JIN DADI SABONOVELS

JIN DADI SABO COMPLETE

JIN DADI SABO COMPLETE HAUSA NOVEL

Bayan sun gaisa ya zauna gefenta sannan yace Momee kiyi hakuri wlh alfarmarki baza ta samu ba,matata baza ta iya Zama da wata ba, Allah ya Bata Wanda ya fini Amma bazan iya auren Niima ba,Momee Bata takura ba tace babu damuwa Ahleef Nima sai yanzu naga Niima Bata Dace da Kai ba sai yaushe zaka kawo min Shukura mu gaisa ko sai nazo? Ahleef yace soon zan kawo Miki ita Momee,Bayan sun Dan taba Hira Ahleef ya dawo gida Bayan ya tsaya yayi musu take away na kayan tande tande.

Hakimar tasa Shukura taci Uwar kwalliya kamar zata je Dinner sanye take da gown me karamin hannu gefe da gefe tsaga ce har cinya rigar readymade ta fito Mata da surarta sosai kamar ka sace ta sai kamshi take zubabawa bakinta da alawa tana tsotsa a hankali tana kallon Tv abinta a Palo.
Sallama dauke a Bakinsa ya shigo da kyar ta amsa Masa tana basarwa ko sannu da zuwa Bata Masa ba,kawai tv dinta take kallo,kamar Bata San da mutum ba, abin duk ya dameshi,sai yaji ba dadi,kusa da ita ya zauna jikinsu na gugan juna,gaba dayansu wani Yar suke ji a jikinsu sunyi 3days ba tare ba, ji suke kamar sun shekara rabonsu da juna, Bata ce Masa komai ba ya fara magana cikin Muryar sa me dadin saurare, wato Shukura Haka zamuyi dake ko? na yarda dake nazo bana boye Miki komai Ina sanar dake Amma baza ki tsaya ki Fahimci abinda nace ba sai ki dauki zafi kina gaba Dani daga maganar da Baki San wani tushenta ba wacce ba gaskiya bace,to na rigada na fada ma Momee bazan aure ta ba,Kuma an kashe maganar ma,Son da nake miki ya wuce na hadaki da wata sabo da bazan iya adalci ba,Amma idan Baki yarda kiyi ta fushinki ke kika sani, ki sani dai bana Miki karya, sannan rayuwar nawa take,zan iya Mutuwa ko yaushe,Kinga dai yanda maza ke Mutuwa,sai mutum ya mutu mata su kama kukan banza komai na duniya hakuri akeyi.

A wajen ya fara rabata da kayan jikinta ta wani lumshe Ido tare da taimaka Masa,Kasa karasawa sukayi sama Bedroom a palonsu suka ci gaba da shakatawa da juna,Shukura I missed u kawai take iya furtawa,mazarkwailar Ahleef ta gusar Mata da hankali Baki daya,Shi kanshi ji yake yau tafi ko yaushe mazarkwaila domin yaji kamar ma yau first night ya Gama haukace Mata,Bai San Umma tana tsuma Masa Shukuransa ba shi yasa take Kara mazarkwaila, sun Dade suna gwangwaje juna da zumarsu kafin su samu nutsuwa tare da tsarkake jikinsu,Sai lokacin ta Kara gyara Palon neat sannan suka koma bedroom tare da lumtsuma a saman bed,ita Kuma tana jikinsa tana Wasa da yatsunsa masu daukan hankali, a hankali yace Ki saurareni kiji Honey ke bakya tsayawa ki fuskanci mutum sai ki yanke hukunci,da sauri ta rufe Masa Baki da tafin hannunta me matukar laushi da kamshi kana tace bana bukatar wani magana na hakura ka aureta ai Allah yace ku Kara wlh na hakura tunda sunna ce, Ina sonka zan zauna Haka,tana Gama furtawa Hawaye suka shararo Mata,Dariya Ahleef ya Shiga yi Mata.

Haba ya rike tare da zura Mata Ido kamar zai Shiga cikin Fuskarta,ita kuma Hawaye na zubowa tana kokarin Sharewa Amma sun kasa daina zubowa karshe ma sai ta rushe da Kuka sosai ta fada jikinsa tare da rungumeshi tana ta faman shesheka.

Bayanta zuwa gashinta yake shafawa a hankali alamar lallashi har tayi Shuru sannan yace ki kwantar da hankalinki Zumata wlh kinji na rantse ba aure zanyi ba,bazan iya Miki kishiya ba sai kaddara wacce bana fata,naje gidan Momee na fada Mata gaskiya kinji na rantse kin San bazan Miki karya ba,Dan Allah ki daina kuka kina damun kanki 3days har kin rame.

