KUSKURE Complete Hausa Novel

Aishatu t zaro ido tace lpy dadyn Noor meya faru?
Ganin t kidime ga tashin hankali y bayyana a fuskarta” yasa shi cewa ba komai , Aishatu kawai dai Noor ce takeson bin momynta n hanata !
Aishatu tace Kai Kuma fa ? Lpy idan muka tafi yanzu baka tunanin me kowa zece muna cikin farin ciki! dadyn banyadda ba “something definitely wrong” kagayamin Dan ALLAH!
Safwan janta yayi gefe y Fara ,kwantar Mata d hankali Yana Mata mgn cikin damuwa d damuwarta ,ganin y damu d yadda t damu ,sai tace to shikenan ,Amman Bata yadda lpy Lau ba!
Haka y jata suka koma ,ganin su nawara sun damu d son jin dalilin kukan Noor t koma t sanar musu dalilin kamar yadda dadyn ta y sanar Mata itama ,suka Mata Addu’ar neman tsari d kaidin NAWAL ,tace Amin …
Akacigaba d shagali b kakautawa ,shide safwan kuzarin say kamar tun farko ba ,kalaman NAWAL wasu daga ciki sunyi tasiri Akan shi ,Dan Haka d kyar Aishatu t rarashi Noor har tayi shiru t saki ranta ….
Bayan antama dinner wasu sun Fara tafiya ,Dan mijin nawara ma ya d’auke su it’s d aunty zainab ,safwan Bata musu godia d Addu’ar Isa gida lpy , Aishatu t cikasu d kayan motsa Baki harda nasu inna d mama !
Sadeeq ne y dinga ma Amaren hoto harda su safwan d Aishatu duk sun shiga ciki anata watsa hotuna safwan yace Aishatu d Noor suzo su wuce Suma amaren y bada umarnin su tafi Dan kokarin kaisu dakunan aurensu g dare yayi Kar Abun y zama shirme yayama yanata fama sai d yaga amaren sunshiga mota sanan ya dinga tasa keyar Yan uwa Ana tafiya gida safwan ko jiki b kwari tuni y fece d Aishatu d Noor ….
Amota Aishatu nata kula dashi yanayinsa y canja zata Mai magana Amman b yanzu ba ….
Har y kaisu gida yace be yarda taje gidan Amarya ba indai b amotar Yaya ba ,tace to yace shi gida ze wuce ,tamai addu’a Isa gida lpy y tafi ……
Bayan andawo anshirya amare sai gidan mazajen su kowace unguwarta daban ,anmusu fada Ammy har sai d tayi kwala b kowane y Gane ba ,shikenan Aure y rabata d twins d’inta sai Autar ta Janna …..
Yaya ne y d’auki suffaya d Aishatu d Noor zuwa gidan Amarya d wuri Dan su wuce gidan ussaina kafin dare y sakeyi ….
Amaren ma kowace antafi kaita ,kowace ankaita ,masu mota a hannu ko Ina sai d sukaje wasu ko gidan daya sukaje ,su suffaya sunje ko Ina d taimakon yaya d ya kaisu …
Huzna ma d aunty balaraba ko Ina sunje ,Dan suna tare ……
Haka su suffaya suka dawo agajiye ,suka dinga Hira Dan gobe kowa zai watse taro y tashi tunda ankai amare gidajen su ……
“`Amare ALLAH y bada zaman lpy y kawo kazantar daki“`
*Maman shaheed*????
[3/4, 9:22 AM] Maman Shaheed: ???? *WRITING*????
BY
“`MAMAN SHAHEED“`
*KUSKURE* ????????_????????
( _’Yar Aiki Ko Matar Gida_)
“Bayan komawar safwan gida yayi sallah isha’i y nemi y kwanta Dan y huta sbd gajiyar d yayi ,Amman b Abinda yake mai yawo cikin kwanyar sa face kalaman NAWAL ,tabas safwan yaso NAWAL son d betaba ma wata mace ba a duniya ,yasota so na tsakani d ALLAH kamar yadda itama ta so shi ,sai sabani d akasin d akasamu yasa shi kokwanton son d NAWAL take Mai ,yau y sake hango tsagwaron son d takemai n gaske ne sai wasu banzayen Ra’ayi d halayenta d suke rigegeniya tsakanin son d takemai d teayuwa bisa doron ra’ayinta na banza Mara hujja ga rashin karban gyara g nuna alamun bijirema umarnin sa yaso gyara tunanin ta tanuna be Isa ba ,ya Mata yadda take so alokacin d hakuri kawai yakeyi Yana biyemata ,Amman daga baya d y nemi Mata gyara t nuna a daidai take y sake nunamata *KUSKUREN* ta Taki gyarawa wanan shine abinda Sam baze iya d’auka ba ,tun farkon zaman shi d NAWAL bashi d matsala d ita t fuskar kyautatawa sai wasu mabanbantan halayenta d ya shanye zuwa amarci lokacin d yaji baze iya hakuri ba y nemi y gyara Mata ,itaki gyarawa …
Kamar ,su sangarta ,rashin dagewa Alan hidimar gida d ta miji g ta yara duk sai Mai Aiki ,Wanda hakan b tsarin sa bane yayi hakuri zuwa wasu tsahon lokaci ,daga baya y nemi t gyara t nuna be Isa ba ,har zuwa cigaban ra’ayinta Wanda akanshi ze iya aikata komai ,na karatu d banzatar d hidimomin iyali d Aiki ,Wanda hakan yasa takai ga y nauki matakin d Taki nuna nadama ko janye ra’ayinta akan kudirinta ,har t kaisu ga rabuwa….
