
Yau tunda ya shigo da dare Bayan Isha yaki tafiya jariri Yana hannunsa,duk inda Shukura tayi sai ya bita yuuuu da kallo,Umma ta koreshi yaki tashi,Kazo ka tafi bacci muke ji mu zamu rufe kofofi,Ahleef yace to Yana Jin haushi yayi fushi ya fice a fusace.
Haka yayi ta fushinsa ya daina zuwa part din Umma Baki daya,Shukura duk ta damu Ahleef Yana fushi da ita,tana yin arbain Shukura da Umma har Baba suka tafi garin su Shukura, Ahleef Yana ta fushi yace ba zai je ba,Suna dawowa suka wuce Niger abinsu,sati daya sukayi sannan suka dawo,Amma Umma tace Shukura sai ta je ziyara gidajen frnds da Yan Uwa,gidan su Momee,Niima,Latifa,suhail,Farhan etc Ahleef duk ya canjawa gidan tsari ya Kara haduwa an canja komai, Bayan ta Gama yawonta yau Sunday yaune Umma tasa masu aiki suka Kara gyara part din Shukura sannan aka Kai kayanta tare da Dattijuwa me taya rainon little Farhan.
Shukura wani wanka data dauka ka rantse ganin sarauniyar England zata je,Kamar sabuwar Amarya ga Umma dama ta Kara tsumata sosai.
Abin mamaki tunaninta Ahleef zaiyi fushi da ita sai taga ba abinda yayi jaririnsa ya dauka Yana Masa Wasa suka koma Bedroom,Shukura tace My Hero nayi tunanin baza ka kulani ba,Akan me? Ai ba Ke kika min laifi ba kuma idan banyi hakuri ba me zanyi,Rungumeshi Shukura tayi tare da cewa I love my Heart, love u more, dare Yana yi Farhan Yana wajen nanny dinsa, Ahleef sai zumudi yakeyi kamar Bai San Shukura ba,ji yake kamar yau aka kawo Masa ita Amarya.
Shukura kuwa har wani tsoro ma take ji yanda taga yanayinsa,Wanka yayi sannan ya karaci kakalen sa jikin mirror,Shukura ma tana wanka ta fito ta shirya tare da shafa turarukanta zata sa kayan bacci kenan Ahleef yayi sama da ita sai bisa bed ya zare Dan towel din ya jefar dashi, sannan ya Shiga Sarrafa ta yanda yaga dama tun tana nokewa har itama ta fara maida martani,maitarta ta tashi, suna tsaka da Holewa suka jiyo kukan Farhan Yana tsaga uban ihu,Ita kanta Nanny ta kasa lallashinsa, Shukura tace kaji kukan Farhan fa yaki yin Shuru mu Bari na lallashe shi idan yayi bacci sai muyi abinmu, Ahleef ko kulata baiyi ba,yaci gaba da aikinsa,Shukura tace Farhan fa Yana ta ihu kana jinsa,Ahleef da kyar ya saita muryarsa yace idan ya gaji ya daina,yaro bazai tashi kuka ba sai dare zai na Hana mutane sakewa.
Shukura Kuma uwa sarkin son danta ta ni dai bazan iya ba hankali na Yana kansa ka tsaya naje na dawo,Wlh kinji na rantse yaron Nan ko mutuwa zaiyi tsabar kuka baza a dakko shi ba, yaro sai kukan dare idan ya gaji ya daina.Tunda Shukura taji ya rantse kawai ta hakura suka ci gaba da soyewa,Yaro Kuma Yana ta tsaga uban ihu can kasa wurin nanny har ya gaji yayi bacci, ranar Sai da gari ya kusa wayewa Basu rabu da juna ba suna soyewa.
Haka rayuwa taci gaba cikin kwanciyar hankali da nishadi,Shukura tana kula da mijinta yanda ya kamata,shima Ahleef Haka,Momee da Umma Kuma sosai suke muamula,yayin da Matan su Sultan suka samu ciki, Fatima matar Farhan ma ta kusa haihuwa,Niima da Latifa ma suna dauke da juna biyu, Zahra da su Hafcy sunyi aurensu Suma suna Shan Amarcinsu.
Bayan Shekara uku Shukura ta Gama schl dinta,danta Farhan dagwas dashi Yana yawo ko Ina,Kuma Bata Sami ciki ba har yanzu,Sunyi wani kyau ga zuwa kasashen turawa suna Hutawa,duk Shekara Kuma Ahleef kaf yake biya musu makka Umrah harsu Niima.
Lokacin Matan sultan sun haihu,su Niima ma Sun haihu,Haka Hafcy da yarta mace,Zahra da Habiba Kuma ciki tsoho garesu.
Ahleef ya dauki Shukuransa zuwa England wannan lokacin Farhan a gida aka barshi wurin Umma,idan ya gaji Kuma a kaishi wajen Momee ko gidan Farhan yayi hutu can.
