsa masu kyau suka bayyana 3qtr wando da Riga armless farare ba karamin kyau yayi ba,sai kamshi yake fesarwa.

Laptop dinsa ya kunna ya fara aiki a ciki Yana cin abincinsa hankalinsa kwance Amma hankalinsa Yana kanta kawai dai fuskewa yakeyi Dan ya nuna Mata kuskurenta.

Shukura taki taba ko ledar abincin duk kwadayinta,tana zaune bisa sallaya tayi Shuru,Yana kallonta ta gefen Ido har ta gaji ta bude abincin duk dadinsa Bata iya ci da yawa ba,ta mayar ledar ta mike tayi brush ta fito ta koma inda ta Bari ta ci gaba da zama tanaso tace ya Bata Kaya ta canja tana Jin tsoronsa, tana kallo ya Gama Shima yayi brush ya dawo da niyyar kashe light zai kwanta.

 a hankali Shukura ta iya furta Dan Allah Ina kayan nawa zan canja,da yatsa ba tare da yayi magana ba ya nuna Mata wasu akwatuna har uku,mamaki da murna ya kasheta Bata San sanda ta saki Murmushi ba,wato tsarabarta ce tunda daga kasar waje ya dawo,kamar tayi tsalle ta rungumeshi Amma ba hali idan ma tayi yanzu zai ce saboda kayan daya Bata ne, sai kawai ta share ta jawo karamar ta bude taci sa'a inner wears ne da kayan bacci a ciki, tunawa tayi ta taba ji Yan schl dinsu Mata suna hirar idan anyi aure kayan bacci na Jan hankali ake sawa,masu kalar nuna tsiraici ko fushi me gida yakeyi da Kai sai ya daina,yau ga Mijinta na fushi da ita ya kamata ta gwada ta gani.

 Wata light pink ta zabo da kadan ta Dan sauka tudun mazaunanta shara shara, hannunta siriri kamar net Haka take tana wani sheki da kyalkyali Wal Wal ta hadu karshe me tsada ce ta gaske.
 Ahleef bai kashe light ba da yaji ta tambayeshi Kaya zata canja sai ya bar Mata hasken ya koma saman bed yana zaune ya jingina da fuskar gadon Yana Shan Jinger tea Yana latsa waya ta wani bangaren Yana satar kallon Amarya. 

Mayafinta ta daura a jikinta ta cire atamfar tare da linkewa sai kuma ta saci kallon Angon nata sai ta ka kalli rigar tana so ta samu wajen da zata buya ta sa kayan, Yana kallonta kawai sai ya kwanta tare da kashe wayarsa ya lumshe Ido kamar bacci ne ya kwashe shi,a hankali tazo jikin gadon Dan ta tabbatar yayi bacci sai ta ja yatsan kafarsa a hankali taga ko motsi baiyi ba,har zata rufa Masa bargo sai taji tsoro kar ya farka ya zaneta dama cikin fushi yake.
Zip din rigar ta zuge ta saka abarta saman gyalen data daura sannan ta janye gyalen ta gyara zaman rigar a jikinta,subhannallah kamar a jikinta aka Dinka,ba karamin kyau tayi ba kamar wata baturiya,hips din Nan kamar zai Fado,Haka kirjinta a cike taf,cinyoyin  lukuta lukuta suna sheki, lallabawa tayi zuwa jikin Mirror ta kalli kanta ita kanta sai da ta kalli kanta ta Kara tare da godewa Allah sannan ta saki gashinta ta Kara tajeshi wai yau sai ta koma Baturiya, sai ta tsaya a mudubi tayi ta kallon kanta tana juye juye, kirjinta ta kalla a fili tace kuci gaba da jiran jariri a haifo shi,Ahleef Wanda ke kallonta Yana jinta bai San sanda ya danne Bakinsa ba sabo da dariya data kamashi a ransa yace ga Baban jariri Yana ta jira an hanashi shi da abinsa.

Juyowa tayi da niyyar lallabawa ta kashe light kawi sai taga Ahleef a zaune yanda yake dazu Yana Danna wayarsa kamar baima San me take ba,mamaki ya cikata yaushe ya tashi to Bata sani ba,kunya ta lullubeta,Amma ta tuno maganar Yan class dinsu kuma gashi ma yasan tasa kayan Amma ko kallo Bata isheshi ba gwara ta Bari ya gani sosai ko zai sakko.
Sabo da Haka sai ta maze kawai taje ta dauki kayan data cire ta daura saman kujera,ta dawo ta wuce ta gabansa ta dauki ledar abincinta ta dakko ruwa ta Sha ta ajiye,ita Bata sani ba ta Gama nakasa Ahleef sabo da Yana kallonta ta kasan wayar ba waya yake kallo ba,ita kuma haushi har ya kamata taga bai ma San tanayi ba.

A hankali ta tako har gabansa ta tsuguna a kasan bed din sannan a hankali tace kayi hakuri dazu baka ji dadin kalamai na ba,kayi hakuri Naga sai kumbure kumbure kakeyi daga Yar magana,kuma ma ai gani nayi idan nace Ina son Umma kamar Kaine tunda sune suka haifeka sai gashi Kai fushi kayi ma,kayi hakuri to na janye maganata ta dazu bana son na ga Umma da Baba Ahleef nake so na gani tunda Kai kishin ma harda su Umma yi kakeyi.

Farin ciki ne ya kamashi Amma sai ya kanne yace,Gobe zan koma inda na fito Ni ki kwantar da hankalinki,kuma Wajen Umma zakije tunda kina so,Ni duk abinda kike so zan Miki inshallah gobe can wuce ke kuma ki zauna da Ummanki dama kunfi kusa tare na ganku.

Gaban Shukura ne ya Fadi yanzu tafiya zaiyi daga haduwa yau,sai kawai ta rushe da Kuka ta kafa Kai a jikin bed tana ta yi abin tausayi,taji dai ce komai ba,kawai sai ta wuntsila tayi flat tana ta birgima da Shure Shure tana kukanta tana Ni baza ka tafi ba.

Dariya yayi ba shiri yace to tashi naji,taki dainawa,yace wasa fa nake miki na isa na tafi ai sai da yardarki muna tare,Sai lokacin ta mike zaune tana Murmushi tana goge hawayenta, da kansa ya sakko ya dauketa sannan ya zauna saman bed tana saman cinyarsa ya Bata ruwa Tasha tana ajiyar zuciya,sai kalle Mata jiki yake sabo da komai Ana gani gaba daya ya rude ta Gama zautar dashi da shigar ta, dama so yake su shirya kawai,light ya kashe musu sannan ya daura ta saman bed din Shima ya kwanta a gefenta kowannensu Yana kamshi.

  Shuru tayi a saman bed ba tare da tace komai ba, a hankali ta juyo Dan ta gani bacci yake ko me, tana juyowa fuskarsu sai da ta gogi ta juna,Hancinta ya hade da nasa, Ido suka lumshe a tare,Wani iri suke ji a jininsu bazai misaltu ba,kasa matsawa kowannensu yayi, a nutse ya daura lips dinsa saman nata tare da komawa samanta tana kasa,hannayensa ya dafesu a saman katifar,Magana tayi me...me...zaka..yi?  da kyar ya gane me tace, bakinsu ya hade wuri daya ya kamo harshenta da nasa Yana tsotsa kamar zai cinye Mata Baki,tun tana Jin kunya tayi Shuru har ta kasa ta rike saitin sagensa da tafukan hannunta tana shafawa a hankali zuwa gemunsa tana Kara kissing dinsa sosai,Kirjinsu ya hade waje daya tare da gangarowa wuyanta Yana lasarta, a hankali  ya zuge zip din rigarta, Jin hannayensa a saman dukiyar Fulaninta yasa ta rude tare da shiga wani hali.

