KANWATA HAUSA NOVEL

KANWATA HAUSA NOVEL

 Shikenan ta goge hawayenta bayan gama sauraron dogon bayanin farhan din Allah yai daman nidin ba matarka bace nagode ta fice tana kuka jiyai baxai iya hakura yabarta ta tafi ahakaba da sauri ya bi bayanta tanaji yana kwala mata kira saima sauri data kara saida yadan kara sauri kan ya sha gabanta ruwanda ke hannunsa ya mika mata pls kitaimaka ki wanke fuskarki yakarbi robar bayan ta wanke ya karbi robar ya mika mata hankici ta goge fuskar suna tafe yana kara bata baki kafin suje kofar gidansu harya yasamu ta gamsu saida ta shiga gida sannan ya juya sai asannan wani zazzafan hawaye ya zubo masa dan sanin ya gama rasa Fara.

Zaune suke suna kallo tazo asalube ta zauna arakube can gefe babu wanda ya daga ido cikinsu ya kalleta balle su nuna alamar sun san da ita a hankula tace dad gurinka naxo to ingurina kikaxo baki iya mgn daman abba so nake infada maka nafasa auran Farhan inasan auran duk wanda kuka ban to inkin fasa auran farhan saimai ta daga ido a tsorace dad dan inasan yimuku biyayya biyayya ai lokacin yagama ficeki kin riga kin bata wayanki tun afarko.

Kanwata
Na. F.A.Ya’u

Ya tabe baki aimun riga mungama mgn kin san Allah baxan janye mgn ta ba ni baxan kara karan banin zaba miki mijiba kinriga da kin nunan iyakata dan Allah dad kayi hakuri karki ban hakuri inma yaron ne yace baiyasanki to kiyi gaggawar kawo wani kafin juma’a inba hakaba xakibarmin gida nafasa miki ummanta dake gefe tace Amman alhaji ya daga mata hannu karkice dani kala ya mike yabar gun itama dagudu ta tashi tai daki tana kuka yadda dad yai fishi tasan baxai sauya batunsaba.

Fadya kenan to yanxu mai kuma kikesan na miki tai murmushi dan kanwa taxo gun yayarta wani abune tai dariya to muje ciki suna shiga Fara ta fada jikin fadya tana kuka adan tsorace tadagota yayarmu lpy fadya nashiga uku kowa ya tsaneni mai ya faru nan ta fada mata duk yadda sukai da dad dinta to ke wane hukunci kika yanke ehto na yanke baxan kawo kowaba in dady ya yanke korata xantafi ta xaro ido to ina xaki bansaniba gaskiya daman kakalece kawai nakeda itama din bansan meyasaba takanas taxo taci mutubcina wai inasan raba mata kan yaya kinga banda nadafa shikenan xan tayaki addu’a insha Allahu Allah xau kawo miki mafita bari naje har kofar gida ta rakata taxo fita ta riko hannunta pls fadya kimin alkawarin baxaki fadawa farhanba me yasa sabida banso yadauka nidin nakasa bin umarninsa nakasa ma iyayena biyayya tai murmushi karkiji komai yayarmu kisa aranki baxaiji ba tai dariya nagode kanwis.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Duk yadda sukai da fara ta fadama ummanta ummanta ta tausaya mata koda babansu yadawo ta fada masa yace shikenan xamuje Allah ma yataimaka sadaki suke bukata kawai kinga sauran sai asai katifa da dan sauran kayan kitchen to gurin xama ai ba matsala bane ita fadya tunda itama sauran kadan tabar gidan sai ta dawo dakin kannenta inyaso dakinta tunda yafi nasa girma sai ya xame musu nasu dakin nasa sai sunaida kitchen tai dari gaskiya hakan yai Allah yasa abokiyar arxikinsa ce yace ameen.

Ta daga ido taga tara dai dai tasaukar da ajiyar xuciya watakil dad ya hakura tunda gashi har tara baixo yace tabar masa gida ba.

Turo kofar dataji yasanya gabanta faduwa mikewa tai alamar bashi waje ya xauna ba xama naxoba maxa ki tashi ki hada kayanki kaya dad eh ba dogon mgn naxo yi dakeba tana kuka tana hada kayanta haka tagama shi yajawo ta agaban mum dinta ya tsaya inxakice mata wani abu ta fashe da kuka tai ciki da gudu ta juya kamar tavi mum dintata saidai kash ba dama.
Saida sukaxo bakin falon ya kamo hannunta ya danga mata kudi ga sadakinkinan amman dad yadora hannunsa kan bakinta karki cemun komao daman burin kowanne uba yarsa ta girma ya aurae da ita nima nawa ya cika saidai karki manta yau shi xai xame miki rana ta karshe da xaki taka kafarki a gidana.

Kanwata
Na F.A.Ya’u.

