KANWATA HAUSA NOVEL

KANWATA HAUSA NOVEL

Wallahi baxai yiwuba ni na taba cemuku inasan farhan ne ni wallahi baxan aureshuba ai wannan tauye hakkine    ke ba wanda kike so aka vakiba nima muhd nakeso haba kekuwa amaryarmu kikalli tsukeken mijina kice baki sansa ai fade kike to shi so anfada miki kyaune ni wallahi baxai yuwuba ina ganin mutunciki ki yi kokari mudore ayadda muke.

Dakuka tasamu ummanta haba umma anmin adalci kenan basai atambayi ra’ayina ba jafin xartarwa abbanta dake uwar daka ya leko sannu isasshiya dake kedin baxawarace ko duk yadda fadya xatai kan mgnar auren tasha ruwa tayi kowa yaki saurararta ala dole ta hakura..

Andaura aure inda fadya itama xata xauna cikin gidan sabon gurin da'aka yanka mata saidai tace ita gaskiya baxata xauna asabon gurinba tabarma yayarta kotadan samu saukin rashin mutuncin mutan gidan duda ba wai xata bar gidan bane tadai yu nesa da kadan dasu seta fito xata gansu haka kuwa akai.

Duk inda xaman lpy yakai sunayi ita da yayarta fara watansu uku da aure fara ta haifo diyarta mace taci sunan umman farhan marigayiya.
Kanwata
Na F.A.Ya’u.

Fadya ankammala karatu dan yanxu aikima take xamansu lpy fara bata taba nuna kyashi wajen aikin gida ba koda yakasance kuwa girkin fadyarne indai tana aiki haka take xagewa tai abinta.
Hakan yasanya itama fadya ko kadan bata kyashin kashe kudinta kan fara da yayanta dan ita har yanxu haihuwar shuru sunje asibiti ance ba wata matsala bace likacine baiba fadya ta toshe kunnenta ga duk wani abu da ake fadi agidan nasu kan fara tamata asiri bama ta nuna tasan da batun.
Albashinta na farko uku ta rabshi tai musu sayayya da daya daya ta aje daya kuma ta rarrabama yan uwa kusan rabin siyayyar ta fara da yaranta ce itakanta tasan fadya nasanta da xuciya daya take santa.

Cikin shekara fadya ta tara isasshen kudi tasai dan jaramin fili kan kace maine ta fara gini.
Kwanci tashi va wuya gida ya kannalu tsaf komai ta xuba dan jiyama sukaje ita da yayarta suka gani aiko fara sai yabon gidan take .
Umma so nake na baima fara gidan nan da na gina nasan kona baima yaya baxai karbaba inaso takoma can dan wallahi na gaji da abinda ake mata agidannan dako kin kyauta to kin fada mata a’a inaso inji mai xakice to Allah yasa albarka ta ce amin umma bari naje nasameta.
Tana xaune malan karami na sukuwa abayanta tace dan rikici kana nan kana damun ummankako yai dariya gami da xuwa ya fada jikinta ina takwarar tawa ta fice daxu baban ya daukesu ita da hajiya karama suka fice.

Daman wajenki naxo towo Allah yasa lpy tai dariya lpy kalau ta mika mata mukullai me xan dasu karbi mana ta karba gidan da mukaje jiya ne so nake nanda sati xaki koma hhh xadai mu koma ah aikinganshi gidan mace daya aiko ba'ayi haka ba saidai ke ki koma aiko wallahi baxan koma va towo haba kanwis maye na saurin rantsuwa to kin fadama yaya a'a umma xata fada masa godiya kam sai tashi tai tabar dakin dan tayi tayi tai shuru taki.
Shima farhan dakyar ya amince da batun komawar saida umma tai tabashi baki ya amince.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Cikin ikon Allah auransu yanada shekara biyar fara nada yaya hudu maryam wato hajiya karama malan karami sai sagira wato fadya sai dan karamin mai sunan babanta suke kiransa da Abi yayin da fadya keda shekara hudu cif da aure haryau ba bayani.