 Harshensa taji saman na shanunta wani shidewa ta fara yi har Bata San sanda ma take nuna tana Jin dadin abun ba kunyar Tata duk ta gudu ba tare da ta sani ba, Ahleef yayi niyyar shigarta Amma sai ya fasa sabo da tunaninsa Bata sonsa sai ya koya Mata sonsa,zai iya hakura Yana Dan Romancing nata suna rage zafi kafin Shukura ta kamu da sonsa sosai yanda zaiyi abinsa ba tare da tunanin komai ba,sabo da Haka kawai Romancing dinta yayi suka samu nutsuwa sosai sannan ya kyaleta,a haukar Shukura ba ayin komai dama iya abinda akeyi kenan a aure. Sai da suka huta sannan yace tazo suyi wanka,tace A'a Ni kunya nakeji kaje kayi idan ka fito zanyi,Murmushi kawai ya sakar Mata Wanda ke kashe Mata jiki sannan ya shige bayi abinsa.

Yana tafiya ta kwanta a saman bed din tana zuba Murmushi tana tuno irin dadin da suka jiyar da juna,da kuma nuna Mata so da yayi zalla..tana kwance taji kamshinsa ya fito daure da guntun wani towel fari da Dan karami Yana tsane jikinsa,Ido suka hada ai da sauri ta kulle idonta tare da fadawa toilet cike da kunya,shi dariya ma ta bashi lokacin da suke romancing Sam dadi ya Hana taji kunyar sosai ta zage Amma sai yanzu take Jin kunyarsa

 Kafin ta fito ya shirya tare da gyara bed din neat,da kyar ta daure ta iya shirya kanta a dakin sabo da kunya,sai da ta Gama sannan ta haura saman bed din kusa dashi tana kunya ya kashe musu light, jinka ya shigar da ita a kunnenta ya Rada Mata Unique u are so sweet,mun godewa Allah da ya halatta aure,da ba'a halatta Mana aure ba ya zamuyi kenan? Dariya kadan Shukura tayi kana tace hmm ai ko ba a Halatta ba sai anyi aure,akeyin Zina ma,ko ba aure da aka Halatta yin abinmu zamuyi mu Dan Adam,Dariya yayi ke Baby, itama dariya tayi tace Ana Jin wannan dadin za ace baza ayi aure ba ai mutane yin abinsu zasuyi, Boobs dinta ya shafa wannan sun Kara girma me kike Basu just 2mnths bamu hadu ba Amma naji sun Kara cikowa,Shuru tayi wai kunya ta kamata,tana jinsa Yana ta faman yi Mata tabe tabe a jiki har bacci yayi gaba dasu.

Washe gari har makara sukayi sai wurin 8am Shukura ce ta fara farkawa cike da farin ciki tare da tsatsan nishadi,yau Allah ya amsa adduarta gata ga mijinta kwance gado daya itakam komai yayi zam zam a hankali ta furta Allah dawwamar damu a Haka har abada.
Fuskarsa ta tsurawa Ido tana kallonsa tana Murmushi tare da yaba halitarsa a zuciyarta, gemunsa ta Dan taba a hankali, ai kamar ta taba wuta Haka ta janye hannunta Dan kar ya farka ya kureta, a ranta tace  laushi da santsin gashinsa yafi nawa,tana wannan tunanin ya farka a hankali ya bude idonsa kyawawa masu matukar haske, Ido suka hada sai tayi sauri ta boye fuskarta kan pillow,Dariya ma ta bashi ya danyi Murmushi kana ya mike Yana cewa munfa makara bamuyi sallah ba ki tashi, kanta ta Kara cusawa cikin pillow tace kaje in ka fito zanyi ni., Hmm ya furta Yana Murmushinsa me sumar da yan Mata ya shiga toilet.

 Ya dauki lokaci me Dan tsawo kafin ya fito daure da towel yana goge ruwan jikinsa,yanda Ya bar Shukura haka ya dawo ya iske ta, yau fa zan maida ke schl ki tashi ki shirya, da sauri ta mike zaune tace idan Su Niima suka ganni fa?suje su fadawa Momee tasa ayi min wani abu ta Karasa cikin Shagwabarta data Saba, ido ya zuba Mata yanda tayi wani kyau kamar kar ya daina kallonta da kyar ya saita kansa sannan yace ke dai bakya son schl tuntuni so kike ki zauna a Haka? Baza kiyi ilmi ki waye ba? Kana so ka fada min ban waye ba kenan? Yanda tayi tambayar zai nuna Lallai taji zafin kalamansa,yasan Saurin zuciyarta sai yace ba Haka nake nufi ba, I mean ki Kara ilmi kan Wanda kike da shi yanda kike ai anga wayayya ta karshe.

Murmushi tayi me kayatarwa ta mike tare da shiga toilet tayi wanka,brush da Alwala,ko da ta fito iskeshi tayi saman Sallaya ya idar da sallah Yana Azkhar, da sauri ta Sa jallabiyarsa da Hijab tayi sallah tare da adduointa bayan ta idar ta mike kawai ta fada saman bed din sabo da bacci ne ya cika Mata Ido, Ahleef Yana karatun Qurani sai da ya Gama sannan ya zare kayan jikinsa daga shi sai boxers ya haura saman bed din Nan ya iske har tayi bacci abinta, jallabiyar dake jikinta ya lallaba a hankali ya zare Mata daga ita sai pant ya lullubesu da bargonsu me laushi suka ci gaba da baccinsu Manne da juna kamshinsu ya mamaye su suna Shaka cike da kwanciyar hankali tare da Shauki.

Basu tashi ba sai misalin karfe 11am,wanka kowannensu yayi,creazy Jean fari yasa tare da t-shirt purpple ba karamin kyau yayi ba karshe,Yana fesa turarukansa masu Dan Karan dadin kamshi Shukura ta fito daga wanka daure da towel guntu,wani kuma ta daure gashinta dashi tana tsane ruwan, ta Mudubi suka hada Ido tare da sakarwa juna Murmushi me tsada, sai kunya take ji da kyar ta iya Shafa Mai a hakan ma sai da ta rufe jikinta da bargo, da kansa ya duba kayan tsarabarta ya zabo Mata wata fitted gown Ready made Golden color me dogon hannu,tayi matukar kyau a ciki kamar a sace Shukura,Ita kanta tayi mamaki, a Mirror ta kalli kanta tace Yaya ban taba sanin Ina da kyau ba sai yau, dariya yayi yace to ai ba a yabon Kai,Ni ya dace na yaba,Dole ne na yabi kaina kuma na godewa Allah cewar Shukura tana dariya.

 Gashinta ta gyara sosai sai sheki da kamshi yake fitarwa,Wata top ya dauko Mata black me budadden gaba adon Gold da baki ta daura saman rigar tsayinta ya Kai gwiwa wata pencil ce sai ta fito kamar wata sarauniya, gashinta tayiwa acuci sannan ta Yana siriri gyale black, takalminta Black me Dan tudu tare da tsadarjiyar bag dinta du black.
Powder kawai ta shafa da Vaseline a lips dinta.

Ahleef ne ya tako har gabanta ta baya ya rungomota jikinsa ya Rada Mata a kunnenta kinyi kyau Baby, Amma Ni Ina son Jambaki ki shafa kadan, cike da Shagwaba tace ai sai naci abinci zan shafa,kafada ya makale kamar yaro Shima da Shagwaba yace uhm…uhmm nidai a shafa min yanzu idan ya goge a kara mene amfanin kayan kwalliyar Dana yi dakonsa zuwa kasar Nan, a hankali ta zare jikinta ta juya suna facing juna,rungumeshi tayi tare da kwantar da kanta a saman kirjinsa sannan ta Mika Masa Jambaki Red ta furta shafa min.

  a hankali Yana wani Murmushi me kayatarwa ya dago da kanta da hannu biyu tare da shafa Mata kadan Yana kare Mata kallo ji yake kamar ya lashe ta ya huta, knocking suka ji,ya Dan bude kofar kadan ya karbi abincin da yayi Order, Zama yayi tare da jawota jikinsa ya fara ciyar da ita Shima Yana ci har suka Gama cike da shauki, shiri suka Kara yi sun dau kyau ya rike hannunta suka fito, dalleliyar sabuwar motarsa Tasha wanki tana kyalli ya fara bude Mata ta shiga Shima ya shiga yaja su suka tafi.