Jikin Shukura yayi sanyi musamman da taji yace mutuwa Kuma tasan baya karya a zancensa,sai taji tausayinsa,tasan Bata kyauta ba,Mikewa yayi zai bar Mata wajen,da sauri ta ruko hannunsa da nufin ya zauna Amma yaki ya fara tafiya,da sauri ta mike tare da Shan gabansa ba zato yaji ta hade bakinsu waje daya da zafi zafi tana tsotsa kamar ta samu alawa, tun Yana jinta ita kadai shima ya tallafi fukarta da tafukan hannayensa masu laushi ya Shiga tsotsar bakinta da sauri sauri an Dade ba a hadu ba,Yana kissing nata itama Haka tana I’m so sorry My Hero,tana Haki kamar wacce sukayi tsere.

A wajen ya fara rabata da kayan jikinta ta wani lumshe Ido tare da taimaka Masa,Kasa karasawa sukayi sama Bedroom a palonsu suka ci gaba da shakatawa da juna,Shukura I missed u kawai take iya furtawa,mazarkwailar Ahleef ta gusar Mata da hankali Baki daya,Shi kanshi ji yake yau tafi ko yaushe mazarkwaila domin yaji kamar ma yau first night ya Gama haukace Mata,Bai San Umma tana tsuma Masa Shukuransa ba shi yasa take Kara mazarkwaila, sun Dade suna gwangwaje juna da zumarsu kafin su samu nutsuwa tare da tsarkake jikinsu,Sai lokacin ta Kara gyara Palon neat sannan suka koma bedroom tare da lumtsuma a saman bed,ita Kuma tana jikinsa tana Wasa da yatsunsa masu daukan hankali, a hankali yace Ki saurareni kiji Honey ke bakya tsayawa ki fuskanci mutum sai ki yanke hukunci,da sauri ta rufe Masa Baki da tafin hannunta me matukar laushi da kamshi kana tace bana bukatar wani magana na hakura ka aureta ai Allah yace ku Kara wlh na hakura tunda sunna ce, Ina sonka zan zauna Haka,tana Gama furtawa Hawaye suka shararo Mata,Dariya Ahleef ya Shiga yi Mata.

Haba ya rike tare da zura Mata Ido kamar zai Shiga cikin Fuskarta,ita kuma Hawaye na zubowa tana kokarin Sharewa Amma sun kasa daina zubowa karshe ma sai ta rushe da Kuka sosai ta fada jikinsa tare da rungumeshi tana ta faman shesheka.

Bayanta zuwa gashinta yake shafawa a hankali alamar lallashi har tayi Shuru sannan yace ki kwantar da hankalinki Zumata wlh kinji na rantse ba aure zanyi ba,bazan iya Miki kishiya ba sai kaddara wacce bana fata,naje gidan Momee na fada Mata gaskiya kinji na rantse kin San bazan Miki karya ba,Dan Allah ki daina kuka kina damun kanki 3days har kin rame.

Lallashi tare da dadan kalamai ya dinga fada Mata Yana nuna Mata yanda yake sonta,sai gashi ta yarda har ta saki ranta suna kyakyata dariya.
Farin ciki ya lullubeshi Ahleef Shukuransa ta daina fushi.ranar kwana sukayi suna farantawa juna rai.

Bayan Yan watanni ansha bikin Farhan da Fatima,Shukura babbar kawar Amarya,Ahleef a barin Ango sosai bikin ya kayatar.
Niima da Latifa suna gaban Momee,Sultan da Suhail Wanda jiya suka sauka a kasar suka shugo Suma suka nemi wuri suka zauna kusa da Momee, Sultan yace Momee munfa samu matan aure tunda muna da wadata aure zamuyi,Suhail tasa sunanta Basma Yar Kano ce suka hadu a schl,Ni Kuma Islam ce Yar Gombe ce yanzu sunce mu tura manya,Momee murna ta kamata tace Alhmdllh tunda dama kun dawo Nigeria Baki daya me ya rage kawai sai aure,Niima da cikinta Kato tace Hmm Bros na tayaku murna,Latifa tace Allah muma ya bamu sai a hada bikin,kowa yace Ameen daga Nan suka Mata sallama sun wuce gidan Ahleef zasu Kai Masa ziyara daga nan shima su sanar Masa sun samu matan aure.

Mubaraq dai har yau ba labarinsa tun Ana nemansa har an gaji an hakura,Mama Bata da aiki sai kuka sabo da duk cikin yaranta tafi son Mubaraq,Hafcy dasu Zahra su kansu abin Yana damunsu yanzu gidansu duk ya tarwatse Mama da Daddy Basu da nutsuwa,Alhaji Adamu yana cikin damuwa Wanda Dalilin Haka ya haifar Masa da ciwon Hawan jini,gashi Kuma wani Masifar Ashe Alhaji Adamu Baban su Hafcy manemin Mata ne kamar Dan akuya Haka yake,Koda ciwon Hawan jinin sa ya tashi Bayan yaje asibiti aka yi masa test iri iri Nan aka gano Yana dauke da cutar Hiv, Mama Basu sani ba ya boye mata,

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button