Sai da suka shafe wata biyar sannan suka dawo Nigeria Shukura dauke da cikinta Dan wata Uku,Sai Murna sukeyi zasu Kara haihuwa.
Bayan wata 6 Shukura ta haifi yarta mace,aka sa Mata suna Noor,kyakyawar gaske ce ta karshe,Farhan karami duk ya dameta da tsokana.
Bayan wata 7 Shukura abar kallo ce yanda take tashen kyau da iya daukan wankan Sugar,ga wayewa ta Zama gogagiyar gaske ta gaban kwatance,Ahleef wani ji yake da ita,yaransu masu tarbiya gwanin Sha’awa,Farhan Fatimansa tana Nan da tsohon ciki,Momee kuwa sosai take ji da yaran Ahleef,Haka su Niima dasu Hafcy duk sun zama kawayen Shukura suna ziyartar juna, Haka mazajen ma suna zumunci.
Umma da Baba suna zamansu lfy,Shukura tana zuwa wurin danginta ayi musu Sha Tara ta arziki,suna Alfahari da ita.
Yau ma Shukura da Ahleef sun fito Noor tana kafadar Ahleef tasha kyau cikin kana Nan kaya farare,gashinta yasha gyara na Yan gayu,Little Farhan ma Yana cikin kana nan Kaya Dan gayu dashi sabo da ko aski ba a fiye yi Masa ba style ake Masa da gashin kamar Dan turawa, Shukura Tasha Riga Arabian gown wacce Tasha aiki ga tsada black and blue,Ahleef yasa light blue shadda dinkin zamani,kowa ya gansu sai sun birgeka,da gudu guards suka bude mota suka Shiga ta alfarma sannan ga driver yaja yau ba escort zasu fita,sai Wani hadadden park na wasan Yara yaran masu hannu da shuni ke zuwa.
Basu dawo ba sai dare,Nanny ta karbi yaran tayi musu wanka tare da shiryasu cikin kayan bacci suka kwanta sai bacci sabo da Farhan ya fara zuwa schl kasancewar Yana da wayo ga Saurin girma.
Ahleef bayan Sunyi Shirin bacci ya manne Matarsa a jikinsa,a hankali Shukura ta juyo suna Facing juna ga wata Shagwaba da takeyi Masa me kashe Masa jiki,a hankali ta tallafi kumatunsa ta Shiga kissing dinsa sosai kamar zasu cinye bakunansu,ga wani kamshi dake tashi a jikinsu,Albarkatun Kirjinta Ahleef ya fara wasa dasu tana wani shidewa,ya furta Allah ya Miki Kira Honey ki godewa Allah Ni nayi Dace wannan basa zubewa kamar Yar 16 to 17 Haka suke naji dadina,ya Shiga tsotsarsu,Shukura tace karfa ka shanyewa Noor milk dinta tunda Kai har milk din shanyewa kakeyi dariya yayi kadan yace zan rage Mata ke Ina ruwanku mu da abinmu namune Ni da yarana.
Sun farantawa juna Rai sosai kamar yau suka San juna,Haka suka dinga kalamai masu dadi kowa Yana yabon Dan uwansa,suna zubar da kalaman soyayya wa juna,Ahleef sai albarka yake sawa Shukura da yaransa, tace I love my Hero, love u too Honey wani shaukin kauna na shigarsu. Basu da matsala sai wacce ba a rasa ba,ga addini ba Sanya…Allah ka bamu itasu muma da me typing da readers nace Allah biya Mana bukatunmu Na alkhairi.
Barin gidan yayi sai Gidan Momee,Momee ta ganshi hankali tashe, da sauri tace lfy son? Momee pls kije kiwa Umma fada mutum da Matarsa ace baza ta zauna a gidanta ba,dakin mijinta yafi karfinta sai can wurin Umma,Dan Allah kiyi magana Ko na bar kasar nan,Dariya Momee tayi sannan tace nasan Halinka Ahleef kayi hakuri Haka akewa masu jego,Akan Mace har yaji zakayi Haka me yayi zafi za a dawo ma da matarka,Takurawa Momee yayi sai da ta shirya ya kaita wajen Umma,Umma tace au karata ka Kai wajen Momeen taka,Umma da Momee sukayi magana Lallai baza a bashi Shukura ba sai tayi arbain,Ahleef tunaninsa Momee ta gyara komai,Amma sai yaga ba abinda ya faru.
Yau tunda ya shigo da dare Bayan Isha yaki tafiya jariri Yana hannunsa,duk inda Shukura tayi sai ya bita yuuuu da kallo,Umma ta koreshi yaki tashi,Kazo ka tafi bacci muke ji mu zamu rufe kofofi,Ahleef yace to Yana Jin haushi yayi fushi ya fice a fusace.