 Momee rike da waya hannunta tana faman Kiran number Ahleef ta kasar waje Amma sai wani bature ya daga Wanda kuma ba turanci yakeyi ba wani yare yake faman shekowa a cikin wayar, idan zata Kira sau Dubu yaren Nan take ji, Niima ta matso kusa da Momee tana har yanzu Baki samu Ya Ahleef din ba? Momee tace hmm Na rasa me ya sameshi yau kwana biyu kenan wannan yaren nake ji Haka suka yini suna gwadawa Amma sai yare.

Yau da Safe Latifa ta fito cikin Shirin schl sai tace Anty Niima ki saukeni a schl pls Driver yaje kauye kuma Ina da Test, Niima tace da zamu fita Hafcy da Zahra kanwarta muna da wani Uzuri Amma muje sai mu saukeki.

 Hafcy da Zahra Driver ya saukesu gidan su Niima suka shiga motar Niima gaba dayansu suka tafi Zasu fara sauke Latifa, Sunyi Parking kenan Dalleliyar motar Ahleef da Basu San da ita ba tayi parking, yasha kana Nan Kaya harda pcap,Shukura kuma sanye cikin Ready made dinta tasha kyau kamar Queen,Ahleef da kansa ya bude Mata ta fito,Allah yasa su Niima Basu ga fuskarsa ba, shi kuma ya gansu Yana sani yayi yanda baza su ganshi ba,Shukura ma ta gansu Sarai ta fito,Hafcy tace Kai kun gani kamar Ahleef da Shukura,Zahra tace ke Ahleef Yana turai fa Farhan ne kin San fa rannan yaje kauyen shine ya dauko shegiya,tabe Baki Niima tayi tare da furta dama kunsan suna yanayi da Ahleef,Da alama Amanarsa yake ci suna iskancinsu shi kuma yana waje,,Ihu Latifa ta kurma tace wlh Farhan ne suke iskancinsu kalli ya rungumeta suna ta yiwa juna Rada.

Salati Zahra ta saki tare da cewa kunga suna ta kiss ko kunya Yana cin Amanar abokinsa,Niima tace Alhmdllh mun samu hanyar da Ahleef zai Mata saki uku ba tare da wahala ba,Nan take Niima ta dakko waya ta danno Camera ta fito daga motar cikin sanda ta bayan motar take ta faman kyasta Shukura da Ahleef suna rungume rungume sannan suka shige schl din hannunsu cikin na juna,Hafcy harda daukan Video.maimakon su bisu su tabbatar da gaskiya sai suka tsaya jiransu a waje,Shukura sai dariya takeyi ta kalli Ahleef tace wai Nan fa du sharri za a Kulla min,shi yasa na hugging naka da hujja suji dadin dauka,Tabe Baki Ahleef yayi kana yace Basu da aikin yi ne.

 Suna jira har suka fito Ahleef ya Kara boye fuskarsa cikin pcap ya dukar da Kai suka koma mota ba tare da sun gane ba Farhan bane,yaja mota suka bar wajen yana tafiya suka turawa Ahleef ta WhatsApp dinsa sannan suka ajiye Latifa suka bar wajen cike da farin ciki harda Kure vol na radio suna Jin kida, Niima tace mu bisu muga inane masaukinsu,Nan fa ta rike wuta tana ta faman Bin bayan motar su Ahleef sai sunga Ina Farhan zai Kai Shukura,Suna ganin Hotel din suka kaure da shewa sannan suka juya kan motarsu suka nufi inda zasu,Ahleef da Shukura kuwa suna kallonsu abin ya Basu dariya.

Room dinsu suka shiga Shukura sai dariya take ta kasa tsayawa,Rungumeta taji Ahleef yayi ta baya ya shigar da ita jikinsa gaba daya Yana sinsinar wuyanta, Mood dinsa ya fara canjawa yaja ta saman Bed suka fada.

AsmaBaffa

  Kuyi Hakuri fans wannan Typing din ina busy ne sosai shi yasa bakwa samu yanda ya dace,kuyi min afwa sannan bakwa min Sharhi bare naji dadin typing kawai Ina yi ne  ba dadi.

[7/22, 1:14 PM] Sis Asma: ????????????
JIN DADI SABO

           51-56

Official

By
Asmabaffa

      Gaskiya Kuna birgeni masu Sharhi.



  JIDDER ZARIA ga page naki.









     Baki Shukura ta Tsuke Bata kawo komai a ranta ta kwanta sosai Saman Bed,Ahleef ji yayi Sam ya kasa jurewa kawai sai yace tashi muyi Nafila,Shukura tace ban gane Nafeela da Rana ba yo ko sabon Aure ne ai sai dare akeyi,Fuska ya Bata ba wasa yace Nafila to zamuyi Allah ya albarkaci aurenmu oya get up pls don't waste my time,kallonsa tayi sosai taga ba alamar wasa tace Uztaz me tsanani ka koma kuma haka a turai?  Babu alamar wasa yace ae, Baki ta tabe ba tare da ta gano ko mene ba kawai ta fada toilet tayi wanka tare da Alwala, Shima ya shiga a gurguje yayi wanka da Alwala Yana fitowa ta bude Mai zata shafa kenan ta tsinci muryarsa yace karki shafa min Mai a jikin komai.

Shukura ta bude Baki tana Jin ikon Allah turaruka ta shafa  na jiki sun Kai kala uku,ta dauko na feshi yazo ya kwace tare da cewa Sunyi yawa so kike na Sha Chemical a cikina,Shukura tace A'a sai kace wacce na fesa ma a drink? Riga ya zura yace sa Hijab ki bini sallah,ba musu tasa tace yau Naga addine ne ya motsa to Dan Allah kar aja doguwar sura bacci nake ji,Bai kulata ba ya tada sallah, mamaki ne ya kama Shukura ganin sai da suka zo rakaar kashe Ahleef Yayi rafkannuwa Maimakon Sallama sai ya mike ya daura sallarsa, Shukura tace Nafeela ba gyara sai Farilla Malam ka sake,Ahleef ya Kara tayarwa Yanzu kuma Yana yin raka'a daya kawai sai ya zauna yayi tahiya da sallama,Shukura ta sheke da dariya tace wai lfy? 

Tsaki yayi kadan yace sorry Bari mu sake,Ahleef ya Kara sakewa anci sa'a yayi ta dai dai bayan sun idar yayi adduoi ya dafa kanta,bayan ya Gama yace kina Jin yunwa?tace a'a sai anjima, ya Bata fresh milk me yawa ya dinga dura Mata sai da tace ta koshi,Shima yasha,Daga Nan yace mu kwanta mu danyi bacci sai yamma zamu fita,Shukura tace Yaya kamar kasan baccin nake ji ta furta tana me hayewa saman bed, Shi Ahleef kuma bai son ya lallaba ta taki yarda shi yasa Shima ya haura saman Bed din Yana binta da mayen kallo idonsa yayi ja har wani kyalli cikin kwayar idonsa keyi.

  Ganin baiyi fara'a ba Shukura a tunaninta ko laifi tayi Masa ransa ya baci sai ta dawo ta shige jikinsa ta lafe,Gashinta ya fara shafa Mata a hankali cike da nutsuwa sai ko yaga idonta ya rufe zatayi bacci sai ya daina shafa gashin ya Dan cijeta a kunne kadan ba shiri ta bude idonta tare da sakin Yar Kara kadan,Murmushi yayi Wanda ya Kara masa kyau.

