KANWATA HAUSA NOVEL

Aiki kam komai lpy fan har fadya ta farfado an xagayeta anata mata sannu yayinda shima farhan ya farfado har yana gane jama'a
Yau kwanansu hudu a asibiti har mgn suke tana iya xama tana komai yau daga ita sai ummanta sai yaya farhan dake bacci wayyo umma kirjina jinake kamae xuciyata xata fito ta mike da sauri vari na kira likita ta fice tana kwala masa kira yaahigo da sauri ganin nunfashinta na sama da kasa yasanya yace nurse ta fito da ita daga dakin wani dakin aka kaita inda umma keta kai kawo agurin abin ya wuce tunanin doctor duk wani tai mako daxai iya yayi ba sauki nan yakira wani doctor dinyana xuwa yadan dubata yace xuciyarta ce ba lpy dan yanxu dakyar take iya aiki hankalinsu umma duk atashe yake doctor ya fito yana goge gumi yayinda suke tambayarsa lpy yadai yadan tsaya sai hakuri Allah yai mata cikawa saidai ba sanadiyar wannan aikin bane xuciyarta ce ta buga ya wuce yavarsu masu kuka nayi masu salati nayi.
Saida aka biya komai kafin su iya daukar gawar.
Farhan da baisan meke faruwaba ya farka baiganta bai kawo komai ransaba dan jiyama ya farka ba gadonta adakin daga bisani nurse suka dawo da ita Aisha tai sallama ta shigo yaya ya jikin ya amsa da sauki ta mika masa takarda gashi inji fadya ta mike tabar dakin dan kukan da yakwace mata.
Kanwata
NaF.A.Ya’u
Ya kalli takarda har ya aje gefen gadon komai ya tuna oho ya dauka ya bude dan karantawa.
Assalamu Alaik.
Yahna nasan xakai mamakin ganin wannan takardar daga kanwarka anman ni gurina bata xama bin mamakiba naso ace baki da baki xamuyi ban kwana sedai bansamu wannan damarma.
Yahna na rubuta maka wannan takardar ne dan infada maka wani abu da yadade yana cimin rai wanda nakasa samun damar fada maka sai yau.
Yahna naso ace lokacin da muke raye tare koda saudaya ne kace kanwata kece irin matar da nake muradin aura sai gashi har nabar duniya burina bai cikaba .yahna inasan kamin wata alfaema komai tsawon lokacin daka dauka baka karanta takardata ba duk sanda ka karanta kadaure ko saudayane kace inasanki Fadya matsayina na fadya ba kanwarka ba.
Kasan wani abu akullum idan kace inasanki nakanso naji karshen shine fadya saidai kash kullum bakinka kance Fara.
Naso barmaka wani abu nawa saidai kash banida komai da ya cancanceka anman xan xamto mai alfaharin wani abu nawa yana jikinka kana rayuwa dashi kadaure karka manta dani akullum ni maisan abinda kake so ce naso ace xanga aurenka da fara saidai kash mutuwa taxama katanga inai muku fatan alkairi a auranku Allah ya baku xurriya ta gari ina tabbatar maka da Fara maisankace baxa samu kamarta ba kadaure ka riketa amana.
Maisanka kanwarka.
Ya fashe da kuka gami fa rungume takardar mai yasa ban fuskanta ba mai yasa nakasa ganowa wayyo kaicona kuka yakara kwace masa muttaka ya shugo kayi hakuri wayema ya fada maka rasuwarnan saidafa baba tace kar afadama anman kayi hakuri duk mai rai sai ya dan dana xafin mutuwa.
Kanwata
Na F.A.Ya’u
Farhan dane ga malan isa wanda ke xaune agarin kano shida matarsa da sauran yan uwansa gidansu irin gidan gandunnan wato babban gida daya hadarda kanne da matansu yayu da matansu da yayensu.
Farhan nada shekaru tara aduniya Allah yaima mahaifiyarsa rasuwa watanninta uku da rasuwa bavansa yakara aure inda ya auro wata axxalimar mata babu irin axabar dabata ganawa farhan abinci sai taga dama xata bashi sauran mutan gidan nakallo basa cewa komai yaron duk yabi ya rame yai baki sabida wahala.
Cikin wannan halinne daya daga cikin kannen malan isa wato sule yai aure inda ya yanki bangaren daga bangaren yayan nasu yai nasa bangaren shida amaryarsa.
Yadda amaryar sule taga irin axabar da farhan ke ciki tun bata magana saidai tadau abinci tabashi aboye har takai tana sabaki wajen bada hakuri in ana dukansa.
Dukanda yau dijan taima farhan yabama mairo tsoro tadaureshi adaki ko abinci ta hana abashi tun yaron na ihuu haryai shuru hakan yasanya maigidanta na dawowa ta fada masa aiko yaje yaxaje matar yayan nasa ya balla dakin yadauko yaron dako motsi bayai sai asibiti.
