KANWATA HAUSA NOVEL

KANWATA HAUSA NOVEL

Fara kina xuwa sch kuwa eh mn anya kuwa tai dan murmushi kayi shuru kasan bansan kana yawan mgn baka gama warwareba eh kyace nai shuru mana tunda kina gwangwani yawwa daxu da kikaje dakin kanwarmu ya kikaga jikin nata tai shiru dan tuno yadda ta ganta saida tai mata kwalla bakiji mai naceba tadanyi kamar batajiba maikace nasan kinji anman bari na maimaita yakikaga jikin kanwarmu ah jiki da sauki duda tana bacci harna tawo hakane kitashi ki tafi kar kiyi dare aikasan yau lecture har six munada kona kai mgriba babu abinda mum xata xata pls indai vaso kike nai fishiba ki tashi ki tafi to shikenan kar ai fushivdani Allah ya kara sauki ta mike ta fice.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Wai yanxu da gaske haka munaji muna kallo fara xata auri wannan matsiyacin kedai bari muga lokacin dana bata muga wane xata xaba mu iyayenta ko shi tai dariya Allah ya nuna mana saidai kinsan wani wani abu karta kuma hadani da inna kaka ka kyaleni da ita indai ni na haifeta baxata kuma xuwa kai mgnar nan gun hajiya kakaba.

Tun kwanciyar farhan a asibiti fara tai hijira xuwa makaranta domin inta fito da xummar agida ta tafi sch asibiti take tawowa direct kullum tana gunsa koya ya motsa xata mike tanai masa sannu komai ta samu duk yan kudinta anan yake karewa indai annemi wani abu indai tananan toko ita xata biya bakyashi ko wani shayi sai yayi da gaske take iya tafiya intana xaune tausayinta yakeji sosai burinsa aduniya bai wuce fadya ta warke ba ya nuna mata so ya nuna mata gata irin wanda babu wata diya daxatace ta sameshi danshi sai yanxu yagano shima din yadade yana santa.

Yanxu doctor babu wata mafita dai ta aikinnan ehto akwai magani saidai shima yanada tsada bai kuma cika yiba aiki yafi dan inakai sa’a aka dace shikenan yawwa doctor mai xaisanya abamu maganin mu gwada ko Allah xaisa mudace tunda nasan shi vaxai kai kudin aikinba ok shi ya biyoni office sai a rubuta muku.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Cikin ikon Allah maganin yana aiki tunda doctor dakansa yafada musu gashi kunburin datai harta fara sabewa.

Sukansu sunfara ganin cigaba dan da kawai sunajin doctorne takan bude ido wani sa in harta dan murmusa.
Ai farhan yadda ya takura musu saida adole suka kaishi inda take yana yin yadda yaganta duk tausayinta ya kamashi haushi kansa ya cika masa xuciya dakyar ya tafi dan cewa yai saita farka dakyar suka ce ammata allurar varci yatafi.

Dan Allah yaya farhan wata alfarma xaka mun inajinki Aisha daman so nake kataimaka kaban takardar dana kawo maka sabida mai inasan naxamto mai cika alkawari kamarya munyi da fadya kan baxan baka takardarba sai ta mutu intaji na baka vaxata kuma yadda daniba ni nai gaggawa daban bari ankaitaba shikenan Aisha xan baki saidai na manta inda na ajiyeta saboda banma karantaba nayi xaton ko kawai rubutunta ne da tasaba bani inxata fita ina bacci sannan dan Allah kataimaka karka taba nuna mata cewar nabaka  pls yaya shikenan naimiki alkawarin ko da wasa baxatasan nasan meta bakiba yawwa yaya na gode.

In tambayeki kekinsan maita rubuta a’a tace ta yadda dani in taimaka kar inkaranta yadda tavan haka na baka gashi nima bansan me ta rubutaba mutuwar da aka fadan tasa banbi takantaba muje na duba miki sai in vaki.
Aisha taji dadi dataga dagaske bai karantaba dan da auka koma dakin ma saida yadanyi lalube ya dauko mata dan haka takarbi abarta da kwarin gwiwar in fadya ta warke ta bukaci abarta xata iya rantse mata yaya farhan baisan maine ta rubuta ba.

Kanwata
Na .F.A.Ya’u

Jinyar fadya kabaki daya farhan ne da fara duk wani abu da baxau iyaba ita takeyi saidai in batanan sauran yan uwa suyi .

Jiki kam yai sauki dan yanxu ma anbasu sallama danshi farhan tuni aka sallameshi .

Umma dan Allah inasan xuwa gidansu Aisha ina ba inda xaki dan Allah yaya wallahi baxakiba yadda bakida lpyar nan haba yaya nafa warke anman sai kadinga cewa banda lpy ni banga alamun waraka atare dakeba adalci daya xan miki inje inkirata to yaya nagode .
Yawwa Aisha so nake inkuma tambayarki karki gaji dani sai nake ganin kamar kin baima yaya takaeda ta haba fadya saunawa kikesan na rantse miki koso kike na hadiyi alqur’ani hankalinki xai kwanta to yi hakuri maida wukar na yarda suka dan taba hira kafin Aisha ta mike bari naje wanke wanke nake yaya ya tasoni ta rakota kofar gida ita kuma ta dawo gida.