 Wuyanta ya shiga murzawa ya gangaro kirjinta Wanda dama bra da pant ne kawai a jikinta sai hijab din da tayi sallah a hankali ya zare Hijab din daga jikinta,Nan take ya susuce ganin dukiyar Fulaninta cike tamjam a tsaye,gefensu ya fara shafowa Shukura ta fara amsar sako tayi wani luf, daga shi sai Boxers ya balle Bra din ta,ya rungumeta sosai suna Jin kaunar junansu na Kara ratsa su, bakinta ya laluba da nasa suka shiga tsotse tsotsensu, Shukura ta shiga lailaya Masa jiki Bata San Kara haukata Ahleef take ba,cike da rawar jiki ya fara tsotsar boobs dinta Yana shafesu har ya gangaro cibinta Yana shafawa Yana lasarta, a kunne ya Rada Mata in cire pant din kina Jin dadi? da wata iriyar Muryar da tasa Shukura dauke wutar kanta na wucin lokaci dummm sabo da yanda taji jininta Yana wani zuuuuu sabo da abinda takeji na dadi a jikinta.

Ta saman Pant ya fara Shafa down nata sai ga Shukura tana sakin numfashi sosai tana Jin kunya Amma ba yanda ta iya da hallitar Allah Dole take nuna Jin dadinta a fili,tana Kara kankame sahibinta tana shafa Masa Kai kamar jaririnta,wani lokaci kuma tana shafo Masa nipple nasa Wanda Ahleef ya gama kaiwa karshen makura sabo da Shukuran tasa itama one ce, Sai numfashi yake ja da kyar.

 Da kanta ta taimaka ya cire Mata pant,ya fara wasa da Down dinta Yana tsotsa,Shukura k awai kunya ta gudu abinda taga dama fada takeyi,sai labarin irin son da take Masa take ta bashi tun lokacin data fara sonsa har halin data shiga Akan sonsa a kauye,shi dai ji yake kawai Amma baya fahimta Shima,

 Sanda yayiwa Shukura wani kalar salo cikin sarkewar murya me kalar kuka kuka tace Allah ya tsinewa Wanda.... yake raba mu ko ....wane.
a hankali Ahleef yace Baby yau zan karbi hakkina,Shukura Nan take tace kayi dai dai Dan Autana karbi abinka wajen duk Wanda ya danne ma hakki, karka sake wani ya danne ma hakki, can ta wani shidewa kamar Ana zare Mata Rai saida ta farfado  ta Kara cewa a Office ne aka danne ma hakki ko a turai ko Momee ce?

Ahleef dariya ta zo Masa da kyar ya maidata Yana kallon ikon Allah sai dadinta take ji Amma bai hanata labari ba,shi abinda ma yafi bashi dariya yanda takeyi kamar me jinya a gadon asibiti irin tana Suma tana farfadowa,bai San Amaryar tasa jarababbiya bace sai yau duk kunyar ta yau ta gudu fes take kallonsa  Abubuwa,harda kiransa da Dan Auta.

 Aikinsa yaci gaba da yi Mata sannan a hankali ya fara shigarta ta fara Jin radadi kadan a gabanta,ba yaso kuma ya Mata ta karfi a hankali ya fara shigarta Amma Shukura tana jin zafi zafi jiki na rawa ta kwace jikinta da mugun sauri tayiwa Ahleef bazata bai taba tunanin zatayi yunkurin kwacewa ba.can gefe ta matsa ta dunkule jikinta tace Ni na gaji haka ma ya isheni.

Ahleef bai San sanda yace kee what?...ai kinyi kadan yarinya wlh gwara ma ki tsaya na Miki a hankali,Shukura ta ja Hijab ta saka ta mike tsaye saman bed zata gudu, Ahleef ya mike shima saman Bed Babu komai a jikinsa, Hajiya Babba gata Nan tayi bake bake....Kunya ta kama Shukura ta fara kokarin dira kasa,ya tare hanyar ta koma daya side din ya tare Nan ma,ta dawo tayi matukar firgita sai mazari jikinta yake, ta fara rokonsa Ya Ahleef in kana yiwa Muhammadu Manzon Allah kayi hakuri Dan darajar Allah,Dan girman ya rasulillahi,dan zatin Allah Dan Allah Ni wlh zafi wayyo uwata Ni na shiga uku tana yarfe hannu,tace dama Yaya Haka akeyi ne wai,Ashe da gaske mata sukeyi naji labari nace ban yarda ba,Yanzu ko kunyata baka ji? Dariya yayi yace wlh kika sake na kamaki Baki zo da kanki ba Allah sai na Miki da zafin gaske Wanda sai kin Suma.

 Shukura ta makale kafada suna tsaye saman bed,Wai Dan Allah kasa kayanka jiba fa Ina kallonka yanzu Ko tausayina baka ji Yar jaririyata, yace ki Bari ki gani Mana yazo zai kamata ta dirga kasa ya jawo Hijab dinta ta kwalla Kara a rikice sai da Yan Hotel suka ji Kara,kowa ya firgita a Ina ne karfa ayi kisan Kai,Nan Maaikata suka fara bincika dakuna Dan tabbatar da zaman lfy a Hotel din,Da gudu suka fara zaga room din,Shukura dai ta koma saman bed ta tsaya tana haki,  kamata yayi tare da fige hijab din ya jefar ya samu kamar a filin wrestling Ahleef ya kwarfe kafafun Shukura ta Fadi ragwaf saman Bed dama yace ba mutunci idan ya kamata, Shukura sai da taga da gaske yake zai yagalgalata Sam baya cikin hankalinsa Jarabarsa ta Gama tashi, kuka ta fara rerowa ko saurararta baiyi ba ya fara kissing dinta da zafi tana Jin radadi Hawaye Yana shararo Mata Yana hadawa da hawayen duka ya shanye, dukiyar Fulaninta ya shiga matsawa da yamutsawa sosai da sosai ga zafi takeji, Bata ce komai ba Yana ta Mata mugunta iri iri a ranta ta yarda Ahleef baya wani Sonta ita take haukarta, ya kusa shigarta kawai Securities din Hotel suka kwankwasa kofa,tsaki yaja,ya Sa Mata Hijab dinta shi kuma ya Sa boxers ya bude kofar a fusace, Security sai da ya tsorata yace I'm sorry sir Ina duba dakuna ko lfy dazu munji Ana ta Kara bama so matsala ya faru ne kasan duniya,Da kyar Ahleef yace ba Nan bane ya banke kofarsa ya koma Yana zuwa Shukura tana Nan inda take tana kukanta,ba mutunci ya daura daga inda ya tsaya ta isheshi da kuka Wanda har ransa Yana damunsa bai son yaganta cikin damuwa tsaki yaja tare da tureta gefe yace kinci sa'a na hakura kuma kamar inda Nasa dazu kika ji dadi sai kinmin yanzu nima naji ki biyani abuna, Shukura lokacin tayi dariya ta daina kuka tace Abu me sauki zan biyaka kayan tsiyarka, kin rainani Shukura Ni kike cewa kayan tsiyata,Ya hakuri to ba Haka nake nufi ba, to ai Kaine ka jawo na rainaka dazu ka tsaya a gaba na ba kaya,.

Shiiiiit yace Wai tayi Shuru, fara aikinki, Nan Shukura ta tattaro basirarta ta fara zubewa Ahleef tana sarrafashi mamaki ta bashi da ta iya komai yanda yake so,sai gurnani yakeyi da kalamai masu dadi yake fada Mata shima ya Gama fallasa son da yake mata, bai Gama Shan mamaki ba sai da Shukura ta fara Masa wasu kalar abu kamar a film,ka rantse makarantar koyon hakan da Romancing taje, gaba daya ya zauce sai yaji zaima fi XXX din Sweet,Shukura Bata tsaya ba sai da ta saita Ahleef tas yaji dadi marar misali ya gamsu ta samu nutsuwa tare da releasing sannan ta zube saman bed tana hutawa,Jikinsa ya jawota ya rungumeta yau ta Gama  biyashi sai albarka yake Sa Mata, lokacin ita kuma Shaawa ta Kara motsa Mata sabo da Abubuwa da tayi Masa ba tare da yayi Mata ba,Bayan Sunyi wanka sun huta tare da Sallar Azahar yayi musu Order din abinci suka ci.