Akofar falon taga umman fadya da wasu mata biyu su suka tafi da ita tanaji tana kallo saida sukaxo kofar gida ta daga ido danma gidansu kallon krshe kuka ya kuma kwace mata.
Tun xuwan Fara gidan mutan gidan sukabi sunka addabeta duk wata tsana yimata suke habaici ba irin wanda batasha inka dauke fadya ummanta sai Farhan agunsu kawai take samun farin ciki.
Inka sameta a babban gidan to ruwa xata diba shima bata tsayawa wajen cikawa shiyasa sau tari saidai fadya ko kannenta su devo mata inba haka ba da hawaye xata bar gurin.

Wata sabuwa duk wani mai xuwa gurin fadya farhan ya koreshi tsirfa kala kala haka yake fito mata da ita kan samari abin har mamaki yake vata abinda ma baimata dava yanxu yi yake na takura ita kanta fara abin yadan fara bata wani tunani na daban.

Ni wallahi duk hankaliba ba’a kwance yakeba wai yaronnan ya rasa wayakeso sai yarinyarnan me matar tasa ba kedai bari nima abinda ke dagan hankali kenan har yaushe yai auren gashi babansu yace yaji yagani gaskiya maza sai abarsu dayasan ita yakeso yaje yai auren maganganun da fara take jiyo umma da yayarta nayi kenan rasa mai xatai tayi kuka ko dariya kowanne yaki xuwa sai wani kululun takaici da yaxo mata wuya ta tsaya na takaici.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Ba laifinsa bane laifina da tun farko na kasa ma iyayena biyayya na xabeshi tun farko mai yasa na kasa gano tsantsar soyayyar da yakema kanwarsa har na dage saina aureshi takasa kuka sai takaici kawai da haushin kanta dana farhan da ya cikata yama rasa waxai auro mata sai wadda ta gama sanin sirrinta wayyo kaicona farhan ka cuceni.

Umma wai ina yayarmu tana daki na leka tacw batajin dadi kinsan mai ciki sai a hankali bari na leka ta shi tana xaune ta rabka tagumi subhanallahi yayarmu lafiya wani haushi ya kara cikata bansaniba dalla malama barmin daki yayarmu konai miki wani abune wai bakiji nace kifitar min daga daki bane sun sun ta fice tabar dakin aiko tana fita wani kuka yaximata tako fashe da kuka.
Yaya wai maikaima yayata ne yai dariya maikikagani na shiga naga tana cikin damuwa ban mata komaiba bari naje nagani lpy muka rabu.

Subhanallahi ya fada ganinta tanata sharar kuka fara lpy ya fada yana dagata tako tureshi kasane mugu axxalumi me nai miki haka me ne mekamun lallaima ta fadi aranta wannan mutumin ya raina mata hankali kafita ni kaban waje na tsaneka kasakeni towo mai yakawo maganae saki kasakeni kaje ka auri yar uwarka ta gano inda ta dosa kishine yai murmushi lallaima wannan ya rauna mata hankali dariyama ta bashi to wayace miki da saki atsakaninmu ai aurenmu mutu karaba inkinga kinbaeni saidai inna mutu wallahi baka isaba saika sakeni ka cuceni karabani da kowa nawa yai shuru ni na taba cemun muki ki rabu da wani naki akaina ko na taba cemiki baxan miki kishiya ba eyye lallai to wallahi gidanmu xan tafi to aisaikije in xasu karbeki kin manta yadda kukai dole nan xaki dawo ta fada gadon tana kuka lallai tai kuskuren rike namiji garkuwa tun ba’aje ko inaba ma yanai mata gori fuuu ya fice yabar dakin.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Saida ya fita yadan xauna sannan hankalinsa ya bashi tabvas bai kyauta mataba abinda yai mata ya fara dawo masa kukanta na ratsa kwanyarsa.

Ahankula ya shiga dakin har yanxu kukan take tausayinta yakara kamashi inda take yaje yadagota haba tawan kukan ya isa haka atakaice adaren suka shirya yai tai mata dadin baki da alkawarirrika kala kala har yasamu ta aminta da batun auran ida yavama kudin hado lefe komai biyu yace ta siyo.

Ita da fadya yawanci ke fita wani sa inma fadyar ke xaba dan xatonta kayan hai huwa take hadawa tunda cikinta wata bakwai.
Kanwata
Na F.A.Ya’u

Angama komai dai dai yau fara na xaune farhan ya shigo rike da ibi lpy naga kamar kana cikin damuwa kedai bari na rasa yadda xanyi inma fadya mganar auran haryaufa batasan da batunba baba yace dole sena fada mt da kaina tai dariya kabarmin komai ta karbi ibi din ta mike ina xuwa tai dakin da fadyar take tana xaune tana chat ta kwace wayar gami da mika mata ibi din mene karanta afirgice ta mike baxai yuwuba wai wace fadyar ke mana da sauri xai waje ta rukota gami da zaunarta haba fadya maine haka bansanki da waytaba.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8Next page

Leave a Reply

Back to top button