Kanwata
Na F.A.Ya’u
Koda sukaje asibiti kin karbarsa sukai sesun kawo police dakyar aka amahesu shima dan sunsan wata doctor basu suka baro asibitinba sai dare.
Cikin daren da dawowarsu yayan nasa yaxo yaxageshi tas yakwace dansa gami da masa katanga da gidansa da kuma iyalinsa matar na xugashi kai har ka isa ka hana uwa yin hukunci akan danta xagi kam vabu wanda baishaba shida matarsa ko takan magungunan basu biba balle ayi tunanin bashi.
Malan isa yai fushi ya cire hannunsa kan batun m
Dan yayan nasa duda kuwa ya jin ciwo da tausayin yaron yau kanwar mahaifiyar farhan taxo gidan ganin yadda ake axabtar dayaron yasanya taje tasamu mai unguwa tasanar masa bai kasa aguiwaba yaxo gidan yai musu nasihohi nan baban Farhan ya hau balai da ai nawane yadda ban nuna ma kowa iko kan nasa iyalinba dan haka nima abarni da nawa mai unguwa ya hasala anan take ya bugawa police sukaxo sukai awon gaba dashi saida yakwan ya yini sannan aka sallamoshi kan sharadin xai dauki mataki koda ya dawo gidan yakira sauran kannensa kansu shaida yadda kan farhan aka kulleshi yasallamashi xai maidashi dangin uwassa kamar yadda ya basu kannensa mata biyu.
Bayan shigowar malan sule ne yake fadama matarsa mairo yadda sukai tai farat tace malan tunda har yau bamu samu haihuwaba maixaisa kai kace yaba kinsan halin yaya tunda ya auri kulu duk ya butse bai san gaskiya hakane anman ka gwada.
Yasameshi da bukatunsa dakyar yasamu yace xanyi tunani.
Da asuba bayan sun dawo daga masallaci yaya isa ya tarasu nataraku ne dan kushaida ni nacire farhan daga cikin xuriyata na baima sulemanu koda wasa kar wani abu nasa ya taso ace xa’a nemen haba yaya ina lefin kavashi ya rike inji jibrin kaga jibrin ba shawara na kira kubanba face sheda yaja bakinsa yai shuru.
Tun daga wannan lokacin rukon Farhan yadawo hannun babansa sule komai shike masa kafin wani lokaci saiga yaro yai kyau baxaka taba cewa shine wannan farhan dinba da duk yai baki ya rame.
Kanwata
Na F.A.Ya’u
Duda Farhan yabar hannun kulu hakan baisa duk sa’adda hanya ta hadasu sai yaji ajikinsa.
Cikin ikon Allah farhan na aji biyu a secondary mairo ta haifi yarta mace murna guri farhan ai ba'a mgn farhan anyi kanwa ko makarantama dakyar yake iya futa ranar suna yarinya taci sunanta Fadya.
Wata irin shakuwa ce tsakanin farhan da fadya komai yasamu kanwata yarinyar ta shaku dashi sosai har takai ko sch xaije tana kuka xasu rabu duk abokansa sun san da xaman fadya yadda yake musu xancenta yadda farhan kesan fadya yasanya umma takara jansa ajiki abinka da mai da akace wawa.
Cikin ikon Allah umma ta kuma haihu saidai hakan bai janye shakuwarsu da fadya ba dan rainanta ma kamar hannunsa ya koma har wanka wani xubin shike mata.
Lokacin da xata shiga primary shi yatara yasai mata jaka da takalmi daukanta ma yai sukaje ta xabo abinta tun daga lokacinduk rintsi tare suke tafiya sai ya goyata a keke yasauketa sannan ya wuce.
Yanayin yadda fadya ke shiga tafi sauran yan gidan sa ointa domin domin komai farhan yasani na yayi kanwata basai gidan yadauka ba mairo ta mallake yaro yaxama bawanta ita da yayanta.
Xuciya nasan mai kyautata mata yanayin yadda farhan kema fadya yasanya ahankali tafara jin sansa tun tana daukan abin wasa sai wayar gari tai xuciyarta cike taf da kaunarsa sanda ko kanta ba lallai tanaima ba yayinda shi ko kadan hankalinsa bai kai nanba shi yadauketa ne a matsayin kanwa ta uwa daya uba daya.
Kanwata
Na F.A.Ya'u
Awani bangaren Fara diya ce ga Alhaji Hamza wani hamshakin dan kasuwa wanda kusan duk wani wanda ya kwan ya tashi da an ambaci sunansa yasan da xamansa.
Alhaji hamxa haifaffen kanone shine na biyar a family dinsu wanda ya kasance da tun auransa Allah vai bashi haihuwa ba shekararsu ta takwas da aure Allah ya basu da namiji saidai yaron yana da shekara daya da watanni Allah yai masa rasuwa tun daga lokacin haihuwa ta bude saidai babu wanda ya xauna Fara itace ta hudu wanda itama tunda suka haifeta take laulayi kala kla dan itama din sun fara cire rai da ita.