Shukura dai a daddafe take komai kawai Shaawarta ce ta dameta sai Ahleef take so kuma,gashi Bata so ya ganeta ga kunya,kuma ta kasa dannewa,sai kallonsa takeyi da taga hakan bazai fisheta ba sai dabara ta Fado Mata ta rike mararta ta fashe da kuka ka rantse gaske ne,Ahleef ya gigice yace asibiti My Heart karki mutu idan kika mutu bazan rayu ba,Shukura ta rungumeshi Kam sai goga jikinta take a nasa yace sai anje asibiti ko ya Kira doctor Shukura tace ai Haka nakeyi watarana da kansa yake warkewa wataran idan ya rage saura 1wk na fara period,Hannu yasa Yana shafa mararta Shukura tace cire min kayana Ya sun dameni ko zanji sauki wash....wayyo....Ahleef yayi Mata sintir Dan munafurci sai tace kunyarka nakeji ni,Murmushi yayi duk ya rude ga Dukiyar Fulaninta suna tsole Masa Ido,tana ta faman makaleshi shima tuni ya dawo ruwa tsundum Shaawa ta Masa yawa Yana shafa Mata Mara ta wani Ware cinyoyinta Ahleef ya kalli abinda ya gani na gudana sai tana ta gigitashi da Abu iri iri,Ahleef Yana shafa Mara ya daina ya koma Na shanunta, Shukura tace bani fa da lfy ka fiye naci da son abun Nan,yace pls kadan tace to kadan zakayi kaji Dan na fara Jin sauki ne da bazan yarda ba.
 Zagewa tayi suka murje juna sannan suka sake wanka tare da Sallar laasar, yace ta shirya su fita yawo kadan.
5:30pm suka dau wankan Sugar suka fita.

Momee tana zaune Niima ta Fado Palon da sauri ta fada kusa da Momee tace Albishirinki yau Munga Shukura da Farhan suna ta iskanci shi da Shukura matar Ahleef,Kalli pics nasu,Wayar Momee ta karba tace Kai Wannan ai kamar Ahleef? Niima tace wlh Farhan ne mufa mun ganshi Kiri kiri Yana kasa da Kai suna Shan love,Momee tace baku da hankali wannan Ahleef ne nifa na raineshi da kaina,Niima ta fara rantsuwa Itafa Farhan Ne,musu ya kaure tsakaninta da Momee,Momee karshe tace da dare Zaki kaini Hotel din zan tarfa Dan iska kuma Ni na fada miki Ahleef ne,baku kula bane,Ni zai rainawa hankali wani ya dinga daga waya Ashe Yana Nigeria,ai kuwa bai nemi zaman lfy ba wlh indai muka hadu yau zan gwada Masa bashi da wayo Alhmdllh Abba ba ya kasar zanyi maganinsa.

 Ahleef ya fara shirye shirye zasu bar kasar tare da Shukura, 11pm Ahleef ya shararo mota cikin Hotel din Shukura an kame a gaban mota suna ta dariya suna Hira cikin so da kauna ba zato suka ga Momee da Niima katsam a gabansu. Jikinsa yayi sanyi Amma sai ya fuske ba tsoro ya fito ya budewa Shukura ta fito sannan ya rike hannunta tare da ledojin da suka yi Shopping.

 Momee ta matso gabansa kafin yayi magana ta kwashe shi da Mari,da sauri Shukura ta daura tafin hannunta saman kumatunsa tana shafa Masa tana sannu My Hero,never mind ok, Kai ya dagawa Shukura irin yaji din Nan,Momee tace munafiki sallamamme,Dan iska,butulu Wanda bai San mutunci ba,ai dama an fada rike dan wani masifa ne, irinku ne masu kashe Wanda suka raineku,to ai dukiyar da kake gadara da ita Bata ubanka bace jinin matsiyata,gadon tsiya da talauci,karfa ka manta ko uwarka doya take siyarwa a titi,marar asali Butulu,nafi karfin ka wulakantani, ai Mijina ya baka dukiyar da kake juyawa komai namu ne karka yi tunanin Dan anyi yarjejeniya da Lauya shike Nan,wlh ko mutuwa Abba yayi zamu iya cewa bamu yarda da kyautar ba Dole a kwato kudin a bawa masu gado,Kuma ka sani sai da yardata aka baka kudin,Dan Haka yanzu ma bata baci ba daga yau zuwa gobe ka kawo min duk abinda ke hannunka na kudinmu,ka zauna da Shukura kuci talauci tunda ita ka zaba, hakuri ya fara Bata shi bai son Fushin Momee kuma baya ganin laifinta Amma tuni taja Niima tana tafiya tana masifa ka sire min na tsaneka wlh haka suka fada mota sai gida,Ahleef a waje ya tsuguna tare da dafe kansa yaji haushin lafazin Momee,Shukura tausayin Mijinta ya kamata hawaye ya shararo Mata itama ta tsuguna kusa dashi tana ta kuka Babu Wanda yacewa kowa komai.Ahleef ne ya danne zuciyarsa yace muje ciki My Queen Yana Jan hannunta ta mike ta bishi har room dinsu,tana Hawaye,gefen Bed suka zauna ya daura ta saman cinyarsa yace kiyi Shuru komai me wucewa ne Dame kike so naji,mene abin duniya ba komai rayuwa ce Haka take kowa da kaddararsa,Kaddarar muce haka ok? Ta daga Masa Kai ya Sa harshe ya shanye Mata hawayenta.

Shuru tayi suna haka sai ga Kiran Abba a waya,Ahleef ya daga,yace Abba suka gaisa,Abba yace Ahleef ku samu a Addua gamu Muna cikin jirgi Amma jirgi ya makale a sama yaki gaba yaki baya Ina ji a jikina Mutuwa zanyi,na sanarwa Momee ma irin halin da nake ciki, ga Kudi Nan Basu da yawa  million Hamsim ne na baka su halak malak kuma bance ka fadawa kowa ba wannan sirrinmu ne,in ka tashi kaje USA wurin George ka karba a hannunsa.

Idan Momee ko Niima Sun bukaci Dukiyarka daka Tara ta sanadin kudina ka Basu kawai kaje ka karbi wancen bana son ku samu sabani akan kudi,Akwai wasu takaddun gidaje da filaye etc duk George zai baku,abinda yasa nayi haka Naga Momeenku ta canja Hali Allah ya shiryeta,Allah ya sawa rayuwarku albarka,Ka rike matarka da Amana, iyayenka......kit waya ta tsinke Ashe jirgin ne ya fada kasa kafin yaje kasa ya tararratse a jikin katon  Tsauni Babu Wanda ya tsira Abba ya rasu,Nan take news ya baza ko Ina,Ahleef kuwa kuka,Shukura da taji komai na wayarsu itama kuka tana gefe,News ya kunna sai ko ga labarai ansa live,Momee dasu Niima kusan haukacewa sukayi da suka ji labarin.

 Nan aka fara zaman makoki Har Baba da Umma Saudatu suna gidan Momee,Ahleef da Shukura Ana ta zaman makoki an cika dam kasa kasa da mutanen fadin Nigeria du Ana ta zuwa taaziya,Shukura dasu Saudatu Kam hakuri kawai sukeyi da Momee hantara da zagi tare da Harara take musu hakanma Dan Mutuwa ce da sai ta koresu,duk Mutuwar da akayi musu Basu ji digon Nadama ba kan Shukura dasu Umma.