Cikin ikon Allah ance mahakurci mawadaci itama fadya saigata da nata cikin duk wani mai san fadya ya tayata murna.

Yaya na’am kanwis daman wata shawarace inajinki mai xaisa tunda aikin gwamnati yaki ka koma kasuwa yai dariya kumafa kinkawo shawara ban taba tunanin hakaba tosaidai kinga albashina bazai isa jariba tundabkina kallon yadda muke kaiwa dakyar yake kaimu wata to mai xai hana inbaka ina baxai yuwuba haba yaya wai dan Allah yaushe xaka yadda mun xama daya saidai ai dawajewa kiban bashi to shikenan na amince yai dariya to nagode Allah yasa da alkairi.

Cikin fadya ya tsufa sosai haihuwa koyau ko gobe yayin da kasuwancin farhan kullun sai bunkasa yake fiye da tunani dan harya biya fadya kudinta danma saida sukaso rigima dan cewatai baxata karba ba yasai filinsa a jan bilo haryafara gini danma yadan tsaya savida haihuwarnan.

Fara ba yadda bataiba kan fadya ta dawo suxauna dan su kula da ita tace ita ina tafisan xama gata ga ummanta haka suka hakura suka kyaleta.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Ciwon datakeji ya fuce tunaninta duda cikin darene haka ta tashi hajiya karama dake yaran suk suna guda anma barmata hajiya karama ta tashi dudu yarinyar ba wayo gareta sosaiba ta bata fitila maxa jeki ki kiramin umma da sauri ta fice dan vata da tsoro taje tana buga dakin waye nice anti ce tace na kiraki afirgice suka bude kofar tana ina tana daki takira kanwar fadyar maxa kuje ku kwanta keda hajiya karama tai dakin fadyar yanayin datake ciki ya wuce tunanin umma dole adaren suka wuce asibiti adaren su farhan suka xo asibitin.

Sai gefin asiba tasauka tasa wuya sosai dan harjini aka kara mata yaranta biyu haka ta haifosu lafiyayyu mace da na miji kowa kagani fakinsa wai.

Fara ce xaune gefen gadon tana rike da baby macen ke hotonki kawai kika dire tai dariya haka aketa cewa wallahi kamarku ta baci.

Umma daman inasan infada miki dan Allah in antashi sakama yarannan suna namijin asa masa sunan baba sulaiman wato baban farhan na gaskiya umma tai dariya ke ko kunya bakyaji yayan farine fa tai dariya umma kenan dan miko min su ban daukesuba datsu cikina na ciwo bakyajin kunya atso aganki dasu a hannu fara ta mike haba umma yanxufa andene wannan abin ta miko mata su umma ta mike badaniba axoganni agabana ake wannan rashin kunyar sukai dariya vaki daya fadya ta dago facen tana shafa kanta tabvas kamarmu daya ta mikawa fara duk subiyun tace rikesu naga ta rike nabar mikisi kirikesu har amana tai dariya kanwarmu kenan Allah sun dace dake da kika rike kamar naki tai dariya ai kayanki nawane dan haka yayanki nawa ko bakice kin banva tai dariya bacci nakeji vari nadan huta kafin cikina yakuma murdawa.

Baccin da bata farka ba kenan dan har wajen magariba in anxi dubiya saidai aga yara mai jego na bacci saida nurse mai xagajen yanma taxo taga anya kuwa tana da rai taje takira doctor aiko ba irin duban da basuyi mata va anman ina babu Allah ya karbi abarsa fara kam tai kuka kuka mai isarta duk wani da yasan fadya saida yai kuka musanman in aka kalli danyun jariran da ta bari dake anan take aiki a asibitin sukansu saida sukai kuka dan sun saba mace ce da kullum take maida komai ba komai ba komai akai mata.