Akullum ya xauna bashi da aiki sai tunani yasani tabvas yanasan fara inya barta baimata adalciba to anman yaxai yida kanwarsa wadda yakeda yakinin baida masoyiya kamarta aduniya baijin xai kuma samu kamarta to mai xai hana kahadasu biyu inji zuciyarsa ina ya fada abayyane baxai yiwuba banda burin mata biyu fadya ta shigo rike da kwanon abinci yaya tashi kaci abinci ya dan mike a firgice yaya tunanin mai kake yai wani malalacin murmushi ba tunani nakeba uhum yaya kenan ta fada gami da xaunawa.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Kinajina kinmun shuru sai kace da kurma nake mgn ko suk salon wulakancin ne dan Allah dady kayi hakuri ba cewa nai kiban hakuriba dan hakurinki bashi nake bukataba so nake kiban amsa abvan salim ya daka mata tsawa malama ke muke jira muna da abin yi kina batq mn lokaci.

Inaso ki kara sanin wannan damar itace ta karshe da kikeda ita inkin xabi salim shike nufin kin xabi iyayanki inkin xabi farhan shike nufin rabuwarki damu na har abada tadaga kai takallesu daya bayan daya sai hawaye kinga ba kuka muka kiraki kimana ba kiranki mukai ki fada mana wanda kika xaba dadi ina kukan saba muku daxanyi ne nasani van kyauta muku ba ku yafemun na xabi farhan momi ta mike da hargagi xata daketa ya daga mata hanni batta ta riga ta gama nunan ni bata daukeni uba ta canja uba to wallahi ki sani yadda kika sanyama idonki toka haka xan rufe nawa idon in manta ni na haifeki xan manta inada ya dama can bansaka ran rayuwarki ba da bansameki ba am doing ok so when kin xabi ki rabu damu i will still be happy fiye dama kina nan.

Na vaki sati daya shi uban da uwar da kika canja yaxo ya biya sadakinki kibarmin gida bana bukatar komai nasa kamar yadda kaeyasanya rai da xanyi miki wani abu ke kika ga xaki iya inkina da kudin yima kanki sai kiyi ta mike shikenan dady nagode tabar dakin.

Alhaji wannan hukuncin dakai shine dai dai tunda ta nuna ita bata haifuba inji baban salim yakalleshi bai ce komai va yabar dakin danshi kadai yasan dacin da ransa ke masa Abban salim yai wata dariya ta mugunta gami da jan dansa subar giddakin.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Tana kwance akan gado tana jiyo motsin momi ta rufe idonta kamar mai vacci tashi muyi mgn nasan ba bacci kikeba tai shuru bakiji mai nace bane ki tashi muyi mgn nace ko badake nake bane ahankula ta mike ta xauna.

Wallahi fara kin bani mamaki da har kika iya xabar namiji akan iyayanki so nake kifadan wane irin dadi yake baki da har tafiye miki iyayanki tai shuru koda yake baxaki fada ba anman ni nasani kun gama lalacewarku a waje shiyasa kika kasa rabuwa dashi wallahi momi ba haka bane to in ba haka bane yane eyhe.

Ta fashe da kuka momi dan Allah kifadan gaskiya ke kika haifeni awwa lallai kin rika wato kokwanton kasantuwarmu iyayanki kike ma wato kin manta irin gatan da muka baki a vaya ko ba haka bane momi ina mamakin yadda kudi ya fiye miki farin cikina alhalin nasan ko wacce uwa na fifita farin cikin danta kan komai bama kudi ba vaxaki ganeba abinda yanzu nake miki shine xai dawwa mar miki da farin cikinki na har abada yanxu sone ke janki dakinyi aure xaki fuskanci mai muke hango miki momi ni aguna kudi ko dukiya bashine farin ciki ba dalla ni yimun shuru naxo in fada miki indai har ni nahaifeki nakuma isa dake kije kisamu babanki kice kin janye aurenki da wannan matsiyacin kinajina ko fuu ta fice tabar dakin.

 Kanwata
 Na F.A.Ya'u

Fadya an warware dan yanxi harta koma sch kullum ummanta cikin mata nasiha take kan ta dena sanyama ranta damuwa kodan lpyarta yayinda farhan ya ninka kulawarsa akanta ko ya yaga tai shuru ya dinga janta da wasa kenan harsai yaga ta ware.

Tana iya kokarinta wajen cire farhan aranta duda tasan abune mai wuya so daya ne ta kuma riga ta vashi ta yanke shwarar cema muhd ya fito watakil intaga angana mgnr aurenta ta hakura ko yaya ne ta soshi .

Gavaki daya gidan an sauyama fara danko gaisuwarta basa amsawa ba ruwansu da mai take ciki lpyrta ko rashin lpyrta taci abinci ko bataciva saidai taurarriyar xuciyarta kasa bata shawarar sauya ra’ayi tanajin xata iya jure komai akan farhan indai xata aureshi.

Yau da wuri ta shirya dan vata dabwayar farhan dan ta sanar dashi yadda sukai da dadin nata koda taje gidan sun gaisa da umma cikin sakin fuska dan sun saba sosai ta nuna mata dakinsa suna ciki suna hira shida fadya ta shiga suka gaisa kafin fadya ta mike dan varin dakin ina xaki ki xauna mana ba wani abu bane inji fara ta koma ta xauna nan ta fada masa komai yai shuru baice komai ba ta tsaya tana kallonsa dan tagano hakikanin halinda naganar tasanyashi wato farin ciki ko bakin ciki saidai ta kasa fuskanta shurun yai yawa fadya tace yaya baka ce komaiba ya mike ina xuwa yabar dakin

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Ina zuwa fadya ta mike tabi bayan farhan haba yaya yaxataxo maka da mgn irin wannan anman ka kasa nuna mata farin cikinka saima katashi kabarta yadan juyo to mai kikesan nanata kinasan inbata goyon baya ne wajen sabama iyayanta to anman yaya da wanne xataji da abinda ake mt agida ko taxo ka nuna ko in kula akalla kamata nasiha dan ta fuskanceka hakane kuma kince wani abu muje.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8Next page

Leave a Reply

Back to top button