 Anayin sadakar Bakwai Momee ta Kira Lauya tace an soke kyautar da Abba yayiwa Ahleef zai maido Mana da abarmu,Lauya yace A'a Momee tace wlh zata daureshi ko tasa a koreshi daga aiki,shi kuma yasan halin masu kudi a kasar nan zai rasa aikinsa, Ahleef cikin bawa Momee hakuri yake ko yaushe, yau ma ya damka Mata komai Wanda Abba ya bashi kaf Dukiyarsa har wacce ya Tara komai ya Basu,tare da yardar Lauya,ba a ja da masu kudi a kasar Nan yanzu zasu tarwatsa rayuwar mutum cewar Lauya,  Momee ta karbe dukiya tace Ni zaka mayar Yar iska Kai ga me kudi ko can gasu gada, tafi wajen Iyayenka kuci talaucinku Wanda basusan mutunci ba,bai ce komai ba Shukura rike a hannunsa suka fita, Farhan ma yasan komai yayi tir da halin Momee da yaranta,duk Wanda yaji abinda Momee tayi sai yasha mamaki daga Mutuwar mutum sai tattara dukiya.

 Momee yanzu Bata da Wanda take gani a gabanta sai Mubaraq yayan su Hafcy,sabo da Niima tana sonsa Yana zuwa da wata suffa ta mutumin kirki gaba daya iyalan su Adamu sun shige jikin Momee sosai dasu take harka komai sai dasu,Maman su Hafcy kuwa itace babbar kawar Momee yanzu sai zuga Momee sukeyi komai sai Momee tayi Shawara da Mama ko Hafcy ko kuma Mubaraq,itama Niima Haka sabo da son Mubaraq da take sosai kamar ranta,sai abinda yace shi zatayi,ko unguwa zata fita sai ta nemi Izini a wajensa kamar anyi auren sai yaga dama zaice taje ko kar taje, sai so take ya turo manya suyi aure Amma sai ya kawo Uzuri yace wani gini yake so yayi Nisa sannan ya turo,ko yafi so idan ya Gama gininsa ayi aure sharp sharp cikin wata daya kacal,Niima ta yarda dashi baya karya.



  Shukura kuka ta rataya Jakarta suka tafi har motocinsa ya Basu du,Farhan ya kwashe su Umma da Ahleef tare da Shukura ya kaisu wani Dan gidansa daya gina na hutawa me kyau sosai.ba abinda Babu daga Me gadi sai wata Yar aiki Hajiyayye matashiya zata Kai 25yrs ta taba aure Bazawara ce ita ke gyara cikin part din da yiwa Farhan girki idan Yana bukata, Ahleef ma ya Santa sosai sabo da tare suke zuwa gidan suna Hutawa, Hajiyayye ba abinda take kauna sama da Ahleef so take ya sota ya aureta ko bazai aureta ba to yayi sex da ita bukatarta ta biya Amma shi Ahleef Sam bai San tana yiba.

 Tunda taga Ahleef ya shugo take kallonsa kamar Mayya,tana ganin Shukura rike da hannunsa,Nan take taji ta tsaneta.
 Shukura kuma Haushin Hajiyayye taji da taga tana yiwa Ahleef wani kallo tana gaida shi, Bayan sun nutsu kowa ya dauki Room din da yake so,Umma da Shukura Suna Palo suna tattaunawa akan matsalar data taso, Baba Da Ahleef ne tare da Farhan suka yi sallama sun dawo daga masallaci, a Palon suka ya da zango Suma,Farhan ne ya fara magana, Alhmdllh kowa yaga abinda ya faru wannan Mu daukeshi a matsayin kaddara, Ahleef yayi dariyar karfin Hali yace sannu Sheik Dalla yi Mana Shuru,A'a ai gaskiya ya fada yaron kirki ci gaba cewar Baba,Umma tace kunfi kusa ai ja'iri.

Ahleef yace Umma zamu ci gaba da zama anan tare kafin naje USA Nan ya Basu labarin wayarsu da Abba,Umma tace to baza mu rufe ba Dole a fadawa Magada wato su Momee da yaranta idan sun Amince da wasiya shike Nan kaje  turai ka karba idan Basu Amince ba a hakura Allah ya baka naka,Baba yace wannan Haka ne abin duniya bana Kiyama ba bazai rufe Mana Ido ba Dole abi doka Dole a sanarwa magadansa,Ahleef yace to ba damuwa,Farhan yace wannan gaskiya ne,idan Basu yarda ba suje su karbi abinsu Ni kuma zan yiwa Daddy na magana zai bawa Ahleef jari ko nawa ne,Ahleef inshallah bazai tabe ba kuma in Allah bazai tozarta ba zanyi iya kokarina.

Godiya Umma da Baba suka dinga yi suna sawa Farhan Albarka,Shukura Ita a Dole me Miji tace Haka kawai sun Sa bawan Allah a damuwa sun hanamu zaman lfy Akan son Kai da son duniya,shima Ahleef din da suka rikeshi ai Allah ne ya kaishi gidan lokacin Yana jariri,wannan ai ba dai dai bane ace Dole sai abinda kake so zaiyi ko ya Saba shariya, ai Allah zai saka Mana ne Allah kuma ya shiryesu yasa su gane.

Baba yace Ameen yata Allah Miki albarka,Ahleef da sauri ya amsa da Ameen kamar shi aka sawa Albarka,Umma tace to marar kunya,harda Saurin amsawa sabo da Matarsa ce cewar Farhan ,Ai Kai kaki kawo Mana matar taka cewar Umma, Farhan ya Sosa Kai yace ai na kusa Umma a tayamu da addua Allah kawo ta gari suka amsa da Ameen.

Shukura tace Ya Farhan wannan Yar aikin a Ina ka samota? Farhan yace a wajen Mamata takewa aiki nace ta bani ita tana min girki idan nazo Nan ko Ina bukata lfy dai ko? Shukura tace lfy Lau Amma Ni bana son yar aiki tayi min girki da aikin gida du zanyi ni daya ka maidata wajen Mama Mana in ba damuwa,Nan take kowa ya harbo jirgin Shukura Bata so mijinta ya kalli wata budurwa,dariya Farhan yayi yace to zan maidata yau yau ma kuwa,Umma tace ikon Allah Sannu Shukura da kokari.

Ahleef kuwa dadi kawai ya lullubeshi Shukura na kishinsa,Sallama Farhan ya musu suka fita tare da Ahleef sai yaga motoci har biyu sababbi fil masu tsada anyi parking nasu,Farhan yace ga motoci Daddy yace a kawo maka,Ahleef yace haba abin ai yayi yawa, ko kulashi Farhan baiyi ba ya hau motarsa ya bar gidan,su Umma duk sunji dadi sosai ganin motocin Ahleef dinsu bazai tabe ba,Shukura sai murna take.
   Hannun Shukura Ahleef ya kama yace muje bedroom mu Dan huta ya Rada Mata wata magana a kunne Shukura ta rufe Ido tana Murmushi Wai kunya, yanzu za a dauko Mana kayanmu na Hotel Honey, Bedroom suka shige harda sa key sabo da tsaro.


 Momee kuwa tana karbar dukiyar Ahleef kaf sai ta kirawo Mubaraq ganinta Dole ma zai auri Niima ai sun Zama daya sai ta dorashi a kansu Wai yaci gaba da juya komai,Sannan sirrinsu na kudi da kadara Mubaraq ya San komai kaf ta wajen Niima, Mama dasu Hafcy ihu da murna sukeyi suna jinjinawa Mubaraq. Alhj Adamu bai San me sukeyi ba Mama ta Hana a fada Masa komai.


   Ina Godiya masu  Sharhi.

Asmabaffa

AsmaBaffa
[7/22, 1:14 PM] Sis Asma: ????????????
JIN DADI SABO

           57-60

Official

By
AsmaBaffa

   HOUSE OF HAUSA NOVELS Ina Godiya da Sharhi.

ASMABAFFA FANS CLUB Kuna Raina.
JIN DADI SABO FANS jinjina me tarin yawa tare da sauran Gps ????????

Na gode da Sharhi fans.