Farhan kasa saka hannu yai gurin sakata akabari dakyar aka samu yasata xaman dirshan yai agun kabarin yana kuka dakyar da nasiha suka samu yataso yabar gun bayqn bakwai fara ta debi jariran suka dawo gida dan ita xata shayar dasu tunda daman awatannan xata yaye danta kawai saita barma umma svashi.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Mutuwar nan ta daki fara sosai dan takasa sakinta musanman inta kalli yaran tausayinsu sai ya cikata.

Ummi ce ta shigo da gudi da gwalan gwalantunta na yara momi kinga karami ko ta cafeta yana kokarin dukanta haba yaya kaifa babba ne mai taima ba itace ta cinye nata cake din ta hada da nawaba yi hakuri kaga kai vabvabe kaida xaka dinga siyo mata inka girma ni tabdi ya fice itama ta diro tabi bayansa da dan gudunta tai dariya yaro kenan yanxu kuma seta gansu tare.

Farhan yagama gidansa inda gidannan iya haduwa gidan ya hadu duk yadda yai dasu umma atare tare dasu suka ki dan haka nasu bangaren haka ya gyare musu shi inkana bangarensu baxaka taba tunanin awanna gidan kasar kake ba.

Dakyar da nasiha farhan ya ke ma babansa abubuwa duk kuwa abunda yake masa vaya gani dan matarsa kullun cikin xugashi rake kan wai yana fifitashi akan wani haka kawaima sai yaxo yaita bala’i wai sun mallake masa da sudai vasa ce nasa uffan dan sanin halinsa duda kuwa duk abinda farhan yai musu shi yake masa anman baya gani.

Koda ya tashi kai abban maka tare da baban nasa da daya kanin baban ya hada anman sai cewa yai wannan cun fuskane danmai baxai fara biya masa shi dayaba dan nuna musu shidinne ya haifeshi shidai vai ce masa komai ba sai hakuri da yai ta vashi.

Kanwata
Na F.A.Ya’u

Dakyar farhan yasha kan fara da nasiha kala kala kan ta daure taje ta nemi gafarar iyayanta dan haka yau ta shirya tsaf itada yan biyunta sai karami kayansu iri daya dan sauran yaran suna can vabban gida gun umma tace itama abarmata su dan kannen fadya sunyi aure namijin kuma yana makaranta.

Kai tsaye gidansu ta wuce komai na gidan ya sauya mata bakamar yadda ta barshi ba kamar ansake gyarashi ganinta a mota tsaf maigadi ya bude mata ta shiga matar ta karbetacikin fara’a da sakin fuska suka gaisa ina matar gidan ai nice ta xaro ido ke kuma eh mun sayi gidan ne sheka biyu da ta wuce ok ko xan iya sanin inda masu gidan suka koma ehto ban saniba gaskiya saidai ki tambayi mai gadi ok to xan tambayeshi na gode ta mike tavar falon.

A farfajiya ta suka hadu take tambayarsa eh yanxu suna dorayi ko xaka min kwatance nan yai mata kwatance ako vata koma gida ba ta wuce can.

Bata sha wuyava ta gano gidan dan lokon bamai wuya bane gidanma bata sha wuyaba tagano gidan da sallama ta shiga umnanta ba wanke wanke ta amsa da gami da saurin dagowa kamar miryar fara nice momi taxaro ido gami da bankawa daki fara dagaske kece ko mafarki nake nice umna but dad dinki yace kin mutu sai hawaye mutuwa umma wallahi van mutuba ki fito miyi mgn nan ta fito jiki na bari mum ki nutsu kitamaka ki tsaya ki saurareni ta xauna kwanaki kimanin shekaru biyu da xamu taso babanki ya gano komai yaje dan neman afuwarki ya tadda a gidan naku anyi mutuwa akace matar farhan ta rasu tare aka kai gawar dashi yaxo ya fadan tai shuru mum vani na rasuba kanwata nan sukai ra hirar yaushe gamo.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8Next page

Leave a Reply

Back to top button