Wanda inba yau ba betaba hango nadama atare d ita ba sai yau duk d ba hakuri tabashi akan t Gane *KUSKURE* taba Amman y hango hakan atare d kukan da takeyi ,sanan Yana takaicin girman kanta d ra’ayinta Wanda y tabata har yanzu Tana tare d abunta …
Shi Kuma a yanzu duniya b wacce yakeji yake fatan samun zurriya d ita kamar Aishatu Indo wacce ayanzu so d kaunar ta suke samun farfajiyar hutawa abirnin zuciyar shi ,ji yake b wata inba Aishatu ba ,mace komai ta had’a ,ba abinda t Gaza na cika macce Mai sanin makamar gida ,ga iya tarbiya Bata d buri ko Ra’ayi a Rayuwar ta ,Nutsuwa dabarun gyaran gida komai dai Bata d makusa ,Dan Haka shifa yanzu ba wata a gaban shi sai Aishatu d Noor kafin kanwarta ko kaninta su iso duniya Dan har y Fara lissafa masoyan sa harda Dan tayin dake cikin Aishatu ….
Yajima Yana karatun zuci yakai goro yakai Mari Yana Abu daya ,yaude NAWAL taso tunomai d wani Abu Amman d taimakon ALLAH d taimakon tunawa d wasu dabi’u d bacin ran d NAWAL din ta dasa Mai a zuciya yayi watsi d kokarin galabar d NAWAL din takusa ci akansa Yama yi Addu’a y kwanta abinsa ….
Still” NAWAL d kukanta basu bar Mai sarewa a kunne d zuciya ba ,Dan Haka y rasa madafa ga bacci be Zo ba ,d sauri y zari wayar shi y Kira Aishatu ya Fara tmby t y gajiya ?
Tace akwata,yace akin me kikayi ?..
Tace likin kudi d juyi d rarashin my Noor!
Yayi murmushi yace ,malalaciya ,ina Noor din?
Aishatu tace ,tayi bacci gata a jikina !
Yace jikin kifa kikace ,bakya tsoron t danne ma baby hanci y kasa numfashi har yanzu bazaki Dena barinta Tana kwanciya jikin kiba?
Aishatu tasa dariya sai d tayi Mai isarta sanan tace wai Hana shi numfashi dama d isakar mu yake Amfani?
Yace ,to b mutum bane? Nidai Adena danne min baby , Aishatu tace kafin shi dai Noor muka sani ,Kuma duk duniya itace gaba d shi ko ita!
Yayi dariya yace hakane ,Amman shi ai karami ne sai anbishi a hankali kafin y girma ,yadda yake mgn ne y sake b Aishatu dariya …
Yace kinata dariya Bari cikin y kulle maga me Baki magani……
Sai tace “ALLAH da yai barewa adaji shize Bata kanwa”
Safwan y kwashe d dariya yace har d baitin Waka ,nagode to ,Ayi bacci dai a huta ankusa dawowa duty….
Aishatu Bata tsaya fassara maganar Shiba ,tace to yanzu kuwa Dan n gaji wlh ,y Mata sai d safe ,suka kashe wayar …..
Duk wayar d sukayi Yana recording voice din Aishatu ,harda ‘yar wakar d tasakar Mai , Dan Haka y dinga saurare Yana murmushi Yana lumshe Ido ,d taimakon muryar Aishatun bacci y d’auke shi be farka b seda asuba ……
Suma kwaciya sukayi , Aishatu d suffaya ,suka huta Basu farkaba sai Bayan idar d sallah asuba Dan antashe su suka sake komawa jikin su duk ciwo yake musu ….
Bayan sun tashi sukayi sallah suka sake komawa ,bacci break ma sai d aunty balaraba t tashesu t ce suci inyaso sai su Kara komawa Dan gajiya sun gaji ,sanan sukayi brush sukayi break ,suka tafi suka gaisa d su Ammy d yayun Ammy sukayi sallama d ‘yan nesa masu komawa yau ,sanan suka dawo d’akin d suke suka koma bacci ….