  Suna shiga ciki Shukura ta zame Hannunta dake rike Dana Ahleef ta Sigar Shagwaba ta furta Baka Jin kunyar Umma da Baba, Ido ya zuba Mata sabo da ba karamin kyau tayi ba, kumatunta ya nufa da niyyar kissing nata ta matsa da sauri tana Murmushi zaka fara ko,je kayi wanka to ka fito,Maganarta ya kwaikwaya sai dai muyi tare,kyalkyalewa tayi da dariya ka iya irin maganar tawa kuwa,Ni kunyarka nakeji bazan iya, mene Baki sani nawa ba?nima nasan naki,ai Lada Zaki samu? 

Kai ta girgiza Ni dai a'a hannu yakai da niyyar kamota da sauri ta zille Masa tana dariya, binta yayi suna zaga dakin shi Dole sai Sunyi wanka ita kuma taki yarda, ya samu nasarar kamata ba tare da Bata lokaci ba cak ya dauke ta tana wutsil wutsil bai tsaya ba sai Toilet tana kukanta na Shagwaba,bai taba kallon Surar Shukura kamar yau ba sai gaba daya ya zauce, da kyar ya daure suka yi wanka da Alwala sannan ya daura musu towel tare da dakkota, Mai kuwa itace ta shafa Masa, akwatunansu tuni har an kawo Musu daga Hotel,kofa Umma ta kwankwasa musu Ahleef ya bude,tace ga kayanku an kawo zo ka shigar muku dashi ciki, Bayan ya kawosu daki wani yard milk color me Masifar kyau da tsada marasa Nauyi Shukura ta zabo Masa, shi kuma ya dakko Mata wata doguwar Riga ruwan kasa me kyan gaske sama ta Dame tayi mata das kasa Kuma ta Dan bude sunsha kyau, Ido ya zuba Mata duk motsin da tayi Yana binta da Ido,Hannunta ta saka ciki  cikin nasa, Ahleef a hankali ya shiga murza yatsunta,kungunsa ta rungumo sannan ta kwantar da kanta saman kirjinsa tausayi yake Bata sosai.

  Ji yayi Yana neman canja salo ya daure da kyar daga bisani yace Magrib tayi Bari na wuce masallaci kema sai kiyi sallah sannan kin manta kin Kori me girki sai kije kitchen, dariya tayi tana boye fuskarta a kirjinsa.

Tare suka fito Ahleef da Baba suka wuce masallaci Shukura har kofar shigowa part din ta raka Ahleef, sai ta leka ta kofar tana daga Masa hannu suna magana da Ido,Har Baba ya bar gidan Ahleef bai sani ba.

 Niima ce taci kwalliya Mubaraq yazo sai rawar kafa takeyi zasu fita tare,da sauri ta fito wajensa a compound yasha kyau cikin manyan kaya kamar wani mutumin kirki,Niima cikin takunta ta fito Yana Kare Mata kallo Yana hadiyar Miyau,tun kafin ta karaso ya sauko daga saman mota tana zuwa ya rungumeta tsam a jikinsa a hankali ta dago kanta tare da hade bakinsu wuri daya suna kissing ba ji ba gani su a Dole wayayyu Yan zamani, Mubaraq ya Gama rudewa murya na rawa yace Beb shiga mota ki muje ki kalli gidan Dana Gina kwanan nan.

Ba musu ta shiga gaba yaja suka bar gidan zuwa wani katafaren gida na gani na fada,duk da kudin su Niima ya siyi wannan gidan karya ya sheko Mara yace shi ya Gina Bata San kudi yasa ya siya ba.

Niima Murna tana ta faman wow tana kalle kallen haduwar, yace shugo Mana sweetheart,Haka ta shiga suka dinga zaga ko Ina,Bayan sun Gama ya jata har Bedroom suna shiga kamar Dan akuya ya shiga romancing nata,da kyar ta kwaci kanta,sai ya fara fushi Bakya so na ko? Ya zaka ce haka? Niima ta furta,gashi Nan dan abu kalilan kin Hana,a Haka zamu ji dadi idan munyi auren? Baki iya komai ba,nafi so na auri wacce ta iya Bedding gaskiya idan baza ki koya ba akwai matsala,ai tun a waje ake koya sabo da idan kayi aure dama ka iya.

Ki daina yarda da maganar Mata ta wani Dole sai kakai budurci gidan miji,Duk duniya ta yarda Virgin Bata da dadi Amma gaskiya gwara ma ki mike tsaye ki koya,nima fa ba dan iska bane kawai gani nayi Baki iya komai ba kuma ya dace ki koya,Amma tunda Bakya so ni wlh zamuyi fada mu Bata bana son auren wacce Bata waye ba,Niima taga ran sahibi Mubaraq ya baci gashi Yana ambata rabuwa,ita baza ta iya rabuwa dashi ba,shi yasa Dole tace na yarda to Amma kayi min a hankali , ta tabbatar zai aureta shi yasa ta yarda.

 Mubaraq dadi ya lullubeshi ya samu nasara, Nan ya fara murzar Niima itama tana tayashi tuni ya zare musu kayan jikinsu suna tsotse da lashe lashe duk sun gigice suna murzar juna kafin daga bisani ya shigeta,to dama ta saba da romancing duk maza sun yi fingering palace din shi yasa ko zaffi Bata wani ji ba sai ma dadi suna ta iface ifacensu,Mubaraq kamar namijin Zaki mayunwaci sai gurnaninsa yake ba dadin ji.

Bayan sun samu nutsuwa Niima ko Dana sani Bata yi ba gani take in dai akan Mubaraq ne ba abinda baza ta iya ba a duniya ko sabon Allah ne akan Mubaraq dinta yayi fushi da ita gwara ta aikata, Mubaraq yaji mugun dadin da bai taba jinsa a jikin matansa na bariki ba sabo da Niima kullum cikin cin kayan itatuwa take tana kula da kanta Amma duk ya tashi a banza ta bada dadin a waje ta aikata sabo Babba Wanda yanzu abin ya Zama ruwan dare wurin Yan Mata da Samari sabo da so sai mace ta bawa Namiji kanta,gani sukeyi wannan shine so kuma zai auresu, wasu Kuma sabo da son Abin duniya.
Yan Mata a kula so ya daina rufe Mana Ido Ana tafka sabon Allah Akan a batawa saurayi muzo muna Dana sani marar amfani.

 Niima ranta fess ta farantawa sahibinta Rai yau,shima sai wangale Baki yakeyi ya samu nasarar abinda ya Dade Yana kwadayi a jikin Niima, wanka sukayi tare wa iyazubillah lallabata  yayi suka yi wanka tare kafin su Gama wankan ya lallabata suka sake second round a toilet, Bayan ta gasa kanta sosai ya Bata wasu kwayoyi na Hana daukan ciki ta Sha, har dare suna baccin gajiya sannan suka shige mota ya kaita Shopping tare da maidata gida.
Momee Bata wani damu ba tace ya Naga kin Dade har dare Haka,Baki Niima ta tabe tana Mika da hamma ta gajiya sannan tace Momee na biya Office daga Nan muka danje cenema kallon wani American film daga Nan muka je Shan Ice cream,Murmushi Momee tayi tare da cewa Ina ruwan Mubaraq yaron kirki to Ina na Latifa?ledoji Niima ta mikawa Momee gashi Mubaraq yace a baki,karba Momee tayi tace yaron kirki Allah Masa Albarka,Shi yasa na yarda dashi sosai kamar Dan cikina Haka nake jinsa that's why na damka Masa dukiyar Ahleef ya juya Mana ita mu kuma muji da sauran.

Latifa ce ta shigo da sauri ta karbi ice cream dinta da tarkacen Zaki tace Kai Sister kin Dade wlh yau fa 8days da Mutuwar Abba Amma har kika samu sukunin fita yawo? Momee tace Wanda ya mutu ya rigada ya tafi bazai dawo ba sai a tsaya baza ayi komai ba,Dariya Latifa tayi tace to Ni tunda zan Sha kaso na mene nawa a ciki ma tayi gaba.