San duniya daga uwar har uban sun dauka sun dorama Fara duk abinda take so shi ne suke mata yarinya ce ba kwaba batasan ta nema ace babu ba kullum akwai tasani gata ko yayan shugaban kasa basa nuna mata ba.
Duk wani buri na duniya Alhaji hamxa ya dora kan diyar tasa burinsa tai karatu mai xurfi ya aura mata mai kudi kamarsa yadda baxatai kuka ba.
Alhaji hamxa irin mutananne dabasan talaka kai duk wani talaka na unguwar yasan da xaman rashin mutuncinsa sai Allah ya hadashi da mata irinsa wadda ke kara xugashi.
Saidai kash sunyi sake saiga diyarsu diyarso daya jal da duk buribsu ya dori kanta ta afka cikin kogin san talaka sunan da sukafi tsana kuma ma talakan dan gidan da duk unguwar babu yasu a talauci.
Kanwata
Na F.A.Ya’u
Dagaske fara ta rasu hakuri xakai summa tafi da ita gida tun daxu nasan yanxu ankaita yafashe da kuka maiyasa ba’atashen naimata kallon karsheba mai yasa baku tashen ankaini da ita ba hakuri xakai haka Allah ya kaddaro ayanxu addu’arka kawai take bukata ba kukaba hakane hawayensa suka karu Allah yajikanki fadya yai miki sakayya da gidan Aljanna yawwa ko kaifa kukan ya isa haka kasan va cikakkiyar lpy ce dakaiba kayi hakuri karka jamakanka illah ka kyaleni nai kukana nikadai nasan rashin da nai ni akama wannan mutuwar eh hakane kowama haka yake fadi anman hakuri shine kasan kukan vaxai dawo da ita va.
Acan gida ana tsefe mata kai inda suke jira a gama a hadata dan kaita makwancinta kakarta na gefe tai tagumi ta tsurama gawar ido anya kuwa ba motsi naga takeba baba kenan idonkine dai dan naga tun daxu kike fadin ke baki yarda ta mutuba hakuri xamuyi mu mata addu’a Allah ya jikanta uhum ni nasan idona gaskiya yagani anman tunda kunce haka Allah ya jikanta.
Dagaske tana motsi wallahi inji umma hadixa dake tsefe mata kan dasauri umma bilki ta mike bari asamo mota tai waje inda masu jiran afito da gawa suke dako ta fada musu daranta asamo mota dasauri wani makocinsu dake daura alwala ya ijiye butar yai gidansa kankace me ya kawo motarsa kofar gidan abaya akasanyata sai ummanta dake ciki abbanta agaban mota sukai asibiti.
Sauran yan uwa suka biyosu a motar haya.
Batare da wani bata lokaciba likitoci suka bayyana akanta dan bata taimakon da take bukata sunyi darajar saita numfashinta.
Likita ya fito abbanta yai gunsa ya ake ciki likita gaskiya tana cikin matsala sosai xuciyarta ce ta kunbura take samun matsala wajan bugawa.
Kanwata
Na F.A.Ya’u
Duda kasantuwar cewar likita ya fada musu halin datake ciki na rayuwa ko mutuwa hakan baisanya su farin ciki da godema Allah ba da yai bata mutuba.
Dan Allah da gaske kake ko da wasa wallahi da gaske nake fadya bata mutuba ynx haka tana asibitinnan saidai batasan inda kanta yakeba mekake sanyi xuwa gunta xan mana kace tana asibitinnan eh nace kuma batasan inda kanta yakeba baxasu barka ka gantaba sun hana kowa shiga pls ka koma kaxauna kasan ba lpy ce dakaiba.
Gaskiya abin nata ya wuce tunaninmu aiki xa'a mata aiki doctor eh bakuma anan ba india ya xaro ido india eh hakan yasa nake sanar muku kutanadi at list two million koma da rabi million fa doctor ina kake tunanin xamu samu wannan kudin ya watsa hannu gami da tabe baki taya xan sani kuyi gaggawar kawowa dan komai xai iya faruwa in aka samu jinkiri.
Allah sarki fadya Allah ya jikanki haba malan ya kake da saurin karaya haba mairo inban karayaba to mai xanyi kina kallo duk wasu yan kadarorina nasaida lokacin dashen kodar farhan kinajin yadda mukai da yaya danai mgn cewa yai ai nine ubansa tunda tun yana yaro yasallamamin shi suma sauran kina kallo kowa naima mgn sai yace babu to inaga naje ga maganar million eh hakane amman Allah yana tare damu saikaga ya fito mana da mafita inda bamuyu xatoba kaidai muyi tamata addu’a ya kada kai eh kema kince wani abu.