Tunda Abba ya rasu Su Momee suka mallaki komai na dukiya shike Nan Momee ta Kara lalacewa ta maida kanta karamar yarinya, Attachment take sawa sosai a kanta tayi damammun dinkuna sabo da kudi sun lalata ta yanzu ta shige sahun Yara kana kana,Dan siririn gyale take yafawa ta fice tana tafiya da kyar sabo dinkuna na rashin mutunci da take sawa, kawai kashe kudi take har Dana hauka,itace yawo kasashe kasashe da manyan matan kasar Nan hajiyoyin Gomnoni etc, gata yanzu duk Yan Film na Hausa da Yan Nollywood dasu take harka kullum suna tare suna zugata suna tatse Mata dukiya,Yanzu duk inda zata shiga sai kaga wasu daga cikin Yan film daban daban da Mata Yan duniya,sabo da yanzu idan mutum ya Isa wani a kasar Nan to da wasu daga yan Film zaka ga Yana muamula tare da mawaka celebrities aikin kenan suna cin kudin mutum domin wasu basa harka da talaka sai me kudi Wanda zasu tatsi rabonsu.

Ba a Nan Momee ta tsaya ba Yanzu ta Zama babbar kawaliyar Gomnoni,Senatoci,Yan Majalisa Da wasu kusoshi na kasar Nan ita ke Kai musu yaran Mata kyawawa suna Masha a dasu sabo da so take a Bata Babban mukami a Gomnati yanda zatayi suna a duniya kowa ya santa,Haka Mata masu kudi Wanda suke neman Mazaje Yan Shila Momee ke Kai musu ta Gama lalacewa kudi kawai take hauka dasu,Niima ma haka,Latifa yanzu ta waye kullum tana club tana Shan kayan maye,Suhail da Sultan Suna Us suka samu labari har kukan takaici sukayi,takanas suka taho Dan suyiwa Momee fada Amma sai suka ga abin ya taazzara Mata Yan duniya a gidansu wajen Momee,su kansu da suka kalli uwarsu har wasu farcen roba take zokalawa a hannayenta sai da suka zubar da Hawaye,kayanta wasu cibinta a waje Amma a Haka take Yawo a gari,sabo da giyar kudi an mutu an bar Mata dukiya, Mazan banza sai shige da fice sukeyi, Sunyi Mata fada tace ba Wanda ya Isa ya hanata warwasawa idan suka Kara Mata magana Allah ya isanta,Sun nemi Ahleef wajen Farhan, Farhan yace ai Ahleef ya dauki Matarsa sun bar Abuja fafur yaki fada musu inda Ahleef yake,Kawai sai suka koma USA dinsu da rayuwa tunda Allah yasa Abba ya mallaka musu Dukiyarsu Basu damu da gado ba Tunda Momee taki yarda ayi rabon gado tace ai duk yaranta ne Kuma abin yaranta ai nata ne.

Dangi da Yan uwa Sunyi Mata fada Amma taki ji shi yasa duk suka fita daga harkarta abinda taga dama takeyi.

  Niima da Mubaraq sun koma kamar miji da Mata yanzu sun tare a wannan gidan nasa kusan kullum suna tare suna masha'a, rayuwa Kenan,wani lokacin da ya dace ya saduda da duniya sai kaga lokacin yake lalacewa ma,Allah yasa mu dace ya kiyashe mu da canja Hali daga me kyau zuwa na banza,Allah yasa na banzar da mukeyi mu canja ya koma Na kirki.

  Ahleef ne yayi parking Motarsa cikin shiga ta alfarma, Shukura tana kitchen tana tsantsara girkinta masu dadi saura kadan ma ta gama, taji dirin motar Ahleef, ita kadai taji wani sanyi a ranta Nan take ta saki Murmushi me kyau sannan ta Kara gyara English wear din dake jikinta Riga da skert masu shegen kyau ta fito kamar Yar Baturiya a ciki,ta window ta leka ta hango shi Yana fitowa daga mota Yana kwaso ledoji, ji take kamar ta zura da gudu ta rungumeshi sannan ta karbo kayan dake hannunsa Amma kunyar Umma da Baba karsu ganta yasa ta fasa,duk da tasan Baba ya fita wajen abokansa Umma Kuma tana dakinta Amma gudun kar a samu akasi yasa taji tsoron aikata hakan.

Kasa jurewa tayi a hankali ta leko Palo ba kowa sai kamshi da sanyi ne ke tashi,Sadaf Sadaf ta fito tabi ta Bayan labile Wai kar a ganta,Umma tana kallonta lokacin ta fita garden ta Ciro na'a Na'a tana shigowa taga Shukura tana tafiya ta cikin labile dariya ma ta bawa Umma,da sauri Umma ta wuce daki Dan kar ma Shukura ta ganta taji kunya.

Shukura ta bude kofar Palon a hankali ta leka kanta wajen Compound ta tabbatar ba kowa sai Ahleef da ya tsaya jikin mota Yana waya,Dan siririn gyalenta ta gyara dake saman kanta, kallonta Ahleef yayi Yana waya ta tsaya taki karasawa sai hannu take daga Masa tana jikin kofar palon kamar tana bada hannu a round na titi, wani sanyi da nishadi ya shigi Ahleef tare da kaunar matar tasa ya Kara sukansa a kahon zuciyarsa bai San sanda ya fara Murmushi ba Yana waya da Farhan, Farhan yace Dalla Malam dariyar uban me kakeyi,Shuru Ahleef hankalinsa Yana kan Shukura,Farhan ya fara zage zage Jin Ahleef yaki amsa Masa sai wani kunkunin dariya yake,Sai gajiya yayi shima ya yanke waya Yana zage zagensa irin na abokai,cikin takunsa me kyau na Isa da nunan Mazantaka ya karaso har gaban Shukura a kasa ya zube ledojin na Shopping Kafin tayi Motsi ya rungumeta Kam Kam sannan ya dagata sama ya Shilla ta dama gata Yar Caras ba Nauyi,dariya sukayi gaba daya,a kunyace tace Sannu da zuwa My Hero karo na farko kenan data canja Masa suna,Da sauri yace me kika ce? da sauri ta kwashi kayan ledojin ta tafi da gudu gudun ta tana cewa so kake Baba ko Umma su kama Ni naji kunya.

Tana shiga Palo taga Umma zaune tana kallo,kunya ta rufe Shukura tana wani noke noke,Umma ko ta kanta Bata bi ba sai kallonta takeyi,Sum sum Shukura ta shige Bedroom ta ajiye ledoji,Ahleef ya Shigo Bakinsa dauke da sallama,Umma tace Sannu da hanya,Yawwa ya furta tare da zama kusa da ita yace Umma barka da yamma,Fuskarta dauke da Murmushi ta amsa,Shukura ta fito ta wuce kitchen ko kulashi Bata yi ba Wai Dan kar Umma ta ganota,tana shiga kitchen ta dauko lemonta na kwakwa data hada ya dau sanyi ga dadi,Sai ta dauki wayarta ta tura Masa text
Dan shigo kitchen kaga wani Abu,Umma tana kallonsa ya karanta Yana wani Murmushi me Kara Masa kyau,tsam taga ya mike yayi kitchen, Kai kawai ta girgiza tana Jin dadin yanda Shukura ke kula da danta gashi ba raini ta daukesu kamar iyayenta,Bata Bari Umma tayi wani aiki etc.

Ahleef Yana shiga kitchen din ta baya taji ya rungumeta tare da daura kansa saman dokin wuyanta Yana Jin wani shaukinta,itama Haka,Nan ta juyo suna Facing juna ta dauki lemon a karamin glasscup me kyau ta daura Masa a Bakinsa da kanta ta bashi ya shanye yaji dadi ga sanyi,yace a karo harda bude bakin Yana jira ta Kara Masa yace one More pls,ta Kara Masa ya shanye,yace More Baki ta bude ta Sigar wasa tace no bazan Kara ma ba ya Isa cikinka ya cika,Kai ya girgiza tace to anki din ta maida katon glass juck dinta fridge ta wanke karamin cup din ta maida.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button